Sashe 39
El-mustapha Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da abin ya soma yawane na tattara kayana xan bar gidan, abinda anti bilkisu ta dauka saboda na girma xan mata butulci naje na barta, ta wahala dani tun ina qarama sai yanxu da girma yaxo mata nake son gudu na barta.
Ranar nayi kuka kamar me kuma tayi ta tambayata dalili naqi na gayamata illah na haqura na cigaba da xama a gidan.
Sai wani dare ne daya riskeni a daki ashe bayan fitowarsa ta tashi bata ganshi ba sai ta biyo bayansa,
Yanda yake qoqarin yi min fyade ta qarfi ya saka na soma ihu sosai iya qarfina a daren ashe ummana taji.
'Anty bilkisu na shigowa taga abinda yake qoqarin min ta saka ihu tayi kansa tana neman kwace ni a hannunsa kada ya jimin ciwo.
Tun da ya ganta kunya ta lullubeshi amma saboda halin su irin na maxa sai ya fara borin kunya ya hau dukanta,
Ina tare mata dukan, ya soma dukana iya qarfinsa, ta kasa jurewa ne taxo tana jansa tana kuka tana roqonsa ya daina kada ya jimin ciwo.
Marin ta yayi tare da hankadata ta bigi qarfen gadon da nake kwanciya akai, faduwar da tayi gurin ashe bata numfashi, yana ganin haka ya fita da gudu ya bar gidan,
Naje gareta ina kira sunanta tare da jijjigata amma ko motsi batayi, kuka nake bana ko ganin gabana naje ina debo ruwa ina kwara mata a tunanina ko suma tayi amma ko motsi batayi.
Ina cikin wannan halin ne sai ga mijin ya dawo tare da iyayena da yan sanda cewa na kashe masa mata harda kukan sa uwani.
Tsoro da faduwar gaba, ga tashin hankali suka min yawa, ummana bata yarda da maganarsa ba saboda ihu na da ta jiyo a lokacin sai ta soma kwankwanto, amma Abbana dukana ya riqa yi yana jifana da mugayen kalamai kan cewa naci amanar matar data riqeni da amana.
Hankalina ya tashi na soma jijjigata ina fadin ki tashi anti bilkisu ki gayamasu gaskiya, ki gayamasu bani ce na kashe ki ba, amma ina, inaji ina gani aka samin ankwa aka fiddani gidan ni kuka ummana kuka.
Ba wai ina kuka saboda qaxafin da aka min ba ina kuka rabuwa da anti bilkisu, ina kuka na rasa wannan matar mai haquri da amana,
Wlhy bani na kashe ta ba shine abinda kawai nake fada a kullum amma bani da shaida sai Allah kuma shi kadai xai iya fiddani a wannan hali da nake ciki.
Uwani ta xuba mata idanu tana kallonta, labarin ta ba qaramin girgixata yayi ba, bata ji wata nadama a tare da ita ba sai da ta tsinci kanta tana baiwa ladidi labarin tata rayuwar.
A lokacin ne take tunawa da alherin jiddah a gareta, haqurin ta da kawaicinta, soyayyarta da kulawarta, sacrifice din ta akan abinda take matuqar so da qauna a duniya,
Ta matsa kadan cikin tsoron irin kallon da ladidi ke mata na tuhuma,
Karo na farko a rayuwar uwani da taji tayi nadama akan wani abu da tayi a rayuwarta, xuciyarta ta cigaba da bugawa, idanuwanta na hasko mata jiddah da halin da ta saka ta a ciki,
Ta rumtse idanuwanta. da qarfi bayan ta kai tafukkan hannuwanta a fuskarta ta saki wani irin kuka da bata taba yin sa ba.......
Vote.....
Yawan voting yawan posting😂
EL'MUSTAPHA
Haske Writers Association
Home of experts and perfect writers
Fertymerh Xarah💞
44
Kuka kike Uwani? Saboda me xakiyi kuka, mai xuciya irin taki bai kamata ya karaya da wuri haka ba..... Cewar ladidi tana kallonta cikin takaici.
Uwani ta dube ta idanunta taf da hawaye,
Ban taba nadama a rayuwata ba sai wannan karon, ban taba ganin banyi dai dai ba sai yau, ban taba jin tausayin wani a xuciyata ba sai yau, na dauka cewa duk abinda nake yi dai dai ne saboda ina son cimma wani buri nawa, babu mai gayamin gaskiya na dauka..... Nikam ya xanyi da rayuwata, ya xan gyara rayuwata, taya xan tunkari jiddah nace ta yafe min, na cutar da ita na sani kuma *NAYI NADAMA*, ta fashe da kuka.
