Sashe 71
El-mustapha Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Uwani ta cigaba da fadin ni dai ban taba maki gorin iyaye ba, duk na tuna hakan sai naji dadi wlhy, sau daya ne nasan nayi kuskure da nace baki ma su abba adalci ba, shima kiyi haquri kinji anty jiddah.
Tace ba komai,
Yanxu anti jiddah shikenan xaki daina xuwa gidan mu.
Jiddah tace saboda me, karkiyi wannan tunanin har gobe sune iyayena kuma xan cigaba da masu biyayya.
Uwani ta gyara xama tana fadin, ni kuma ina nan qanwarki, duk inda naje xan buga qirji ni qanwar jikanyar merah ce, ai nima na xama jikar sa ko.
Jiddah tace haka ne,
Uwani tace shiyasa nake ganin baxan koma gida ba xan cigaba da xamana anan gidan wallahi.
Hmmm kawai jiddah tace batare da tayi magana ba,
Cikin farin ciki uwani na soma fadin ashe wannan baturen ya xama baban ki ai na ganshi daxu, ina jin tsoronsa ban barshi ya ganni ba kada ya min baqin ciki ya koreni a gidan nan tsab xai iya wallahi shiyasa bana so na hadu da shi,
Kuma anti jiddah..... tayi shiru jin afiya ta shigo dauke da airah tana kuka,
Wai ina jiddah ne, wannan yarinyar sai shegen kukan tsiya, duk tabi ta dami mutanen gida da baqar fitinar ta, ta hana mata da miji ma su sake.
Uwani ta taso da sauri xata karbe ta, afiya ta dube ta a wulaqance tana fadin,
Ke kuma fa? Wacece ke?
Uwani ta washe baki tana fadin nice qanwar anty jiddah, sunana Aisha ana ce min Uwani, iyayena ne suka r...... bata qarasa ba Afiya ta wanke fuskarta da kyawawan mari guda biyu masu kyau, jiddah ta tashi tana kallon ta cikin mamaki.
Afiya tace bana son shishigi, ina ruwana da ke ko matsayin ki, anti jiddar ubanki kin cutar da yarinya sannan kixo kina mata dadin baki, hala me ma kike gayamata haka, saboda kinga ta xama mutum a yanxu har kike wani rawar kai wai qanwar jiddah, kece anty zubaida gabaki daya, banda darajar iyayen ki da tuni na saka ancire maki wannan shegiyar qafa mai kama da maburgi, gobe idan kika ganni a hanya ki nuna kin sanni kiga yanda xan wulaqantaki.
Afiya ta dubi jiddah cikin takaici, har kike iya xama da wannan yarinyar kina saurarenta, ku biyu acikin daki bakya ko tsoron ta cutar da ke, wanda duk xai iya kashe jinin ka a gabanka tsab xai iya rabaka da duniya, kuma irin su abin gudu ne musamman kema din an so a kashe ki Allah bai nufa ba.
Ni bana son yarinyar nan, ina gayamaki gaskiyar abinda ke xuciya ta ne, ta juya ta fice bayan ta ajiye airah a saman gado.
Uwani ta fashe da kuka tana fadin wallahi anty jiddah baxan iya maki komai a yanxu ba, dan Allah ki yafe min ki yarda dani.
Jiddah tabe baki kawai tayi ta xauna tana qoqarin shayar da airah sai ga el'mustapha ya shigo, uwani na ganin haka ta fice da sauri ta bar dakin, tana fitowa taci karo da maina xaune a falon.
Ta rude har ta rasa hanyar fita, kyawun sa na qara ruda ta, ashe dan sarki ne shiyasa ganin farko ta ganshi yana ji da kansa sai qasaita yake xubawa, yanxu wannan shima dan uwan jiddah ne, ita kam jiddah taji dadi, ita kam tana son shi.
Jin muryar afiya na tun karo falon ya saka uwani qara rudewa, ta rasa hanyar da ta shigo, sam baxata manta muryar afiya ba.
What? You again, uban me ya shigo dake ne, kada kice maina kike kallo anan.
Sai a lokacin maina ya daqo yana kallon afiya kafin ya dubi uwani, ya qara bude idanunsa yana kallon ta cikin mamaki.
Cikin rawar murya uwani tace na manta hanyar fita ne, bansan na shigo nan ba,
A fusacce afiya ta nufe ta, tsananin tsoro da faduwar gaba ya saka uwani xubewa gurin a sume.
Afiya taja tsaki tana fadin shegia matsoraciya ko ta dauka dukan ta xanyi ne?
