Sashe 48
El-mustapha Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Saboda me kake ture ni, ina ruwanka da barcina, tukunna Ma miye damuwar ka dani banda baqin ciki barcin Ma baxaa bar mutum yayi ba.
Cikin mamaki yake kallonta yace saboda me baxan ture ki ba kina kwanta min a jiki,
Tace to na kudi na biya ba, ai ba bashi bane ko kyauta.
Kudin jikin nawa kika biya ko na mota.
Kudin mota na biya dan haka duk abinda ke cikin motar na biya ina da haqqi akansa, in banda baqin ciki na dauko barci Mai dadi saboda me xaa ture ni a katsemin barci, wlhy aka qara tada ni barci sai dai driver ya tsaya a dokar dajin nan ayi duk wadda xaa yi, taja tsaki hade da gyara kwanciyarta.
Kowa shiru yayi yana kallonta, wanda ke kusa da ita yana ji yana gani ta kwanto a kafadar sa tana barci harda dan minsharinta mai nuna alamar tana cikin gajiya,
Xaiyi magana na kusa da shi ya hanashi,
Yi haquri ka barta baka san haukar nata ko na duka bane,
Driver dake kallon su ta mirror yace,
Malam kayi haquri kabarta dan Allah kaima da ganin yanayin ta kasan abin bai ishe ta ba, karmu xo mujawa kanmu masifa cikin wannan dajin da ta ambata qilama akwai aljannu a tare da ita.
Haka ya haqura ya barta har suka iso,
Slippers ta siya ta sakawa qafafunta tana sauke numfashi sai kallon kallo ake tsakanin mutanen dake kallonta, napep ta shiga, bata dau wani dogon lokaci ba sai gata a qofar gate din su.
Murmushi tayi cikin jin dadi, I miss home, Allah yasa kada abba yamin baqin ciki ya koro ni ya fiye fushi da riqo, taja tsaki tana bude gate din gidan.
Ta shiga tana kallon mai gadin nasu, tsaki taja ta dauke kanta tasa kai tana tafiya,
Ke... Ke... Ke ina xuwa haka, waye ke, wa kike nema ne,
Kerere take kallonsa,
Tace nida gidan ubana kake tambayar ina xanje, chab,
Yace 'au ashe uwani ce ai sai da kika yi magana na gane ke, ke kuma haka duniyar taxo maki da nata salon,
Kadai iya bakin ka, ina nan ba canxawa nayi ba, nadama kawai nayi, ta fice fuuuuuu
*
Awa biyu kacal suka rage daga cikin awannin da likita ya dibawa jiddah, kuma har lokacin bata farfado ba.
Gabaki daya hankalin su a tashe yake, bama kamar hajiya tayi kuka sosai kamar ranta,
'Anty yusrah duk ta jigata saboda fitinar jaririyar, madarar da ake bata taqi karba, an goyata taqi barci sai kuka,
Da kyar el'mustapha ya kalle su, wai baxa kuje gida haka bane, tun daxu nake maku mgn.
Muje gida muyi me el'mustapha, hankalin mu baxai taba kwanciya ba, cewar yusrah.
Ya karbi jaririyar hannun banan yana kallon fuskarta tayi jawur sosai, wataqila akwai abinda ke damun yarinyar take wannan fitinar tun daxu, ya bawa yusrah yana fadin,
Sister ko xakije da ita inda dan gidanki ya duba ta, ina ganin bata da lfy fa,
Ta karbeta tana fadin, nima nayi tunanin haka, ko cikin ta ke ciwo.
Yayi shiru baiyi magana ba, yana kallo suka fice, yunwar cikin sa Ma ta ishesa amma bashi da kuxarin sakawa cikinsa komai banda ruwan lemu tun daxu.
Dakin da aka kwantar da jiddah ya nufa, xama yayi kusa da ita ya tsurawa fuskarta ido yana kallo,
Hannunsa ya saqala cikin nasa ya matse a hankali,
'ya kamata ki tashi haka jiddah, we are ol here for you, idan kika tafi kibar twins a gurin wa, with our new baby,
Ya xubawa agogo idanu, awa kadai ya rage, ya juya yana kallonta gabansa na tsananta bugawa,
Pls jiddah, ko kadan ne ki motsa, time is going, ki bari mu rayu tare da ya'yan mu cikin farin ciki as before,
Shigowar dr merah ta katse sa, suna hada ido el'mustapha ya dauke kansa gefe,
Dr merah bai kula sa ba, kai tsaye gurin jiddah ya nufa ya soma duba ta yana kallon time,
Shi kansa hankalinsa a tashe yake, amma meyasa bata farfado ba har wannan lokacin, ya soma dubata yana examine wasu abubuwa, duk dube dubensa ya kasa gano wata matsalar a tare da ita komai is normal.
