Sashe 18
El-mustapha Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
'gobe tafiya xanyi, xanje Lagos, idan na dawo na tarar da kin kafa rumfa a qofar gidannan kina siyarda abinci ki xama maman iyabo kinji.
Ko qala batace ba ta ficewarta,
Tana gama sallah taji sallamar jamila qawarta, ai kuwa da murna ta tare ta, dauko wannan dauko wancan, ta hada mata kayan maqulashe abinda bata yiwa hajiya ba kenan.
Wai ke dan ubanki duk da kina auren mai gidan Ma baa canxa maki makwanci ba wannan Ma rainin wayo ne wlhy.
Cin amanata kawai sukeyi daga ita har shi, anqi a bani Sana'a nayi jari da kaina shine yaxo daxu harda min duka.
Duka uwani? Kuma kika kyale, amma kekam anyi sakarya daya dake ki yana fita ki daki matar shi mana, har yaushe xan xauna mace da mijinta su rainani acikin gida, ke dan ubanki sai kace ba qawar jamcy bace ke danme baxaki kirani mu hadu muci u... a gidannan ba.
Ai kinsan yar uwatace fa kuma tana sona gaskiya, bana so abinda xai cutar da ita.
Tau shikenan tunda yayar kice ki xauna ta mallake mijin kina kallo sai dai ta haihu ya'yan ta su gadi dukiyar nan ki tashi baki da ko sisi, kina gani maxa biyu ne yanxu a gabanta ke bako da ko daya ki fara neman hanyar da xata barmiki gidan tukunna.
Yauwa jamcy ta ina xan haihu tunda bamu kwana tare bamu taba yin abinnan ba fa.
Ban gane me kike nufi ba, wlhy yanda nake ji game dake a yanxu kamar na shaqe ki.
Banda iskanci har sai an nuna maki yanda xaki janyo namiji a jikinki, cabdi, wata nawa da auren yanxu, sai kika xuba idanu ita tana kwanar miki da miji.
Ki cire duk wannan tsoron da kike masa, mijinki ne babu wani shakku rungumesa ko a gabanta kina shafashi kina kiransa cwty I miss you dis an dat, idan yayi maki Jan ido kema ki bude masa naki alamar haqqin ki kike so, idan kika nuna jin tsoronsa kin fadi kece a baya.
Kuma kinsan fa xan iya, dama nice da girki gobe.
'Yauwa uwani, gobe ki matse a gidannan, da dare kada kiji kunya kisaka nighty wacce xata firgitashi, idan yaqi ina da pills acikin jakata na shaawa yanxu xan baki ki saka masa wlhy da ya ganki xai rude dolensa ya nemi ki, ta ciro taba uwani, ta karba tana kallonta,
Amma gobe yace wai xaije Lagos fa, saboda cin amana sai ranar girkina xaiyi tafiya.
Barshi ya tafi sai ki bisa daga baya, kina dolanci haka sai kace a qauye kika tashi.
Ban taba xuwa Lagos ba fa,
Acikin yaransa baxaki rasa wanda bai sani ba har masaukinsa kuwa, ki biyasa ya kaiki ni xan baki kudi domin ki kwato yancin ki,
Aikuwa nagoda xan hada kayana wlhy baxanji tsoron sa ba kin sanni ai,
Wace Sana'a ce kika fara ya dake ki,
Masara na fara gasawa,
Jamila ta kalleta cikin jin haushi, wlhy ko nice ubanki xanci, ki rasa Sana'a sai ta masara, maimakon ki fara business akan abinda xai kawo maki kudi da sauri, shegiya classic Sana'a xakiyi ba irin wannan ba, ai wlhy ko Yusuf ya ganki mutunci ya xube ballantana a gidan AIG na yan sanda.
To nima nagane ai banyi abin kirki ba, shiyasa ma banga laifinsa ba, ni yanxu canxawa xanyi na fidda ainihi uwani dina a gidannan na hana kowa jin dadin sa sai na mallaki gidan, naji dadin shawarar ki shiyasa nake sonki, ni yanxu burina na haifi yan uku duka maxa.
