Sashe 10
El-mustapha Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hauwa'u haihuwa ce tasa na aure ki ko kuma tun bayan haihuwar twins kin taba ganin wata alama dana nuna maki ta ina son na qara haihuwa?
Ta girgixa kanta, idan Ma haihuwar ce ke kike baiwa kanki ne? Inaji ko haihuwar ce baki taba yi ba baxaki nemi na qara aure ba ballantana Ma kin haihu,
Ni ina son yarane a ynxu el'mustapha, ina so naga yara sun cika gidannan, shiyasa nake son ka qara aure dan Allah,
Ki gayamin idan twins ba yara bane, baligai ne, yaran dake nursery 2 yanxu sune ba yara ba, wai me kike nufi ne jiddah?
Xatayi magana ya daga mata hannu a fusacce, ya isa... Ya isa jiddah.... Sai ma ya rasa me xai ce mata saboda takaici, dogon tsaki yaja ya dauki wayoyinsa ya bar mata dakin.
Jiddah ta bisa da idanuwanta karo na farko a rayuwar auren su da el'mustapha yayi irin wannan fushin da ita, amma ya xatayi farin cikin su take so, bata son a sanyasu wata hanya da bata dace ba a ruguza masu farin cikinsu ta lura uwani komai xata iya a ynxu da take ganin take takenta,
El'mustapha yayi wannan fushin dan tace ya qara aure ina ga idan yaji uwani ce xai aura?
Dole ta dage ta nuna masa fa da gaske take har lokacin da xai sauko ya amince.
Kwanaki uku suna kan wannan taqaddamar, inyayi fushi sai kuma ya sauko yayi dariya wai jiddah ke son ya qara aure, baisan jiddah ita kanta qarfin hali kawai take ba, tana matuqar axabtuwa da rashinsa kamar yanda shima yake yi.
A rana ta hudu ya kasa jure wannan tsiri da take masa na shariya, dan bashi da wannan juriya ta wannan fannin ta inda take samun weakness din sa kenan, sai ya cafki hannunta ya langabar da kai kamar qaramin yaro, idanuwansa sun juye sun rikide xuwa ja, idan Ma wasa take zai gwada ta shima ya gani ya nuna ko a jikinsa.
Jiddah na baki wuqa da nama, kece mijin kece matar, ki xabo min duk yarinyar da kike ganin ta dace dani don bani da idon kallon wata d'iya mace tun daga lokacin da Allah ya mallakamin ke....
A hankali take dubansa yayin da gabanta ya tsananta bugawa
Ganin yanayin ta, qiris ya rage ya saki dariya amma sai ya cije,
Yace ki nema min niko acikin manya manya qawayenki ne ko riqaqqun yan boko irin su Nabila Mohd,
Haushi ya kama jiddah sosai, ga kishi ga kuma ganin ya maida abin xolaya,
Ya rungumota ta baya ya dora kanshi a kafadunta, a sanyaye yace,
'ko kin daina sona ne jiddah kike neman kai dani? A da ko kallona wata tayi wanda bai maki ba sai kin kwana baki min magana, amma yanxu duk kin daga hankalinki wai inyi aure which means kin gaji dani, kin daina sona, kina neman mataimakiya a yanxu don ki huta, meyasa jiddah, me nayi maki, wane canji kika fuskanta daga gareni domin inyi gaggawar gyarawa?
In gayamiki gaskiya baxan iya sharing kaina ba, ina da kyankyami kin sani, ba kowace mace xan iya hada jiki da ita ba, babu, ban taba ba, kuma bana fata, baxan iya adalciba, ance kuma idan baxaku iya adalciba ku xauna da daya.
Amma inkin gwammace ranar qiyama in tashi da shanyayyen barin jiki, all the same sai na auri Nabila, kinga daganan sai ku qara danqon xumunci abotarku tayi qarfi ni kuma na sami yara da yawa shikenan?
Ta ture shi da sauri duk da jikinta yayi matuqar sanyi da kalamansa domin gaskiya yake fada mata, don shi baya fadin abinda ba haka bane a xuciyar shi don kaji dadi ko dan ya faranta maka, in hakane kenan el'mustapha da gaske xai iya auren Nabila?
Magana take yi a xucci bata san ta fito ba, ya sauka a gadon ya xauna dabas akan carpet, ya dauki hannu ya rafka uban tagumi,
Ni *el'mustapha* na shigesu duk yanda nayi ban yi dai dai ba, to ki fadi yanda kike so ni mijin tace ne.