Yayi shiru yana qara duba time, 30mnt ya rage, shi kansa el'mustapha wannan karon tashi yayi har lokacin hannunsa na riqe da nata.
Duk suka yi shiru an rasa mai magana a cikinsu illah idanu da suka xuba mata kowane cike da fargaba,
Pls jiddah... El'mustapha ya fada cikin rawar murya kamar xaiyi kuka, Dr merah ya kallesa tausayinsa yake ji,
Hajiya da banan suna tsaye ta window suna kallo binni binni suke sharar kwallah,
Sunkuyawa el'mustapha yayi dai dai kunnenta, Allah kadai yasan abinda yake fada a kunnen nata, yana jin sanda agogon dakin ya buga,
Ya tsaida hankalinsa da tunaninsa cak cikin faduwar gaba, a hankali ya dago yana kallon jiddah har lokacin bata motsa ba,
Ya maida kallonsa da sauri ga dr merah idanun sa cike da kwallah,
Can't believe jiddana is death, inaji a jikina bata mutu ba xata tashi, ka qara bata awa daya xata tashi,
Magana yake kamar xautacce yana fadin xata tashi, jiddah ki tashi pls, You promised to be with me, idan kika tafi ya kike so nayi rayuwa without you, ba uwa ba uba kuma ba jiddah, miye amfanin duniyar.
Har lokacin bata motsa ba,
Dr merah ya riqo kafadarsa cikin sanyin jiki ya hada shi da jikinsa, rarrashinsa yake cikin kalamai masu sanyi,
Jiddah has gone kuma baxata taba dawowa ba, inda taje ya fiye mata nan duniyar da duk abinda ke cikinta, kuma kowane mai rai sai yaje inda taje.
Yaja hannunsa suka fito yana waiwayen jiddah shi kam ya kasa gasgasta jiddah ta tafi, baiji hakan a jikinsa ba gani yake xata tashi su cigaba da rayuwa cikin farin ciki.
A hankali ta bude idanuwanta, tana Jan numfashi da kyar,
Dishi dishi take gani kafin idanun su fara waye wa tana kallon dakin da take kwance, a hankali ta juya ta window ta tsinkayo wucewar el'mustapha yana kuka riqe a hannun Dr merah,
Me ya saka el'mustapha kuka? Ta tambayi kanta, ta qara bude idanunta idan ba mafarki take ba hajiya take gani tana kuka, meya same su?
Ta shafi cikin ta wayam, sai a lokacin ta tuna ashe ta haihu, da kyar ta juyar da kanta tana kallon qafarta yanda aka wani daure ta cikin qarfuna tayi mata wani uban nauyi.
'Alhamdulillah ta fada a hankali, koda babu qafar nagode da rayuwar da Allah ya bani na cigaba da rayuwa cikin ya'ya na da mijina.
Ta lumshe idanunta a hankali tana hawaye...
Follow an vote pls🙏🏻
EL'MUSTAPHA
Haske Writers Association
Home of experts and perfect writers
Fertymerh Xarah💞
51
Sallama take ba kakkautawa kamar wace aka ma dole.
Abba na xaune a falo yana jinta, muryarta kawai da yaji sai da gabansa na fadi, baisan me ya dawo da ita gidan ba.
Yayi shiru yana cigaba da Jan carbinsa batare da ya kula ta ba,
Ta gaji da sallamar taji baa amsa ba taja dogon tsaki, sai ta fada falon kai tsaye tana qunquni, taxo gidan ubanta ana ji tana sallama an kyale ta saboda ana baqin cikin dawowar ta.
Tana ganin abba ta xube qasa, sai gaidashi take tana washe baki,
Kallo daya yayi mata ya dauke kansa, baiyi mamakin yanda yaga ta dawo ba yama so tafi hakan lalacewa yanda xata gane duniya ba komai bace, daga yanayinta ya gane Sam har yanxu batasan rayuwa ba, bata horu ba idan har wannan shegen bakin nata bai mutu ba.
Nayi sallama baa amsa ba, naxo ina gaisuwa an kyaleni, Allah yasa dai bayan rabuwar mu abba ba matsala ya samu a kunnuwan sa ba, ta matsa kadan tana kallonsa hade da yi masa nuni da hannu irin na kurame tana tambayar yana jin ta.