Allah yasa da kuwa munyi murna wlhy dan kinsan mun haye komai ya dawo gurin mu, suka taba suna dariya.
Duk jakkancin da kike ki ajiye a gefe, kefa classic ce kina da kyau, haske kawai jiddah ta fiki ki riqa kwalliya kina gogawa da ita, sai ta raina wayonta.
Anjima may xan je na same sa dole ya bani jari,
'Yauwa uwani idan an samu a sammana kinga iPad dita ma nake son canxawa.
Karki damu dole ne na baki, ai ke mai sona ce kece kawai bakimin baqin ciki komai xan iya maki.
Da dare bayan tafiyar jamcy, el'mustapha sai kai da kawowa yake dakin jiddah akan ta bude masa dakin taqi duk a tunaninta tunda uwani tace itace itama dukan ta xaiyi.
Sai da ya marairaice yana rantse rantse kafin ta yarda ta bude qofar, yana shigowa dakin kuwa yayi sama da ita, juyawa ya soma yi da ita a dakin yana yi mata waqar matsoraciya duk dai dan ta saki jiki dashi.
Qanqameshi tayi tana dariya, ya dire ta a saman gadon, dogon hancinta yaja yana kallonta da murmushi,
Nayi mamakin matar dan sanda da tsoron duka,
Ta shagwabe fuska tana turo baki,
A tunaninki akwai abinda xai saka na dake ki jiddah, babu shi, kada Allah ya nuna min ranar da xan dora hannuna akan jiddah da sunan duka, uwani ma ta kaini bango ne.
Kayi haquri nima na tsorata ne, dan ma baka ga twins bane inaji yau ko kusa da kai baxa su xo ba.
Wai da gaske, oh ni el'mustapha na shiga uku yau, kice babu hira yau nida su.
Nima ai saboda ka rantse ne da baxaka ganni ba,
Dariya yayi yana cire doguwar jallabiyarsa,
Jiddah kawo min abincina anan, yau ina so nake muyi soyayya mai tsayawa a xuciya na qara nuna maki qaunarki da matsayinki a xuciyata,
Murmushi tayi tana kallonsa,
Ko acikin mafarki nasan el'mustapha mai sona ne da gaskiya ballantana a xahiri, kamar kasan kwanaki hajiya ta kawomin kayan dadi ina ta sha fa,
Eyyeh shine baa gayamin ba nima na kwashi dadin, yi sauri jiddah na yar albarka, yau babu hirar dare,
Ta fice tana dariya kicibis sukayi karo da uwani an tsuke cikin riga da jeans sun kame jikin ta sosai, kallonta jiddah keyi tana jin wani abu a xuciyarta, haka uwani xataje gaban el'mustapha ya ganta, na shiga uku ni jiddah wai me uwani ke nufi ne.
'Yauwa anty jiddah mijin naki yana ina neman sa nakeyi, ina da magana dashi idan kin bani dama kada na shiga haqqinki dan nima bana so kimin haka gobe.
Da kyar jiddah ta bata amsa da yana ciki, uwani bata saurare taba ta shige, jiddah ta nufi kitchen a sanyaye.
Kallon uwani yake sama da qasa sanda tayi sallamar ta shigo,
Amsa sallamar yayi yana daure fuska,
Ta russuna irin cikin kissa nan ta soma magana.
Dama naxo na baka haquri ne naga ban kyauta ba Sam, kuma sana'ar bata dace dani ba, harna bata ma rai, dan Allah honey kayi haquri baxan qara ba,
Waye honey din? Ya tambaya yana mata wani duban,
Ina da wani miji ne bayan kai, kasani a duniyar nan ba wanda nake so kamar kai, ni wlhy haka xan riqa kiran ka dashi saboda ka dace da sunan.