Idanunta fal da hawaye wai ana wata ga wata,
Yanxu el'mustapha son nabila kake?
Yayi murmushi yana lasar labbansa,
Yaya baxan so taba tunda aminiyar matata ce kuma itace xata riqa bani ya'ya a yanxu.
'ni ba wannan nake mgn ba,
Ya miqe tsaye yana fadin koma wane iri kike magana shine, yarinyar nan rikicinki ya isheni, son ta nake na soyayya wanda ake soyewa kiyi k'uli-k'ulin kubura dani ko kiyi ta kuka har hawayen ya qare....
Duk da kuka take batasan sanda tayi dariya ba, ganin ya dawo ya rungumeta yasa ta biye masa.
She have no choice banda ta rungumi mijinta mai sonta mai qaunarta, ta nuna masa sonsa kadai ne a xuciyarta.
My wattpad phertymerh1
*EL'MUSTAPHA*
*Haske Writers Association*
Home of experts and perfect writers
Fertymerh Xarah💞
*
21
2 days......
Banan yau kinje makaranta kuwa?
'banje ba anti jiddah,
'meyasa baki je ba,
Ta soma inda inda cikin fargaba, dama.. dama anti uwani ce ta hanamin xuwa yau.
'akan wane dalili?
'ta bani kayanta ne na wanke bayan na shirya xanje makaranta, na roqi ta bari har na dawo na wanke shine taqi, makarantar ma tace baxan je ba.
'kira min uwani, banan ta tsorata ta xaro idanu,
'Anty jiddah kiyi haquri, xata ce nakawo karar tane gunki dukana xatayi.
Jiddah bata kula ta ba, ta daga murya tana kiran uwani kusan sau biyu kafin ta amsa,
Ta fito da sauri harda wani russunawa,
'Anty jiddah naji kina kirana,
'akan wane dalili xaki hana banan xuwa makaranta?
'aiki na sakata anty jiddah taqi tayi saboda ta raina ni.
'wannan ba hujja bace uwani, ban taba gayamiki kowacece banan bane, marainiya ce bata da iyaye, kakarta ta kawo amanar ta tayi aiki a gidan nan, kuma kina gani lokaci lokaci tana xuwa duba ta, kasancewar ta marainiya yasa na saka ta makaranta domin ta sami ilimi da xatayi alfahari dashi watarana, ina son maraya kuma bana so naga an takura maraya duk mai yin haka baxan xauna inuwa daya da shi ba, ba banan kadai ba duk masu aikin gidannan, babba da yaro har tsofaffin ina lura dake ba wanda kike ragawa, duk cikin su ba wanda ke qarqashinki ko kike ciyarwa game da takurasu da kikeyi kada ki sake, kuma daga yau kada ki sake baiwa banan wankin kayanki, akwai washing machine idan baxakiyi da kanki ba kibari.
Uwani ta hadiye wasu yawu da kyar yayin da wani qololon baqin ciki ya taso ya tokare xuciyarta, baa taba wulaqanta ta ba kamar yau kuma wai agaban shegiyar nan banan, idan ta xamo matar gidan ta hana mata iko dasu, wlhy ta ja masu, amma tunowa da tayi ita ke nema yasa ta qara russunawa hade da kwantar da muryarta,
'Allah ya huci xuciyarki anty jiddah insha Allah xan kiyaye, ta juya tana kallon banan kamar da gaske, banan kiyi haquri nima ina son maraya a xuciya na.
Jiddah ta dube ta tana fadin, xo ki cigaba da gyaramin salad din kafin abokan wasar naki su dawo,
Banan ta xauna cikin farin ciki, uwani kuwa ji take kamar ta shaqe ta ta huta, ta qara matsawa kadan yanda banan baxata ji taba.
'Anty tunda kika dawo nake xuba kunnuwa naji mesu hajiya suka ce game da mgnr amma kinyi shiru shiyasa har na kasa jurewa nake tambayar ki a yanxu.
Kallonta jiddah keyi cike da mamaki,
'Na tambayeki uwani, ta gyada kai tana kallonta.
'ki gayamin tun yaushe kika fara son el'mustapha,
'wlhy anty na fara sonsa tun ranar dana fara ganinsa, sonsa nake tsakani da Allah da xuciya daya ba dan na cutar dashi ba ko na cutar dake anty kinsani kuma nasan ke baxaki cutar dani ba kasancewar yar'uwa a gareni dan 'Allah ki taimakamin anty.
'taya xan taimakamiki bayan iyayen mu basu amince ba, Yusuf suke so ki aura ba el'mustapha ba.