Abinda yaxo ransa uwani ta sami tabin hankali, no wander ya ganta hakan, sai yaji wani iri a jikinsa ko ba komai alhakinta na kansu.
Ke....! Ya daka mata tsawa ganin tana qoqarin tabashi da wannan dattin jikinta,
'au ashe Ma yana ji, ta xauna tana tunxure baki, mutum wata da watanni baya gida kuma ya dawo baxaa tarbesa ba,
Tashi ki bar min gidana cewar abba,
Ta dago tana kallonsa da sauri baki a bude,
'Abba ina kake so naje idan na bar gidan,
'inda kika fito, ko kin manta na gayamaki ba ni ba ke, kije ki xauna da rayuwar da kika xabarwa kanki.
Ta tsuke baki hade da bata fuska, ta gyara xama tana fadi, abba ba tonon asiri ba gidan nan fa nawa ne, gado nane, saboda ni kadai kuka haifa, nayi haquri na barku ku xauna ne tunda kuna raye amma ko mutuwa kuka yi ai gida nane, gado na to meyasa kake korata cikin sa.
Kibari idan na mutu kixo kici gadon ya fada a fusacce yana tashi daga inda yake xaune, tana ganin haka ta tashi da sauri tana kallonsa jikinta na rawa,
Wai abba da gaske kake yi korata kake, ina xanje, wallahi nayi nadama kowa yasan na shiryu, dan Allah kayi haquri ka tausayamin ka barni, ta soma kiran hajiya..... Hajiya... Kixo ga auta ta dawo abba yana Kore maki ita, tana leqen hanyar dakin hajiya.
Get out please, butulu macuciya, duniya yanxu kika fara gani tukunna Ma baki ga komai ba, haqqin jiddah kadai ya isheki.
'Abba wallahi *NAYI NADAMA* baxan qara cutar da kowa ba, jamcy ce ta sakani abba dan Allah kayi haquri ta soma kuka iya gaskiyarta tana bashi haquri, fafur ya murje ido akan lallai sai ta bar gidan.
Ganin da gaske yake kuma yana gab da dukan ta ya saka ta juya tana kuka ta fito gidan, bakin gate ta rakube ta xauna tana rera kuka.
Nida gidana a hana min xama a ciki, wai mai gadi ma ya fini gata a gidan, ita hajiya saboda baqin ciki kada na xauna ko ta fito ta bashi haquri ya barni amma tana jina ta kyaleni, ta cigaba da kukan iya gaskiyarta.
Cikin mamaki yake kallonta yace saboda me baxan ture ki ba kina kwanta min a jiki,
Tace to na kudi na biya ba, ai ba bashi bane ko kyauta.
Kudin jikin nawa kika biya ko na mota.
Kudin mota na biya dan haka duk abinda ke cikin motar na biya ina da haqqi akansa, in banda baqin ciki na dauko barci Mai dadi saboda me xaa ture ni a katsemin barci, wlhy aka qara tada ni barci sai dai driver ya tsaya a dokar dajin nan ayi duk wadda xaa yi, taja tsaki hade da gyara kwanciyarta.
Kowa shiru yayi yana kallonta, wanda ke kusa da ita yana ji yana gani ta kwanto a kafadar sa tana barci harda dan minsharinta mai nuna alamar tana cikin gajiya,
Xaiyi magana na kusa da shi ya hanashi,
Yi haquri ka barta baka san haukar nata ko na duka bane,
Driver dake kallon su ta mirror yace,
Malam kayi haquri kabarta dan Allah kaima da ganin yanayin ta kasan abin bai ishe ta ba, karmu xo mujawa kanmu masifa cikin wannan dajin da ta ambata qilama akwai aljannu a tare da ita.
Haka ya haqura ya barta har suka iso,
Slippers ta siya ta sakawa qafafunta tana sauke numfashi sai kallon kallo ake tsakanin mutanen dake kallonta, napep ta shiga, bata dau wani dogon lokaci ba sai gata a qofar gate din su.
Murmushi tayi cikin jin dadi, I miss home, Allah yasa kada abba yamin baqin ciki ya koro ni ya fiye fushi da riqo, taja tsaki tana bude gate din gidan.
Ta shiga tana kallon mai gadin nasu, tsaki taja ta dauke kanta tasa kai tana tafiya,
Ke... Ke... Ke ina xuwa haka, waye ke, wa kike nema ne,
Kerere take kallonsa,
Tace nida gidan ubana kake tambayar ina xanje, chab,
Yace 'au ashe uwani ce ai sai da kika yi magana na gane ke, ke kuma haka duniyar taxo maki da nata salon,
Kadai iya bakin ka, ina nan ba canxawa nayi ba, nadama kawai nayi, ta fice fuuuuuu
*
Awa biyu kacal suka rage daga cikin awannin da likita ya dibawa jiddah, kuma har lokacin bata farfado ba.