Hmmm kawai yace,
Sai kuma maganar Sana'a naxo abani jari.
Sana'ar me xakiyi ne?
Ina so na fara siyar da zinari, xobuna, awarwaro, sarqoqi da dai sauransu.
Ya xare idanu yana kallonta,
Banda wannan xarafin uwani, ki canxa wata Sana'a daban.
Ta bata fuska tana kallonsa,
Haba honey nasan fa akwai kudinnan, ka daure dan Allah ka bani.
Sai idan bashi xanje naci na kawo maki kudin, amma banda wannan xarafin nagayamaki tun farko.
Tau shikenan naji ka kaini gidan hoto xanyi naje amin foster,
Idan anmiki foster kiyi me da ita,
Takara xanyi kuma nasan xaa xabeni saboda inada masoya, akwai wadatattun motoci a gidan nan da xaa min rally dasu, kuma nasan Sana'a tana da kudi da yawa, ina so ya'yana suxo duniya ana kiransu ya'yan hajiya uwani ai uwarsu mai kudi ce shiyasa na yanke shawarar takara xan fito nima na fara siyasa.
Ba el'mustapha ba dake xaune kamar gunki ko jiddah ta tsorata da jin kalaman uwani sanda ta shigo dakin dauke da abinci.
Follow me on wattpad
Pherty-xarah
EL'MUSTAPHA
Haske Writers Association
Home of experts and perfect writers
Fertymerh Xarah💞
29
_wannan shafin naku ne masoyan uwani, amma tace bata yin ku jamcy kawai🤭_
Kallon jiddah el'mustapha yayi,
Jiddana xo kiji abinda wannan matar ke magana akai, ni na yarda akwai aljannu a tare da ita.
Jiddah ta ajiye kayan ta dawo gefensa ta xauna tana kallon uwani.
Uwani da dai kin haqura da siyasar Sam bata dace dake ba, ban da abinki sai kana da masoya da kudi kake siyasa.
Uwani ta dube ta, da mijina nake magana, kuma ba shawara naxo nema ba ballantana a tsayamin qananun magana, kina cewa banda masoya inji waye ya fada maki hakan? Kina nufin kice hajja da xoxo basa sona kome, ko kuma kina nufin Kdeey da qaumi baxasu xabeni bane? Bar wannan ma ina kika bar nuceey, Sumy, Fido, mom abdul, mom of 12, zahra, usaina, da umm yusuf? In tsaya yi maki lissafinsu Ma xuciyata baqi xatayi saboda bacin rai,
'Yauwa nama tuna ko a makaranta ina da mutane tun daga samari har qawaye, lallai Ma anti jiddah kice banda masoya sai kace ke?
Inji waye yace maki jiddah bata da masoya cewar el'mustapha yana kallonta.
Naki masoyan shirme ne, jiddah tafi ki masoya masu aminci da son ta da gaskiya,
Koma menene naji abani kudin xanyi siyasa dasu, ni nasan anty jiddah da baqin ciki xatace baxataje rally ba.
El'mustapha ya dubi jiddah,
Jiddatulmusty help me with a piece of paper an biro pls,
Kayi me dashi kuma,
Ki dai bani, uwani xan bawa sakin ta sai taje gidansu tayi siyasar ba dai a gidana ba, uwani na jin haka tayi caraf ta riqo hannunsa.
Haba honey, haba my honey daga neman shawara kuma sai abu ya xama dan xani, ni wlhy tun da baka so na haqura, ni sana'ar Ma na fasa bautar aure xanyi, dan Allah kayi haquri kaji honey.
To sake min hannu ki matsa tukunna, ba musu ta sake sa tana kallon jiddah,
Ya haqura karki kawo takarda, naga har kin wani ji dadi.
Uwani tashi ki tafi pls, gobe xan neme ki, ta tashi tana girgixa jikinta ta fice, kallonta kawai el'mustapha yayi ya dafe kansa, yarinyar ta fara bashi ciwon kai, wai siyasa xatayi.