Ta juya tana kallon merah,
Kana nufin kace baka san da shigowar ta ba?
Yace gsky I don't know,
Tace amma ai kai naga tana kallo duk baka san da wannan ba.
Shigowar ta ma ban sani ba ballantana nasan da tsayuwar ta anan, dubi fa abinda ke gabana, ina wani aiki ne kinsan fa xuwan nan na dole ne.
Ta soma kwashe takardun da yake aiki dasu tana fadin ko xuwan menene You must give me my time, ko girkin da na saka aka ma bakaxo kaci ba, ashe da gaskiyar qanwarka kafi son aikin ka dani.
Ya soma tafiya yana fadin kome xaki ce naji, kin san dani kika shanyani anan kina gurin Uncle B sai yanxu kika tuna dani.
Ni na isa your Highness, kayi haquri, ta riqo hannunsa tana kallon sa da murmushi,
Kasan me Uncle b yake gayamin ma,
Ya girgixa kansa,
Tace xo muje, I will tell you later,
Suna fitEL'MUSTAPHA
Haske Writers Association
Home of experts and perfect writers
Fertymerh Xarah💞
65
A gurguje😏
'Washe gari su hajiya suka soma shirye shiryen tafiya, uwani harda kuka tana roqon su, su barta a gidan kakan ta ita ma taji dadi.
Idan tana cewa kakan ta abin dariya yake bawa abba, ya qara yarda uwani bata da hankali,
Sanda suka fito, sarki ne kawai bai fito masu rakiya ba, amma su jiddah da uncle b duk sun fito, rumaisa da sauran yaran gidan ma, afiya ce ma bata fito ba.
Uwani tayi tsaye baxata shiga motar ba lallai sai an barta inda kakan ta, suna mata baqin ciki da ta xamo jinin sarauta shiyasa basa son ta xauna a gidan.
Rumaisa dai bata ce komai ba sai kallonta take sam yarinyar bata birge ta bata da nutsuwa kuma bata respecting iyayen ta a yanda ta lura,
Jiddah ma batayi magana ba sai su hajiya ne ke ta fada akan ta shiga motar.
Suna haka afiya ta fito harabar gidan, tayi kyau sosai cikin farar alkyabba, fuskar nan tata babu annuri amma hakan bai boye kyawun fuskar ta ba, da alama fushin na rumaisa ne daga yanda take xuba mata harara tun da ta doso gurin.
Kallo daya uwani ta mata ta rikice a tunaninta itace take harara, ba shiri uwani ta soma qoqarin shiga motar ta qofar glass a rude,
Miye haka? Afiya ta tambaya sanda ta doso gurin tana kallon su.
Jiddah tace uwani ce tun daxu ake ta fama akan ta shiga motar taqi wai sai dai a barta nan,
Uwani ta fashe da kuka, yaushe nace haka, kada kimin sharri, ta soma kuka sosai har ga Allah tsoron afiya take.
Afiya ta tabe baki tana kallonta, bude motar ki shiga tun daxu kin batawa mutane lokaci, kenan duk gurinnan ke kadai ake jira kuma acikin su an rasa wanda xai baki mari biyu masu kyau da tuni kin dade da shiga motar.
Uwani na jin haka ta balle murfin motar ta shiga, da qarfi ta rufe gam, ta maida glass da sauri ta rufe tana maida numfashi cikin tsoro.
Yaran dake gurin suka dauki dariya, su abba suka yi godiya suka shiga motar suka fice.
Afiya tace tun daxu nake jiranki, mrng flight xamu bi kinsa ni amma dubi ko wanka baki yi ba, ta fada tana kallon rumaisa.
Rumaisa ta soma tafiya tana fadin sarkin rawar jiki ina sane kuma akwai time ai.
Afiya tace ki bata mana lokaci Allah tafiya xamuyi mu barki,
Sai me, ni bansan hanya bane, tayi shigewarta.
Jiddah tace wai yau xaku tafi gabaki d'aya.
Afiya tace eh mana mun bar yara acan, kinga ba wanda yaxo da yaro ko d'aya, dama two days muka xo muyi yau xamu koma.
Jiddah tace Allah ya kaiku lafiya, ni kam naso ki bani labarin ki da nabila bayan tafiyar ki, uncle merah bai bani wannan labarin ba.
Afiya ta dube ta tana fadin, not now jiddah kuma baa nan ba, amma nabila.... sai kuma tayi shiru ganin fitowar Merah da fadawa a bayansa.
*
Barci uwani keyi sosai a cikin motar, sanda suka iso gida aka tayar da ita, budar bakin ta sai cewa tayi.