Gabaki daya hankalin su a tashe yake, bama kamar hajiya tayi kuka sosai kamar ranta,
'Anty yusrah duk ta jigata saboda fitinar jaririyar, madarar da ake bata taqi karba, an goyata taqi barci sai kuka,
Da kyar el'mustapha ya kalle su, wai baxa kuje gida haka bane, tun daxu nake maku mgn.
Muje gida muyi me el'mustapha, hankalin mu baxai taba kwanciya ba, cewar yusrah.
Ya karbi jaririyar hannun banan yana kallon fuskarta tayi jawur sosai, wataqila akwai abinda ke damun yarinyar take wannan fitinar tun daxu, ya bawa yusrah yana fadin,
Sister ko xakije da ita inda dan gidanki ya duba ta, ina ganin bata da lfy fa,
Ta karbeta tana fadin, nima nayi tunanin haka, ko cikin ta ke ciwo.
Yayi shiru baiyi magana ba, yana kallo suka fice, yunwar cikin sa Ma ta ishesa amma bashi da kuxarin sakawa cikinsa komai banda ruwan lemu tun daxu.
Dakin da aka kwantar da jiddah ya nufa, xama yayi kusa da ita ya tsurawa fuskarta ido yana kallo,
Hannunsa ya saqala cikin nasa ya matse a hankali,
'ya kamata ki tashi haka jiddah, we are ol here for you, idan kika tafi kibar twins a gurin wa, with our new baby,
Ya xubawa agogo idanu, awa kadai ya rage, ya juya yana kallonta gabansa na tsananta bugawa,
Pls jiddah, ko kadan ne ki motsa, time is going, ki bari mu rayu tare da ya'yan mu cikin farin ciki as before,
Shigowar dr merah ta katse sa, suna hada ido el'mustapha ya dauke kansa gefe,
Dr merah bai kula sa ba, kai tsaye gurin jiddah ya nufa ya soma duba ta yana kallon time,
Shi kansa hankalinsa a tashe yake, amma meyasa bata farfado ba har wannan lokacin, ya soma dubata yana examine wasu abubuwa, duk dube dubensa ya kasa gano wata matsalar a tare da ita komai is normal.
Yayi shiru yana qara duba time, 30mnt ya rage, shi kansa el'mustapha wannan karon tashi yayi har lokacin hannunsa na riqe da nata.
Duk suka yi shiru an rasa mai magana a cikinsu illah idanu da suka xuba mata kowane cike da fargaba,
Pls jiddah... El'mustapha ya fada cikin rawar murya kamar xaiyi kuka, Dr merah ya kallesa tausayinsa yake ji,
Hajiya da banan suna tsaye ta window suna kallo binni binni suke sharar kwallah,
Sunkuyawa el'mustapha yayi dai dai kunnenta, Allah kadai yasan abinda yake fada a kunnen nata, yana jin sanda agogon dakin ya buga,
Ya tsaida hankalinsa da tunaninsa cak cikin faduwar gaba, a hankali ya dago yana kallon jiddah har lokacin bata motsa ba,
Ya maida kallonsa da sauri ga dr merah idanun sa cike da kwallah,
Can't believe jiddana is death, inaji a jikina bata mutu ba xata tashi, ka qara bata awa daya xata tashi,
Magana yake kamar xautacce yana fadin xata tashi, jiddah ki tashi pls, You promised to be with me, idan kika tafi ya kike so nayi rayuwa without you, ba uwa ba uba kuma ba jiddah, miye amfanin duniyar.
Har lokacin bata motsa ba,
Dr merah ya riqo kafadarsa cikin sanyin jiki ya hada shi da jikinsa, rarrashinsa yake cikin kalamai masu sanyi,
Jiddah has gone kuma baxata taba dawowa ba, inda taje ya fiye mata nan duniyar da duk abinda ke cikinta, kuma kowane mai rai sai yaje inda taje.
Yaja hannunsa suka fito yana waiwayen jiddah shi kam ya kasa gasgasta jiddah ta tafi, baiji hakan a jikinsa ba gani yake xata tashi su cigaba da rayuwa cikin farin ciki.
A hankali ta bude idanuwanta, tana Jan numfashi da kyar,
Dishi dishi take gani kafin idanun su fara waye wa tana kallon dakin da take kwance, a hankali ta juya ta window ta tsinkayo wucewar el'mustapha yana kuka riqe a hannun Dr merah,
Me ya saka el'mustapha kuka? Ta tambayi kanta, ta qara bude idanunta idan ba mafarki take ba hajiya take gani tana kuka, meya same su?