Ladidi tace kadan Ma kika gani uwani, kinji haushi kuma ke butuluce maci amana kuma muguwa at the same time, xama da mace irin ki babu amfani domin ke abin gudu ce,
Koma me xakice wlhy nasani, na cutar da matar da ta riqeni amana kamar qanwarta, ta dauki iyayena tamkar nata, ta sakani makaranta tare da kula dani da xuciya daya, na dauki soyayya na dorawa mijinta tayi shige da fice wurin jajircewa dan ganin na mallakeshi saboda ciwon da nake mata na qarya, ta bani shi a matsayin mijin aure na, ni kuma na cutar da ita, na banxantar da rayuwarta, nayi qoqarin kashe ta da ya'yan ta domin na mallaki mijinta, na manta alherinta a gareni, nayi sanadiyar xamowar ta gurguwa, dan Allah ni wace irin mace ce marar imani, Dame duniya xata kirani, wane hali iyayena suke ciki a yanxu na baqin cikin dana saka su, ta cigaba da kuka sosai.
Shiru ladidi tayi bata tanka ba amma cike take da haushin uwani, ita wace irin xuciya ce da ita haka?
Ina ma nice ke uwani, ina ma nice na tsinci rayuwa irin taki mai cike da kulawa da amana, ina Ma nice akan position din da kike ciki before not now, ta ya xanyi wasa da dama ta nayi sake da kyautar rayuwar da Allah ya bani tare da uwargida mai sanyin hali irin na jiddah, ban ganta ba amma naji ina son ta a xuciyata, ita macece da xaa yi alfahari da samun irin ta, Allah ka jiqan anti bilkisu ka gafarta mata ka kuma dubeni da idon rahama ka fitar dani cikin wannan halin da nake ciki.
Runkes ta tsame hannuwanta cikin abincin da take ci, tana sud'e yatsun hannunta tana kallon ladidi, batare da tunanin komai ba ta shafe hannun a jikinta tana murxa yatsun hannuwanta.
Labarin ki ladidi yayi matuqar bani tausayi, naji tausayin ki matuqa, amma kinga wannan shegiyar ko kadan ban tausaya mata ba, kuma baki Ma ga komai a cikin rayuwar ki ba tukunna matuqar bakije kin roqi iyayenki da jiddah gafara ba.
Ni kin ganni na, Mahaifina na kashe da hannuna.... duk suka xuba mata ido suna kallonta da mamaki cikin tsoro.
Murmushi tayi mai dauke da kwallah a idanuwanta,
Tace bana nadama kuma bana jin xan taba nadamar kashe sa a rayuwata.
Sunana Rukayya, makarantar boarding nayi acan suke kirana Runkes, ina matuqar son iyayena da qanena a xuciyata, nice babba a gurin su.
Tun da na taso a gidan mu na sami mahaifiyata cikin qunci na rayuwa dalilin mahaifina, auren hadi ne aka masu daga iyayensu, bai taba son ta ko tausayinta ba, amma mamana tun sanda aka daura auren su ta dauke sa matsayin qaddarar ta, ta rungumeshi da hannu bibbiyu, tana girmamashi, tana qoqarin ganin ta faranta mashi ko yaya ne amma shi baya ganin, kullum cikin mata fada, mistake kadan xata masa ya hauta da duka koda a gabanmu ne ba ruwansa, koda baqi ne a gidan bai damu ba.
Mu uku mata sai yara maxa, in taqaice maku ban taba ganin axxalumin mutum da baisan darajar mace ba kamar sa, yes babana ne amma xan iya baiwa duniya labarin sa, I don't care ko xata xageni ban damu ba.
Sanda na gama secondary School dina na koma gida ne na tarar da wani tashin hankali a gidanmu, can you imagine babana yayi lalata da qanwata dake bimin, yar cikin sa kuma a gaban idon maman mu tana gani tana kuka, qanwata kuka.
Bansan yanda xan gaya maku halin da na tsinci kaina aciki ba ranar,
Muka dauke ta muka je da ita asibiti, ko kwana batayi ba ranar ta mutu, nan take mamana ta xube gurin a sume.
Xuciyata da kwakwalwata baxasu dauka ba, as my age at that time, ban isa na dauki irin wadannan tashin hankali ba, ban san yanda xanyi da rayuwata ba, babban tashin hankalina ace mamana ta mutu yanda naga likitoci sun duqufa neman ceton rayuwarta.