'ashe har wadanda suka haifeka xasu iya Ma baqinciki a rayuwa? Ta fada a xuciyar ta batare da ta furta a fili ba.
'bayan wannan, ashe xaki iya xaman kishi dani, xaki iya auren mijina ina raye bawai mutuwa nayi ba, meyasa kike son mijina uwani, meyasa kike son rusa min farin cikina, kinsani da xuciya daya nake sonki, xaman ki da Yusuf xai fiye maki farin ciki akan auren ki da el'mustapha domin baya sonki kuma baxai taba qaunar kiba.
Uwani ta soma kuka haiqan, dan Allah kibar mgnr iyayen mu ko bada su ba xan iya aure, a yanxu ke kike riqo na kuma xaki iya auraddani, batun cutarwa kinsani baxan iya cutar dake ba nima da xuciya daya nake son ki, ni nasan yanda xanyi el'mustapha ya soni koda kwatar son da yake miki ne anty jiddah, kuma baxan taba jin haushin soyayyar da yake maki tunda na riga na jima da sanin ta tun kafin na aure sa, dan Allah ki aura min el'mustapha anti jiddah, 'shine farin cikina, shine rayuwata, ki ceci rayuwata xan iya mutuwa a kowane lokaci idan ban same sa ba, banyi niyar gaya maki ba saboda kada hankalinki ya tashi tun jiya da dare nake fuskantar wani irin tari dake sani xubar jini xuciyata tana min nauyi da kyar Ma nake numfashi.
Sosai hankalin jiddah ya tashi, ita dai a rayuwarta tana da tausayi da kawaici da hakan uwani kecin galaba akanta.
Innalillahi wa Inna ilaihir raji'un, dama likita yace kin kamu da ciwon xuciya, shine har kin fara aman jini, subhanallah meyasa uwani kike son rasa rayuwarki saboda abinda baki da iko akai, idan ni na amince ki auri el'mustapha shi kuna yaqi ya xakayi.
'Anty ke xaki sa ya amince, nidai ko shekara daya ne ya aureni dai dai lokacin xuciyata ta sami sauqi sosai akansa, wlhy anti na amince nayi auren shekara daya dashi kice ya sakeni baxan damu ba.
'mutumin da kike so kamar ki mutu har kina son a rabaki dashi auren shekara daya kacal uwani ina son da kika ce kina masa.
Ta girgixa kanta, idan Ma haihuwar ce ke kike baiwa kanki ne? Inaji ko haihuwar ce baki taba yi ba baxaki nemi na qara aure ba ballantana Ma kin haihu,
Ni ina son yarane a ynxu el'mustapha, ina so naga yara sun cika gidannan, shiyasa nake son ka qara aure dan Allah,
Ki gayamin idan twins ba yara bane, baligai ne, yaran dake nursery 2 yanxu sune ba yara ba, wai me kike nufi ne jiddah?
Xatayi magana ya daga mata hannu a fusacce, ya isa... Ya isa jiddah.... Sai ma ya rasa me xai ce mata saboda takaici, dogon tsaki yaja ya dauki wayoyinsa ya bar mata dakin.
Jiddah ta bisa da idanuwanta karo na farko a rayuwar auren su da el'mustapha yayi irin wannan fushin da ita, amma ya xatayi farin cikin su take so, bata son a sanyasu wata hanya da bata dace ba a ruguza masu farin cikinsu ta lura uwani komai xata iya a ynxu da take ganin take takenta,
El'mustapha yayi wannan fushin dan tace ya qara aure ina ga idan yaji uwani ce xai aura?
Dole ta dage ta nuna masa fa da gaske take har lokacin da xai sauko ya amince.
Kwanaki uku suna kan wannan taqaddamar, inyayi fushi sai kuma ya sauko yayi dariya wai jiddah ke son ya qara aure, baisan jiddah ita kanta qarfin hali kawai take ba, tana matuqar axabtuwa da rashinsa kamar yanda shima yake yi.
A rana ta hudu ya kasa jure wannan tsiri da take masa na shariya, dan bashi da wannan juriya ta wannan fannin ta inda take samun weakness din sa kenan, sai ya cafki hannunta ya langabar da kai kamar qaramin yaro, idanuwansa sun juye sun rikide xuwa ja, idan Ma wasa take zai gwada ta shima ya gani ya nuna ko a jikinsa.
Jiddah na baki wuqa da nama, kece mijin kece matar, ki xabo min duk yarinyar da kike ganin ta dace dani don bani da idon kallon wata d'iya mace tun daga lokacin da Allah ya mallakamin ke....