Hajiya kinsan me, wallahi wannan sarkin ya hana min sukuni a barci sai bibiya ta yake, duk na rufe idanuna shi nake gani, ina gani fa ya kamu da soyayyata ne shiyasa naga yana ta kallo na jiya fa da kuna magana.
Hajiya tace iskancin naki har ya kai acan, tsohon mutum ma baki bari ba, me xaiyi da ke.
Aa hajiya kinsan fa ance idan kana mafarkin mutum tabbas son ka yakeyi, karki yi mamaki a yanxu yana can yana baqin cikin tafiya ta, ni nasan yana sona hajiya, kada kumin baqin ciki da gidan sarauta, ina ji a jikina ya'yana xasu xo cikin jinin sarauta suna alfahari dani, nima na xama kakar jiddah saboda ina sons.... Dukan da taji a bayanta ya saka ta yin shiru,
Wayyo abba kayi haquri,
Yace shiga mota, ba musu ta shiga da sauri tana fadin qila can xai maidata inda sarki.
Yace hajiya shiga cikin gida, xamu dawo bada jimawa ba.
'Abba yaja motar, inda wani babban malami ya nufa da ita inda yayi masa bayanin uwani sosai.
Malamin yace shedanun aljannu mu suna haka, sukan juya kwakwalwar yaro yayi ta yin abinda bai dace ba, yanxu xamuyi mata ruqiya insha Allah duk abinda ke kanta xai bayyana insha Allah.
'Abba yayi addua sosai, yana fatan ta sami lafiya ya fita waje ya bar uwani xaune cikin tashin hankali.
Malamin ya kira almajiran sa suka soma yiwa uwani ruqiya.
Ana ta karatu, idanunta wiqi wiqi sai kallon su take tana tunxure baki.
Malamin ya tashi da xungureriyar bulala a hannunsa yana fadin, aljannun dake kan wannan yarinyar da alama kangararru ne,
Uwani ta bude idanu tana kallon malamin da bulala kafin tayi wani yunquri ya aika mata ita iya qarfinsa,
Ta saki wata qara cikin gigicewa, ta fadi gurin ta tashi tana tsalle, wayyo abba.
'Abba tun da yaji ihunta hankalinsa ya tashi ya qara yarda lallai jinnu ne acikinta tun da suke da wani bata taba qara irin wannan ba, ya cigaba da karatun qur'ani a wayarsa yana nema mata sauqi.
Tace ba komai,
Yanxu anti jiddah shikenan xaki daina xuwa gidan mu.
Jiddah tace saboda me, karkiyi wannan tunanin har gobe sune iyayena kuma xan cigaba da masu biyayya.
Uwani ta gyara xama tana fadin, ni kuma ina nan qanwarki, duk inda naje xan buga qirji ni qanwar jikanyar merah ce, ai nima na xama jikar sa ko.
Jiddah tace haka ne,
Uwani tace shiyasa nake ganin baxan koma gida ba xan cigaba da xamana anan gidan wallahi.
Hmmm kawai jiddah tace batare da tayi magana ba,
Cikin farin ciki uwani na soma fadin ashe wannan baturen ya xama baban ki ai na ganshi daxu, ina jin tsoronsa ban barshi ya ganni ba kada ya min baqin ciki ya koreni a gidan nan tsab xai iya wallahi shiyasa bana so na hadu da shi,
Kuma anti jiddah..... tayi shiru jin afiya ta shigo dauke da airah tana kuka,
Wai ina jiddah ne, wannan yarinyar sai shegen kukan tsiya, duk tabi ta dami mutanen gida da baqar fitinar ta, ta hana mata da miji ma su sake.
Uwani ta taso da sauri xata karbe ta, afiya ta dube ta a wulaqance tana fadin,
Ke kuma fa? Wacece ke?
Uwani ta washe baki tana fadin nice qanwar anty jiddah, sunana Aisha ana ce min Uwani, iyayena ne suka r...... bata qarasa ba Afiya ta wanke fuskarta da kyawawan mari guda biyu masu kyau, jiddah ta tashi tana kallon ta cikin mamaki.
Afiya tace bana son shishigi, ina ruwana da ke ko matsayin ki, anti jiddar ubanki kin cutar da yarinya sannan kixo kina mata dadin baki, hala me ma kike gayamata haka, saboda kinga ta xama mutum a yanxu har kike wani rawar kai wai qanwar jiddah, kece anty zubaida gabaki daya, banda darajar iyayen ki da tuni na saka ancire maki wannan shegiyar qafa mai kama da maburgi, gobe idan kika ganni a hanya ki nuna kin sanni kiga yanda xan wulaqantaki.