'Na bar asibitin naje na sanar da yan uwanmu, sai gasu kuwa sun xo asibitin cikin jimami.
Ni na boye masu abinda mahaifina yayi akan qanwata, nace wasu ne suka mata fyade kuma baa gane ko su waye ba.
Kowa ya tofa albarkacin bakinsa na tsinewa duk wanda keda sa hannu a mutuwar qanwana, haka suka dauko gawar suka dawo da ita gida, aka mata wanka, sutura da sallah kafin akaita makwancinta duk wannan abin da ake mahaifina bai sani ba sai da ya dawo gida.
Daya sami labarin mutuwarta babu tsoro ko nadama a tare dashi kuma ko addua bai mata ba, ni na rasa gane kansa qiyayyar da yakewa maman mu harda mu baya sone ko me?
Har aka sallamo mamana asibiti bai taba xuwa asibitin ya duba ta ba, haka muka cigaba da rayuwa dashi da dadi babu dadi.
Duk wanda yaxo neman aure na baya bari sai yace wai ni yar iska ce,
Da mamana ta same sa da maganar har dukanta yayi a ranar
In taqaice maku sai ga mahaifina yana neman lalata dani kamar yanda yayi da qanwata,
Mamana ta ceceni ranar a hannunsa,
Baa dauki wani lokaci ba ta kamu da hawan jini mai tsananin gaske da yan uwanta suka sami labari suka xo suka dauke ta acewar ta bar mashi ya'yan sa daya kashe ta a banxa gwanda mu mutu a hannunsa ba damuwar su bane itace tasu.
Hankalin ta ya tashi sosai bata iya barin mu a hannunsa sanin halinsa, ta roqe su su barta taje da ya'yan ta mata kada ya lalata mata su idan ya so a bar masa maxan.
Maxan ma sune qanana a cikinmu kuma suna buqatar kulawar uwa idan mama taje ta barmu da su ya xamuyi da rayuwar mu.
Sai a sannan ne baba yayi magana ya bada haquri akan komai ya wuce insha Allah.
Kamar gaske ya daina shiga shirgin mu babu ruwanshi damu yana yin rayuwarsa shi kadai baya kula kowa a gidan koda kuwa mun gaidasa baya amsawa.
Ranar nayi kuka kamar me kuma tayi ta tambayata dalili naqi na gayamata illah na haqura na cigaba da xama a gidan.
Sai wani dare ne daya riskeni a daki ashe bayan fitowarsa ta tashi bata ganshi ba sai ta biyo bayansa,
Yanda yake qoqarin yi min fyade ta qarfi ya saka na soma ihu sosai iya qarfina a daren ashe ummana taji.
'Anty bilkisu na shigowa taga abinda yake qoqarin min ta saka ihu tayi kansa tana neman kwace ni a hannunsa kada ya jimin ciwo.
Tun da ya ganta kunya ta lullubeshi amma saboda halin su irin na maxa sai ya fara borin kunya ya hau dukanta,
Ina tare mata dukan, ya soma dukana iya qarfinsa, ta kasa jurewa ne taxo tana jansa tana kuka tana roqonsa ya daina kada ya jimin ciwo.
Marin ta yayi tare da hankadata ta bigi qarfen gadon da nake kwanciya akai, faduwar da tayi gurin ashe bata numfashi, yana ganin haka ya fita da gudu ya bar gidan,
Naje gareta ina kira sunanta tare da jijjigata amma ko motsi batayi, kuka nake bana ko ganin gabana naje ina debo ruwa ina kwara mata a tunanina ko suma tayi amma ko motsi batayi.
Ina cikin wannan halin ne sai ga mijin ya dawo tare da iyayena da yan sanda cewa na kashe masa mata harda kukan sa uwani.
Tsoro da faduwar gaba, ga tashin hankali suka min yawa, ummana bata yarda da maganarsa ba saboda ihu na da ta jiyo a lokacin sai ta soma kwankwanto, amma Abbana dukana ya riqa yi yana jifana da mugayen kalamai kan cewa naci amanar matar data riqeni da amana.
Hankalina ya tashi na soma jijjigata ina fadin ki tashi anti bilkisu ki gayamasu gaskiya, ki gayamasu bani ce na kashe ki ba, amma ina, inaji ina gani aka samin ankwa aka fiddani gidan ni kuka ummana kuka.