A hankali take dubansa yayin da gabanta ya tsananta bugawa
Ganin yanayin ta, qiris ya rage ya saki dariya amma sai ya cije,
Yace ki nema min niko acikin manya manya qawayenki ne ko riqaqqun yan boko irin su Nabila Mohd,
Haushi ya kama jiddah sosai, ga kishi ga kuma ganin ya maida abin xolaya,
Ya rungumota ta baya ya dora kanshi a kafadunta, a sanyaye yace,
'ko kin daina sona ne jiddah kike neman kai dani? A da ko kallona wata tayi wanda bai maki ba sai kin kwana baki min magana, amma yanxu duk kin daga hankalinki wai inyi aure which means kin gaji dani, kin daina sona, kina neman mataimakiya a yanxu don ki huta, meyasa jiddah, me nayi maki, wane canji kika fuskanta daga gareni domin inyi gaggawar gyarawa?
In gayamiki gaskiya baxan iya sharing kaina ba, ina da kyankyami kin sani, ba kowace mace xan iya hada jiki da ita ba, babu, ban taba ba, kuma bana fata, baxan iya adalciba, ance kuma idan baxaku iya adalciba ku xauna da daya.
Amma inkin gwammace ranar qiyama in tashi da shanyayyen barin jiki, all the same sai na auri Nabila, kinga daganan sai ku qara danqon xumunci abotarku tayi qarfi ni kuma na sami yara da yawa shikenan?
Ta ture shi da sauri duk da jikinta yayi matuqar sanyi da kalamansa domin gaskiya yake fada mata, don shi baya fadin abinda ba haka bane a xuciyar shi don kaji dadi ko dan ya faranta maka, in hakane kenan el'mustapha da gaske xai iya auren Nabila?
Magana take yi a xucci bata san ta fito ba, ya sauka a gadon ya xauna dabas akan carpet, ya dauki hannu ya rafka uban tagumi,
Ni *el'mustapha* na shigesu duk yanda nayi ban yi dai dai ba, to ki fadi yanda kike so ni mijin tace ne.
Idanunta fal da hawaye wai ana wata ga wata,
Yanxu el'mustapha son nabila kake?
Yayi murmushi yana lasar labbansa,
Yaya baxan so taba tunda aminiyar matata ce kuma itace xata riqa bani ya'ya a yanxu.
'ni ba wannan nake mgn ba,
Ya miqe tsaye yana fadin koma wane iri kike magana shine, yarinyar nan rikicinki ya isheni, son ta nake na soyayya wanda ake soyewa kiyi k'uli-k'ulin kubura dani ko kiyi ta kuka har hawayen ya qare....
Duk da kuka take batasan sanda tayi dariya ba, ganin ya dawo ya rungumeta yasa ta biye masa.
She have no choice banda ta rungumi mijinta mai sonta mai qaunarta, ta nuna masa sonsa kadai ne a xuciyarta.
My wattpad phertymerh1
*EL'MUSTAPHA*
*Haske Writers Association*
Home of experts and perfect writers
Fertymerh Xarah💞
*
21
2 days......
Banan yau kinje makaranta kuwa?
'banje ba anti jiddah,
'meyasa baki je ba,
Ta soma inda inda cikin fargaba, dama.. dama anti uwani ce ta hanamin xuwa yau.
'akan wane dalili?
'ta bani kayanta ne na wanke bayan na shirya xanje makaranta, na roqi ta bari har na dawo na wanke shine taqi, makarantar ma tace baxan je ba.
'kira min uwani, banan ta tsorata ta xaro idanu,
'Anty jiddah kiyi haquri, xata ce nakawo karar tane gunki dukana xatayi.
Jiddah bata kula ta ba, ta daga murya tana kiran uwani kusan sau biyu kafin ta amsa,
Ta fito da sauri harda wani russunawa,
'Anty jiddah naji kina kirana,
'akan wane dalili xaki hana banan xuwa makaranta?
'aiki na sakata anty jiddah taqi tayi saboda ta raina ni.
'wannan ba hujja bace uwani, ban taba gayamiki kowacece banan bane, marainiya ce bata da iyaye, kakarta ta kawo amanar ta tayi aiki a gidan nan, kuma kina gani lokaci lokaci tana xuwa duba ta, kasancewar ta marainiya yasa na saka ta makaranta domin ta sami ilimi da xatayi alfahari dashi watarana, ina son maraya kuma bana so naga an takura maraya duk mai yin haka baxan xauna inuwa daya da shi ba, ba banan kadai ba duk masu aikin gidannan, babba da yaro har tsofaffin ina lura dake ba wanda kike ragawa, duk cikin su ba wanda ke qarqashinki ko kike ciyarwa game da takurasu da kikeyi kada ki sake, kuma daga yau kada ki sake baiwa banan wankin kayanki, akwai washing machine idan baxakiyi da kanki ba kibari.