Jiddah ta dubesa,
Kada kaima ka fara damuwa da halin uwani ne,
Ko qala batace ba ta ficewarta,
Tana gama sallah taji sallamar jamila qawarta, ai kuwa da murna ta tare ta, dauko wannan dauko wancan, ta hada mata kayan maqulashe abinda bata yiwa hajiya ba kenan.
Wai ke dan ubanki duk da kina auren mai gidan Ma baa canxa maki makwanci ba wannan Ma rainin wayo ne wlhy.
Cin amanata kawai sukeyi daga ita har shi, anqi a bani Sana'a nayi jari da kaina shine yaxo daxu harda min duka.
Duka uwani? Kuma kika kyale, amma kekam anyi sakarya daya dake ki yana fita ki daki matar shi mana, har yaushe xan xauna mace da mijinta su rainani acikin gida, ke dan ubanki sai kace ba qawar jamcy bace ke danme baxaki kirani mu hadu muci u... a gidannan ba.
Ai kinsan yar uwatace fa kuma tana sona gaskiya, bana so abinda xai cutar da ita.
Tau shikenan tunda yayar kice ki xauna ta mallake mijin kina kallo sai dai ta haihu ya'yan ta su gadi dukiyar nan ki tashi baki da ko sisi, kina gani maxa biyu ne yanxu a gabanta ke bako da ko daya ki fara neman hanyar da xata barmiki gidan tukunna.
Yauwa jamcy ta ina xan haihu tunda bamu kwana tare bamu taba yin abinnan ba fa.
Ban gane me kike nufi ba, wlhy yanda nake ji game dake a yanxu kamar na shaqe ki.
Banda iskanci har sai an nuna maki yanda xaki janyo namiji a jikinki, cabdi, wata nawa da auren yanxu, sai kika xuba idanu ita tana kwanar miki da miji.
Ki cire duk wannan tsoron da kike masa, mijinki ne babu wani shakku rungumesa ko a gabanta kina shafashi kina kiransa cwty I miss you dis an dat, idan yayi maki Jan ido kema ki bude masa naki alamar haqqin ki kike so, idan kika nuna jin tsoronsa kin fadi kece a baya.
Kuma kinsan fa xan iya, dama nice da girki gobe.
'Yauwa uwani, gobe ki matse a gidannan, da dare kada kiji kunya kisaka nighty wacce xata firgitashi, idan yaqi ina da pills acikin jakata na shaawa yanxu xan baki ki saka masa wlhy da ya ganki xai rude dolensa ya nemi ki, ta ciro taba uwani, ta karba tana kallonta,
Amma gobe yace wai xaije Lagos fa, saboda cin amana sai ranar girkina xaiyi tafiya.
Barshi ya tafi sai ki bisa daga baya, kina dolanci haka sai kace a qauye kika tashi.
Ban taba xuwa Lagos ba fa,
Acikin yaransa baxaki rasa wanda bai sani ba har masaukinsa kuwa, ki biyasa ya kaiki ni xan baki kudi domin ki kwato yancin ki,
Aikuwa nagoda xan hada kayana wlhy baxanji tsoron sa ba kin sanni ai,
Wace Sana'a ce kika fara ya dake ki,
Masara na fara gasawa,
Jamila ta kalleta cikin jin haushi, wlhy ko nice ubanki xanci, ki rasa Sana'a sai ta masara, maimakon ki fara business akan abinda xai kawo maki kudi da sauri, shegiya classic Sana'a xakiyi ba irin wannan ba, ai wlhy ko Yusuf ya ganki mutunci ya xube ballantana a gidan AIG na yan sanda.
To nima nagane ai banyi abin kirki ba, shiyasa ma banga laifinsa ba, ni yanxu canxawa xanyi na fidda ainihi uwani dina a gidannan na hana kowa jin dadin sa sai na mallaki gidan, naji dadin shawarar ki shiyasa nake sonki, ni yanxu burina na haifi yan uku duka maxa.