Ba wai ina kuka saboda qaxafin da aka min ba ina kuka rabuwa da anti bilkisu, ina kuka na rasa wannan matar mai haquri da amana,
Wlhy bani na kashe ta ba shine abinda kawai nake fada a kullum amma bani da shaida sai Allah kuma shi kadai xai iya fiddani a wannan hali da nake ciki.
Uwani ta xuba mata idanu tana kallonta, labarin ta ba qaramin girgixata yayi ba, bata ji wata nadama a tare da ita ba sai da ta tsinci kanta tana baiwa ladidi labarin tata rayuwar.
A lokacin ne take tunawa da alherin jiddah a gareta, haqurin ta da kawaicinta, soyayyarta da kulawarta, sacrifice din ta akan abinda take matuqar so da qauna a duniya,
Ta matsa kadan cikin tsoron irin kallon da ladidi ke mata na tuhuma,
Karo na farko a rayuwar uwani da taji tayi nadama akan wani abu da tayi a rayuwarta, xuciyarta ta cigaba da bugawa, idanuwanta na hasko mata jiddah da halin da ta saka ta a ciki,
Ta rumtse idanuwanta. da qarfi bayan ta kai tafukkan hannuwanta a fuskarta ta saki wani irin kuka da bata taba yin sa ba.......
Vote.....
Yawan voting yawan posting😂
EL'MUSTAPHA
Haske Writers Association
Home of experts and perfect writers
Fertymerh Xarah💞
44
Kuka kike Uwani? Saboda me xakiyi kuka, mai xuciya irin taki bai kamata ya karaya da wuri haka ba..... Cewar ladidi tana kallonta cikin takaici.
Uwani ta dube ta idanunta taf da hawaye,
Ban taba nadama a rayuwata ba sai wannan karon, ban taba ganin banyi dai dai ba sai yau, ban taba jin tausayin wani a xuciyata ba sai yau, na dauka cewa duk abinda nake yi dai dai ne saboda ina son cimma wani buri nawa, babu mai gayamin gaskiya na dauka..... Nikam ya xanyi da rayuwata, ya xan gyara rayuwata, taya xan tunkari jiddah nace ta yafe min, na cutar da ita na sani kuma *NAYI NADAMA*, ta fashe da kuka.
Ladidi tace kadan Ma kika gani uwani, kinji haushi kuma ke butuluce maci amana kuma muguwa at the same time, xama da mace irin ki babu amfani domin ke abin gudu ce,
Koma me xakice wlhy nasani, na cutar da matar da ta riqeni amana kamar qanwarta, ta dauki iyayena tamkar nata, ta sakani makaranta tare da kula dani da xuciya daya, na dauki soyayya na dorawa mijinta tayi shige da fice wurin jajircewa dan ganin na mallakeshi saboda ciwon da nake mata na qarya, ta bani shi a matsayin mijin aure na, ni kuma na cutar da ita, na banxantar da rayuwarta, nayi qoqarin kashe ta da ya'yan ta domin na mallaki mijinta, na manta alherinta a gareni, nayi sanadiyar xamowar ta gurguwa, dan Allah ni wace irin mace ce marar imani, Dame duniya xata kirani, wane hali iyayena suke ciki a yanxu na baqin cikin dana saka su, ta cigaba da kuka sosai.
Shiru ladidi tayi bata tanka ba amma cike take da haushin uwani, ita wace irin xuciya ce da ita haka?
Ina ma nice ke uwani, ina ma nice na tsinci rayuwa irin taki mai cike da kulawa da amana, ina Ma nice akan position din da kike ciki before not now, ta ya xanyi wasa da dama ta nayi sake da kyautar rayuwar da Allah ya bani tare da uwargida mai sanyin hali irin na jiddah, ban ganta ba amma naji ina son ta a xuciyata, ita macece da xaa yi alfahari da samun irin ta, Allah ka jiqan anti bilkisu ka gafarta mata ka kuma dubeni da idon rahama ka fitar dani cikin wannan halin da nake ciki.
Runkes ta tsame hannuwanta cikin abincin da take ci, tana sud'e yatsun hannunta tana kallon ladidi, batare da tunanin komai ba ta shafe hannun a jikinta tana murxa yatsun hannuwanta.
Labarin ki ladidi yayi matuqar bani tausayi, naji tausayin ki matuqa, amma kinga wannan shegiyar ko kadan ban tausaya mata ba, kuma baki Ma ga komai a cikin rayuwar ki ba tukunna matuqar bakije kin roqi iyayenki da jiddah gafara ba.