Uwani ta hadiye wasu yawu da kyar yayin da wani qololon baqin ciki ya taso ya tokare xuciyarta, baa taba wulaqanta ta ba kamar yau kuma wai agaban shegiyar nan banan, idan ta xamo matar gidan ta hana mata iko dasu, wlhy ta ja masu, amma tunowa da tayi ita ke nema yasa ta qara russunawa hade da kwantar da muryarta,
'Allah ya huci xuciyarki anty jiddah insha Allah xan kiyaye, ta juya tana kallon banan kamar da gaske, banan kiyi haquri nima ina son maraya a xuciya na.
Jiddah ta dube ta tana fadin, xo ki cigaba da gyaramin salad din kafin abokan wasar naki su dawo,
Banan ta xauna cikin farin ciki, uwani kuwa ji take kamar ta shaqe ta ta huta, ta qara matsawa kadan yanda banan baxata ji taba.
'Anty tunda kika dawo nake xuba kunnuwa naji mesu hajiya suka ce game da mgnr amma kinyi shiru shiyasa har na kasa jurewa nake tambayar ki a yanxu.
Kallonta jiddah keyi cike da mamaki,
'Na tambayeki uwani, ta gyada kai tana kallonta.
'ki gayamin tun yaushe kika fara son el'mustapha,
'wlhy anty na fara sonsa tun ranar dana fara ganinsa, sonsa nake tsakani da Allah da xuciya daya ba dan na cutar dashi ba ko na cutar dake anty kinsani kuma nasan ke baxaki cutar dani ba kasancewar yar'uwa a gareni dan 'Allah ki taimakamin anty.
'taya xan taimakamiki bayan iyayen mu basu amince ba, Yusuf suke so ki aura ba el'mustapha ba.
'ashe har wadanda suka haifeka xasu iya Ma baqinciki a rayuwa? Ta fada a xuciyar ta batare da ta furta a fili ba.
'bayan wannan, ashe xaki iya xaman kishi dani, xaki iya auren mijina ina raye bawai mutuwa nayi ba, meyasa kike son mijina uwani, meyasa kike son rusa min farin cikina, kinsani da xuciya daya nake sonki, xaman ki da Yusuf xai fiye maki farin ciki akan auren ki da el'mustapha domin baya sonki kuma baxai taba qaunar kiba.
Uwani ta soma kuka haiqan, dan Allah kibar mgnr iyayen mu ko bada su ba xan iya aure, a yanxu ke kike riqo na kuma xaki iya auraddani, batun cutarwa kinsani baxan iya cutar dake ba nima da xuciya daya nake son ki, ni nasan yanda xanyi el'mustapha ya soni koda kwatar son da yake miki ne anty jiddah, kuma baxan taba jin haushin soyayyar da yake maki tunda na riga na jima da sanin ta tun kafin na aure sa, dan Allah ki aura min el'mustapha anti jiddah, 'shine farin cikina, shine rayuwata, ki ceci rayuwata xan iya mutuwa a kowane lokaci idan ban same sa ba, banyi niyar gaya maki ba saboda kada hankalinki ya tashi tun jiya da dare nake fuskantar wani irin tari dake sani xubar jini xuciyata tana min nauyi da kyar Ma nake numfashi.
Sosai hankalin jiddah ya tashi, ita dai a rayuwarta tana da tausayi da kawaici da hakan uwani kecin galaba akanta.
Innalillahi wa Inna ilaihir raji'un, dama likita yace kin kamu da ciwon xuciya, shine har kin fara aman jini, subhanallah meyasa uwani kike son rasa rayuwarki saboda abinda baki da iko akai, idan ni na amince ki auri el'mustapha shi kuna yaqi ya xakayi.
'Anty ke xaki sa ya amince, nidai ko shekara daya ne ya aureni dai dai lokacin xuciyata ta sami sauqi sosai akansa, wlhy anti na amince nayi auren shekara daya dashi kice ya sakeni baxan damu ba.
'mutumin da kike so kamar ki mutu har kina son a rabaki dashi auren shekara daya kacal uwani ina son da kika ce kina masa.