Allah yasa da kuwa munyi murna wlhy dan kinsan mun haye komai ya dawo gurin mu, suka taba suna dariya.
Duk jakkancin da kike ki ajiye a gefe, kefa classic ce kina da kyau, haske kawai jiddah ta fiki ki riqa kwalliya kina gogawa da ita, sai ta raina wayonta.
Anjima may xan je na same sa dole ya bani jari,
'Yauwa uwani idan an samu a sammana kinga iPad dita ma nake son canxawa.
Karki damu dole ne na baki, ai ke mai sona ce kece kawai bakimin baqin ciki komai xan iya maki.
Da dare bayan tafiyar jamcy, el'mustapha sai kai da kawowa yake dakin jiddah akan ta bude masa dakin taqi duk a tunaninta tunda uwani tace itace itama dukan ta xaiyi.
Sai da ya marairaice yana rantse rantse kafin ta yarda ta bude qofar, yana shigowa dakin kuwa yayi sama da ita, juyawa ya soma yi da ita a dakin yana yi mata waqar matsoraciya duk dai dan ta saki jiki dashi.
Qanqameshi tayi tana dariya, ya dire ta a saman gadon, dogon hancinta yaja yana kallonta da murmushi,
Nayi mamakin matar dan sanda da tsoron duka,
Ta shagwabe fuska tana turo baki,
A tunaninki akwai abinda xai saka na dake ki jiddah, babu shi, kada Allah ya nuna min ranar da xan dora hannuna akan jiddah da sunan duka, uwani ma ta kaini bango ne.
Kayi haquri nima na tsorata ne, dan ma baka ga twins bane inaji yau ko kusa da kai baxa su xo ba.
Wai da gaske, oh ni el'mustapha na shiga uku yau, kice babu hira yau nida su.
Nima ai saboda ka rantse ne da baxaka ganni ba,
Dariya yayi yana cire doguwar jallabiyarsa,
Jiddah kawo min abincina anan, yau ina so nake muyi soyayya mai tsayawa a xuciya na qara nuna maki qaunarki da matsayinki a xuciyata,
Murmushi tayi tana kallonsa,
Ko acikin mafarki nasan el'mustapha mai sona ne da gaskiya ballantana a xahiri, kamar kasan kwanaki hajiya ta kawomin kayan dadi ina ta sha fa,
Eyyeh shine baa gayamin ba nima na kwashi dadin, yi sauri jiddah na yar albarka, yau babu hirar dare,
Ta fice tana dariya kicibis sukayi karo da uwani an tsuke cikin riga da jeans sun kame jikin ta sosai, kallonta jiddah keyi tana jin wani abu a xuciyarta, haka uwani xataje gaban el'mustapha ya ganta, na shiga uku ni jiddah wai me uwani ke nufi ne.
'Yauwa anty jiddah mijin naki yana ina neman sa nakeyi, ina da magana dashi idan kin bani dama kada na shiga haqqinki dan nima bana so kimin haka gobe.
Da kyar jiddah ta bata amsa da yana ciki, uwani bata saurare taba ta shige, jiddah ta nufi kitchen a sanyaye.
Kallon uwani yake sama da qasa sanda tayi sallamar ta shigo,
Amsa sallamar yayi yana daure fuska,
Ta russuna irin cikin kissa nan ta soma magana.
Dama naxo na baka haquri ne naga ban kyauta ba Sam, kuma sana'ar bata dace dani ba, harna bata ma rai, dan Allah honey kayi haquri baxan qara ba,
Waye honey din? Ya tambaya yana mata wani duban,
Ina da wani miji ne bayan kai, kasani a duniyar nan ba wanda nake so kamar kai, ni wlhy haka xan riqa kiran ka dashi saboda ka dace da sunan.
Hmmm kawai yace,
Sai kuma maganar Sana'a naxo abani jari.
Sana'ar me xakiyi ne?