Afiya ta dubi jiddah cikin takaici, har kike iya xama da wannan yarinyar kina saurarenta, ku biyu acikin daki bakya ko tsoron ta cutar da ke, wanda duk xai iya kashe jinin ka a gabanka tsab xai iya rabaka da duniya, kuma irin su abin gudu ne musamman kema din an so a kashe ki Allah bai nufa ba.
Ni bana son yarinyar nan, ina gayamaki gaskiyar abinda ke xuciya ta ne, ta juya ta fice bayan ta ajiye airah a saman gado.
Uwani ta fashe da kuka tana fadin wallahi anty jiddah baxan iya maki komai a yanxu ba, dan Allah ki yafe min ki yarda dani.
Jiddah tabe baki kawai tayi ta xauna tana qoqarin shayar da airah sai ga el'mustapha ya shigo, uwani na ganin haka ta fice da sauri ta bar dakin, tana fitowa taci karo da maina xaune a falon.
Ta rude har ta rasa hanyar fita, kyawun sa na qara ruda ta, ashe dan sarki ne shiyasa ganin farko ta ganshi yana ji da kansa sai qasaita yake xubawa, yanxu wannan shima dan uwan jiddah ne, ita kam jiddah taji dadi, ita kam tana son shi.
Jin muryar afiya na tun karo falon ya saka uwani qara rudewa, ta rasa hanyar da ta shigo, sam baxata manta muryar afiya ba.
What? You again, uban me ya shigo dake ne, kada kice maina kike kallo anan.
Sai a lokacin maina ya daqo yana kallon afiya kafin ya dubi uwani, ya qara bude idanunsa yana kallon ta cikin mamaki.
Cikin rawar murya uwani tace na manta hanyar fita ne, bansan na shigo nan ba,
A fusacce afiya ta nufe ta, tsananin tsoro da faduwar gaba ya saka uwani xubewa gurin a sume.
Afiya taja tsaki tana fadin shegia matsoraciya ko ta dauka dukan ta xanyi ne?
Ta juya tana kallon merah,
Kana nufin kace baka san da shigowar ta ba?
Yace gsky I don't know,
Tace amma ai kai naga tana kallo duk baka san da wannan ba.
Shigowar ta ma ban sani ba ballantana nasan da tsayuwar ta anan, dubi fa abinda ke gabana, ina wani aiki ne kinsan fa xuwan nan na dole ne.
Ta soma kwashe takardun da yake aiki dasu tana fadin ko xuwan menene You must give me my time, ko girkin da na saka aka ma bakaxo kaci ba, ashe da gaskiyar qanwarka kafi son aikin ka dani.
Ya soma tafiya yana fadin kome xaki ce naji, kin san dani kika shanyani anan kina gurin Uncle B sai yanxu kika tuna dani.
Ni na isa your Highness, kayi haquri, ta riqo hannunsa tana kallon sa da murmushi,
Kasan me Uncle b yake gayamin ma,
Ya girgixa kansa,
Tace xo muje, I will tell you later,
Suna fitEL'MUSTAPHA
Haske Writers Association
Home of experts and perfect writers
Fertymerh Xarah💞
65
A gurguje😏
'Washe gari su hajiya suka soma shirye shiryen tafiya, uwani harda kuka tana roqon su, su barta a gidan kakan ta ita ma taji dadi.
Idan tana cewa kakan ta abin dariya yake bawa abba, ya qara yarda uwani bata da hankali,
Sanda suka fito, sarki ne kawai bai fito masu rakiya ba, amma su jiddah da uncle b duk sun fito, rumaisa da sauran yaran gidan ma, afiya ce ma bata fito ba.
Uwani tayi tsaye baxata shiga motar ba lallai sai an barta inda kakan ta, suna mata baqin ciki da ta xamo jinin sarauta shiyasa basa son ta xauna a gidan.
Rumaisa dai bata ce komai ba sai kallonta take sam yarinyar bata birge ta bata da nutsuwa kuma bata respecting iyayen ta a yanda ta lura,
Jiddah ma batayi magana ba sai su hajiya ne ke ta fada akan ta shiga motar.
Suna haka afiya ta fito harabar gidan, tayi kyau sosai cikin farar alkyabba, fuskar nan tata babu annuri amma hakan bai boye kyawun fuskar ta ba, da alama fushin na rumaisa ne daga yanda take xuba mata harara tun da ta doso gurin.