Ta shafi cikin ta wayam, sai a lokacin ta tuna ashe ta haihu, da kyar ta juyar da kanta tana kallon qafarta yanda aka wani daure ta cikin qarfuna tayi mata wani uban nauyi.
'Alhamdulillah ta fada a hankali, koda babu qafar nagode da rayuwar da Allah ya bani na cigaba da rayuwa cikin ya'ya na da mijina.
Ta lumshe idanunta a hankali tana hawaye...
Follow an vote pls🙏🏻
EL'MUSTAPHA
Haske Writers Association
Home of experts and perfect writers
Fertymerh Xarah💞
51
Sallama take ba kakkautawa kamar wace aka ma dole.
Abba na xaune a falo yana jinta, muryarta kawai da yaji sai da gabansa na fadi, baisan me ya dawo da ita gidan ba.
Yayi shiru yana cigaba da Jan carbinsa batare da ya kula ta ba,
Ta gaji da sallamar taji baa amsa ba taja dogon tsaki, sai ta fada falon kai tsaye tana qunquni, taxo gidan ubanta ana ji tana sallama an kyale ta saboda ana baqin cikin dawowar ta.
Tana ganin abba ta xube qasa, sai gaidashi take tana washe baki,
Kallo daya yayi mata ya dauke kansa, baiyi mamakin yanda yaga ta dawo ba yama so tafi hakan lalacewa yanda xata gane duniya ba komai bace, daga yanayinta ya gane Sam har yanxu batasan rayuwa ba, bata horu ba idan har wannan shegen bakin nata bai mutu ba.
Nayi sallama baa amsa ba, naxo ina gaisuwa an kyaleni, Allah yasa dai bayan rabuwar mu abba ba matsala ya samu a kunnuwan sa ba, ta matsa kadan tana kallonsa hade da yi masa nuni da hannu irin na kurame tana tambayar yana jin ta.
Abinda yaxo ransa uwani ta sami tabin hankali, no wander ya ganta hakan, sai yaji wani iri a jikinsa ko ba komai alhakinta na kansu.
Ke....! Ya daka mata tsawa ganin tana qoqarin tabashi da wannan dattin jikinta,
'au ashe Ma yana ji, ta xauna tana tunxure baki, mutum wata da watanni baya gida kuma ya dawo baxaa tarbesa ba,
Tashi ki bar min gidana cewar abba,
Ta dago tana kallonsa da sauri baki a bude,
'Abba ina kake so naje idan na bar gidan,
'inda kika fito, ko kin manta na gayamaki ba ni ba ke, kije ki xauna da rayuwar da kika xabarwa kanki.
Ta tsuke baki hade da bata fuska, ta gyara xama tana fadi, abba ba tonon asiri ba gidan nan fa nawa ne, gado nane, saboda ni kadai kuka haifa, nayi haquri na barku ku xauna ne tunda kuna raye amma ko mutuwa kuka yi ai gida nane, gado na to meyasa kake korata cikin sa.
Kibari idan na mutu kixo kici gadon ya fada a fusacce yana tashi daga inda yake xaune, tana ganin haka ta tashi da sauri tana kallonsa jikinta na rawa,
Wai abba da gaske kake yi korata kake, ina xanje, wallahi nayi nadama kowa yasan na shiryu, dan Allah kayi haquri ka tausayamin ka barni, ta soma kiran hajiya..... Hajiya... Kixo ga auta ta dawo abba yana Kore maki ita, tana leqen hanyar dakin hajiya.
Get out please, butulu macuciya, duniya yanxu kika fara gani tukunna Ma baki ga komai ba, haqqin jiddah kadai ya isheki.
'Abba wallahi *NAYI NADAMA* baxan qara cutar da kowa ba, jamcy ce ta sakani abba dan Allah kayi haquri ta soma kuka iya gaskiyarta tana bashi haquri, fafur ya murje ido akan lallai sai ta bar gidan.
Ganin da gaske yake kuma yana gab da dukan ta ya saka ta juya tana kuka ta fito gidan, bakin gate ta rakube ta xauna tana rera kuka.
Nida gidana a hana min xama a ciki, wai mai gadi ma ya fini gata a gidan, ita hajiya saboda baqin ciki kada na xauna ko ta fito ta bashi haquri ya barni amma tana jina ta kyaleni, ta cigaba da kukan iya gaskiyarta.