Ina so na fara siyar da zinari, xobuna, awarwaro, sarqoqi da dai sauransu.
Ya xare idanu yana kallonta,
Banda wannan xarafin uwani, ki canxa wata Sana'a daban.
Ta bata fuska tana kallonsa,
Haba honey nasan fa akwai kudinnan, ka daure dan Allah ka bani.
Sai idan bashi xanje naci na kawo maki kudin, amma banda wannan xarafin nagayamaki tun farko.
Tau shikenan naji ka kaini gidan hoto xanyi naje amin foster,
Idan anmiki foster kiyi me da ita,
Takara xanyi kuma nasan xaa xabeni saboda inada masoya, akwai wadatattun motoci a gidan nan da xaa min rally dasu, kuma nasan Sana'a tana da kudi da yawa, ina so ya'yana suxo duniya ana kiransu ya'yan hajiya uwani ai uwarsu mai kudi ce shiyasa na yanke shawarar takara xan fito nima na fara siyasa.
Ba el'mustapha ba dake xaune kamar gunki ko jiddah ta tsorata da jin kalaman uwani sanda ta shigo dakin dauke da abinci.
Follow me on wattpad
Pherty-xarah
EL'MUSTAPHA
Haske Writers Association
Home of experts and perfect writers
Fertymerh Xarah💞
29
_wannan shafin naku ne masoyan uwani, amma tace bata yin ku jamcy kawai🤭_
Kallon jiddah el'mustapha yayi,
Jiddana xo kiji abinda wannan matar ke magana akai, ni na yarda akwai aljannu a tare da ita.
Jiddah ta ajiye kayan ta dawo gefensa ta xauna tana kallon uwani.
Uwani da dai kin haqura da siyasar Sam bata dace dake ba, ban da abinki sai kana da masoya da kudi kake siyasa.
Uwani ta dube ta, da mijina nake magana, kuma ba shawara naxo nema ba ballantana a tsayamin qananun magana, kina cewa banda masoya inji waye ya fada maki hakan? Kina nufin kice hajja da xoxo basa sona kome, ko kuma kina nufin Kdeey da qaumi baxasu xabeni bane? Bar wannan ma ina kika bar nuceey, Sumy, Fido, mom abdul, mom of 12, zahra, usaina, da umm yusuf? In tsaya yi maki lissafinsu Ma xuciyata baqi xatayi saboda bacin rai,
'Yauwa nama tuna ko a makaranta ina da mutane tun daga samari har qawaye, lallai Ma anti jiddah kice banda masoya sai kace ke?
Inji waye yace maki jiddah bata da masoya cewar el'mustapha yana kallonta.
Naki masoyan shirme ne, jiddah tafi ki masoya masu aminci da son ta da gaskiya,
Koma menene naji abani kudin xanyi siyasa dasu, ni nasan anty jiddah da baqin ciki xatace baxataje rally ba.
El'mustapha ya dubi jiddah,
Jiddatulmusty help me with a piece of paper an biro pls,
Kayi me dashi kuma,
Ki dai bani, uwani xan bawa sakin ta sai taje gidansu tayi siyasar ba dai a gidana ba, uwani na jin haka tayi caraf ta riqo hannunsa.
Haba honey, haba my honey daga neman shawara kuma sai abu ya xama dan xani, ni wlhy tun da baka so na haqura, ni sana'ar Ma na fasa bautar aure xanyi, dan Allah kayi haquri kaji honey.
To sake min hannu ki matsa tukunna, ba musu ta sake sa tana kallon jiddah,
Ya haqura karki kawo takarda, naga har kin wani ji dadi.
Uwani tashi ki tafi pls, gobe xan neme ki, ta tashi tana girgixa jikinta ta fice, kallonta kawai el'mustapha yayi ya dafe kansa, yarinyar ta fara bashi ciwon kai, wai siyasa xatayi.
Jiddah ta dubesa,
Kada kaima ka fara damuwa da halin uwani ne,