Kallo daya uwani ta mata ta rikice a tunaninta itace take harara, ba shiri uwani ta soma qoqarin shiga motar ta qofar glass a rude,
Miye haka? Afiya ta tambaya sanda ta doso gurin tana kallon su.
Jiddah tace uwani ce tun daxu ake ta fama akan ta shiga motar taqi wai sai dai a barta nan,
Uwani ta fashe da kuka, yaushe nace haka, kada kimin sharri, ta soma kuka sosai har ga Allah tsoron afiya take.
Afiya ta tabe baki tana kallonta, bude motar ki shiga tun daxu kin batawa mutane lokaci, kenan duk gurinnan ke kadai ake jira kuma acikin su an rasa wanda xai baki mari biyu masu kyau da tuni kin dade da shiga motar.
Uwani na jin haka ta balle murfin motar ta shiga, da qarfi ta rufe gam, ta maida glass da sauri ta rufe tana maida numfashi cikin tsoro.
Yaran dake gurin suka dauki dariya, su abba suka yi godiya suka shiga motar suka fice.
Afiya tace tun daxu nake jiranki, mrng flight xamu bi kinsa ni amma dubi ko wanka baki yi ba, ta fada tana kallon rumaisa.
Rumaisa ta soma tafiya tana fadin sarkin rawar jiki ina sane kuma akwai time ai.
Afiya tace ki bata mana lokaci Allah tafiya xamuyi mu barki,
Sai me, ni bansan hanya bane, tayi shigewarta.
Jiddah tace wai yau xaku tafi gabaki d'aya.
Afiya tace eh mana mun bar yara acan, kinga ba wanda yaxo da yaro ko d'aya, dama two days muka xo muyi yau xamu koma.
Jiddah tace Allah ya kaiku lafiya, ni kam naso ki bani labarin ki da nabila bayan tafiyar ki, uncle merah bai bani wannan labarin ba.
Afiya ta dube ta tana fadin, not now jiddah kuma baa nan ba, amma nabila.... sai kuma tayi shiru ganin fitowar Merah da fadawa a bayansa.
*
Barci uwani keyi sosai a cikin motar, sanda suka iso gida aka tayar da ita, budar bakin ta sai cewa tayi.
Hajiya kinsan me, wallahi wannan sarkin ya hana min sukuni a barci sai bibiya ta yake, duk na rufe idanuna shi nake gani, ina gani fa ya kamu da soyayyata ne shiyasa naga yana ta kallo na jiya fa da kuna magana.
Hajiya tace iskancin naki har ya kai acan, tsohon mutum ma baki bari ba, me xaiyi da ke.
Aa hajiya kinsan fa ance idan kana mafarkin mutum tabbas son ka yakeyi, karki yi mamaki a yanxu yana can yana baqin cikin tafiya ta, ni nasan yana sona hajiya, kada kumin baqin ciki da gidan sarauta, ina ji a jikina ya'yana xasu xo cikin jinin sarauta suna alfahari dani, nima na xama kakar jiddah saboda ina sons.... Dukan da taji a bayanta ya saka ta yin shiru,
Wayyo abba kayi haquri,
Yace shiga mota, ba musu ta shiga da sauri tana fadin qila can xai maidata inda sarki.
Yace hajiya shiga cikin gida, xamu dawo bada jimawa ba.
'Abba yaja motar, inda wani babban malami ya nufa da ita inda yayi masa bayanin uwani sosai.
Malamin yace shedanun aljannu mu suna haka, sukan juya kwakwalwar yaro yayi ta yin abinda bai dace ba, yanxu xamuyi mata ruqiya insha Allah duk abinda ke kanta xai bayyana insha Allah.
'Abba yayi addua sosai, yana fatan ta sami lafiya ya fita waje ya bar uwani xaune cikin tashin hankali.
Malamin ya kira almajiran sa suka soma yiwa uwani ruqiya.
Ana ta karatu, idanunta wiqi wiqi sai kallon su take tana tunxure baki.
Malamin ya tashi da xungureriyar bulala a hannunsa yana fadin, aljannun dake kan wannan yarinyar da alama kangararru ne,
Uwani ta bude idanu tana kallon malamin da bulala kafin tayi wani yunquri ya aika mata ita iya qarfinsa,
Ta saki wata qara cikin gigicewa, ta fadi gurin ta tashi tana tsalle, wayyo abba.
'Abba tun da yaji ihunta hankalinsa ya tashi ya qara yarda lallai jinnu ne acikinta tun da suke da wani bata taba qara irin wannan ba, ya cigaba da karatun qur'ani a wayarsa yana nema mata sauqi.