Ni kin ganni na, Mahaifina na kashe da hannuna.... duk suka xuba mata ido suna kallonta da mamaki cikin tsoro.
Murmushi tayi mai dauke da kwallah a idanuwanta,
Tace bana nadama kuma bana jin xan taba nadamar kashe sa a rayuwata.
Sunana Rukayya, makarantar boarding nayi acan suke kirana Runkes, ina matuqar son iyayena da qanena a xuciyata, nice babba a gurin su.
Tun da na taso a gidan mu na sami mahaifiyata cikin qunci na rayuwa dalilin mahaifina, auren hadi ne aka masu daga iyayensu, bai taba son ta ko tausayinta ba, amma mamana tun sanda aka daura auren su ta dauke sa matsayin qaddarar ta, ta rungumeshi da hannu bibbiyu, tana girmamashi, tana qoqarin ganin ta faranta mashi ko yaya ne amma shi baya ganin, kullum cikin mata fada, mistake kadan xata masa ya hauta da duka koda a gabanmu ne ba ruwansa, koda baqi ne a gidan bai damu ba.
Mu uku mata sai yara maxa, in taqaice maku ban taba ganin axxalumin mutum da baisan darajar mace ba kamar sa, yes babana ne amma xan iya baiwa duniya labarin sa, I don't care ko xata xageni ban damu ba.
Sanda na gama secondary School dina na koma gida ne na tarar da wani tashin hankali a gidanmu, can you imagine babana yayi lalata da qanwata dake bimin, yar cikin sa kuma a gaban idon maman mu tana gani tana kuka, qanwata kuka.
Bansan yanda xan gaya maku halin da na tsinci kaina aciki ba ranar,
Muka dauke ta muka je da ita asibiti, ko kwana batayi ba ranar ta mutu, nan take mamana ta xube gurin a sume.
Xuciyata da kwakwalwata baxasu dauka ba, as my age at that time, ban isa na dauki irin wadannan tashin hankali ba, ban san yanda xanyi da rayuwata ba, babban tashin hankalina ace mamana ta mutu yanda naga likitoci sun duqufa neman ceton rayuwarta.
'Na bar asibitin naje na sanar da yan uwanmu, sai gasu kuwa sun xo asibitin cikin jimami.
Ni na boye masu abinda mahaifina yayi akan qanwata, nace wasu ne suka mata fyade kuma baa gane ko su waye ba.
Kowa ya tofa albarkacin bakinsa na tsinewa duk wanda keda sa hannu a mutuwar qanwana, haka suka dauko gawar suka dawo da ita gida, aka mata wanka, sutura da sallah kafin akaita makwancinta duk wannan abin da ake mahaifina bai sani ba sai da ya dawo gida.
Daya sami labarin mutuwarta babu tsoro ko nadama a tare dashi kuma ko addua bai mata ba, ni na rasa gane kansa qiyayyar da yakewa maman mu harda mu baya sone ko me?
Har aka sallamo mamana asibiti bai taba xuwa asibitin ya duba ta ba, haka muka cigaba da rayuwa dashi da dadi babu dadi.
Duk wanda yaxo neman aure na baya bari sai yace wai ni yar iska ce,
Da mamana ta same sa da maganar har dukanta yayi a ranar
In taqaice maku sai ga mahaifina yana neman lalata dani kamar yanda yayi da qanwata,
Mamana ta ceceni ranar a hannunsa,
Baa dauki wani lokaci ba ta kamu da hawan jini mai tsananin gaske da yan uwanta suka sami labari suka xo suka dauke ta acewar ta bar mashi ya'yan sa daya kashe ta a banxa gwanda mu mutu a hannunsa ba damuwar su bane itace tasu.
Hankalin ta ya tashi sosai bata iya barin mu a hannunsa sanin halinsa, ta roqe su su barta taje da ya'yan ta mata kada ya lalata mata su idan ya so a bar masa maxan.
Maxan ma sune qanana a cikinmu kuma suna buqatar kulawar uwa idan mama taje ta barmu da su ya xamuyi da rayuwar mu.
Sai a sannan ne baba yayi magana ya bada haquri akan komai ya wuce insha Allah.
Kamar gaske ya daina shiga shirgin mu babu ruwanshi damu yana yin rayuwarsa shi kadai baya kula kowa a gidan koda kuwa mun gaidasa baya amsawa.