Sashe 40
El-mustapha Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Babu ruwanshi da cin mu ko sha, sutura ya dade da daina yi mana komai maman mu ke mana dayake ita tana da abinta kuma tana karban salary irin na local government haka, so bata damu ba, hakan da yayi ya fiye mata alheri na ganin ya daina kula mu.
Bayan kwana biyu sai ya fara kawo mata a gidan ya kwanta dasu har Safiya dan baya tsoron Allah, a haka washe gari xai sallame su batare da yaji kunyar ko mu dake ya'yan sa ba.
Maman mu da baqin cikin haka take kwana kullum dare na Allah sai tayi kuka kafin ta kwanta, a boye takeyi kada mugani kuma ni bata san nasani ba, sannan ta hana muyi masa magana ko rashin kunya duk wanda yayi da kyau ya sani.
Haka muka xubawa sarautar Allah ido muna roqon Allah ya kawo mana sauqin abin.
Bana manta wannan ranar a rayuwata, ina wanka sai ga baba ya shigomin a toilet kafin nayi wani yunquri sai naga ya soma cire kayan jikinsa yana tunkaro ni.
Kokowa mukayi sosai har na samu na kwaci kaina daga gare sa, ina qoqarin fitowa ya biyoni tsantsin ruwa suka ja sa ya fadi ragwaf a gurin,
Bacin rai da gushewar tunani ya saka ban lura da jinin dake fita a hanci da bakin sa ba na dauki bucket na soma dukan sa dashi ina kuka.
Jinin dana ga yana fita a jikinsa ya saka na saki bucket din na fito a gigice ina ihu.
'Na kashe baba.... Shine abinda ya fito bakina lokacin da mukayi ido biyu da mamana.
Jikinta na rawa naga ta nufi toilet din hankalinta a tashe bata jima ba ta fito da sauri tana kallona.
Me kika masa rukayya? Jikina na rawa na gayamata komai ban boye mata ba.
Ta dafa ni tana kuka sai dai ta rasa me xata ce,
Ana haka sai ga qaninsa yaxo gidan da kayan wankinsa a hannu dama shi ke masa, koda ya ga abinda ke faruwa ya fita da gudu neman yan sanda.
Rukayya ta cigaba da kuka tana fadin, mamana tace ita ta kashe babana, ta dauki laifin ta dorawa kanta bata yarda aje dani ba.
Ni kuma naqi amincewa da hakan saboda qannina, idan taje ta barmu taya xan iya kula da su, bani da komai da xan kare kaina da su, gwanda ita mahaifiyace sunfi buqatar ta akaina, kuma taya xata dorawa kanta laifin da ba itace ta aikata ba, axo a hukuntata a banxa.
Ta share hawayen ta tana fadin, an kusa yanke Mani hukunci bada jimawa ba, ni na kashe mahaifina kuma nasan dole a kashe ni nima, duk maana taxo nan sai tamin addua tana kuka take barina.
Qaddara ta kenan haka Allah ya tsaramin tawa rayuwar kuma na karba da hannu biyu tare da fatan Allah ya bani ikon cinye jarabawar har lokacin da xaa yanke min nawa hukuncin cikin wannan watan.
Kuka sukeyi sosai babu mai rarrashin wani a cikinsu.
Daga sama su kaji muryar Aj na basu nata labarin.
Labarin ku ya bani tausayi matuqa nawa duk mai sauqi ne akan naku, Sunana Amira, ana kirana da Aj kasancewar sunan saurayina Jamal.
Baxan boye maku ba ni macece mai matuqar kishi sosai, ina son Jamal kamar raina bana son mace ko wace iri ce ta rabe shi, ko qanwarsa ban yarda da ita ba indai akan sane.
Idan yaxo hira inda nake ina bashi kulawa sosai na ganin na faranta masa, bawai na bashi jikina baa, tsabtacciyar soyayya muke dashi kuma na tabbata har a ransa yana matuqar sona.
Idan xai koma gida baya sani nake bin bayansa a cikin napep ko saman Babur idan ban sami mai napep ba,
Ina bin bayansa na gani ko xai tsaya da wata mace a hanya ko kuma xai biya gurin wata mace ne ban sani ba, sai na tabbatar ya shiga har cikin gidansu da motarsa hankalina ke kwanciya na dawo gida na biya mai napep din.
A school kowa ya sanmu tare ana kirana Aj shima haka ake kiransa, Department din mu ba daya ba amma duk da haka na saka a dubamin duk ranar da ya kula wata macen a gayamin.
Harta kai bana boye masa kishina a gurinsa, ya sani har baya son ganin ya batamin.
Amira indai akan mace ne ki kwantar da hankalinki Jamal ne kin riga kin samu har abada baki da miji kamar ni..... Kullum mgnr sa kenan a duk lokacin da kishina ya motsa.
Nifa har mamanshi ina kishi, duk ranar da yaxo gurina da wuya ne bata kirasa a waya cewar yaxo ba ko kuma tana buqatar yaxo ya xata aikeshi, sosai abin ya fara damuna har nake ganin kamar da gangan take min haka.
Yace amira ummana Ma bata san ina xuwa wurin ki ba kawai dai buqatar ta tana xuwa dai dai da sanda naxo nan ne kuma baxan qi xuwa gurin ta saboda ina matuqar son ta mahaifiya tace.
Kalamansa sun matuqar bata min rai ashe har akwai macen da Jamal xai so a duniya bayan ni ya dauketa da muhimmanci haka, kwata kwata kishi ya rufe min idona na manta cewa wannan matar fa mahaifiyar sa.
'Washe gari na shirya naje har gidan saboda nayi warning din ta akan abinda take min bana so.
Tace ke kuma wacece, daga ina haka? Wane yaro kike magana akai Jamal ko Mubarak?
Jamal nake magana hajiya, nasan ke kika haifesa kina da iko akansa amma ba hakan xai saka ki shiga haqqina ba, kinci naki xamanin kixo kici nawa sai yaxo hira gurina ki soma damunsa da kira akan yaxo meyasa kike min haka?
Tsananin mamakin ta ya saka hajiyar xuba mata idanu, bata gama mamakin ba taga Amira ta xube qasa tana kuka tana roqonta,
'Dan Allah hajiya kiyi haquri idan kinji haushi ina matuqar sonsa da kishin sane dan Allah kidaina min haka idan yaxo.
Tau shikenan cewar hajiya, tace ya sunan kine.
Tace amira,
Kije gida ba komai..... Bayan fita ta Jamal ya dawo gidan take tambayar sa wacece Amira?
Da tsananin mamaki yake kallonta,
Hajiya ina kika san amira?
Tace ina tambayar ka kana tambayata, wacece amira?
Jikinsa yayi sanyi yace wacce xan aura ce hajiya.
Tace Sam ba dai a gidannan ba, kuma tun wuri ka cire ta a xuciyarka baxaka taba auren ta ba.
Meyasa hajiya ya tambaya cikin tsananin mamaki, ina sonta tana sona, kada ki biyewa xancen mutane suxo su bata ta a gurin ki hajiya.
Har akwai wani xance da xanji bayan wanda naji da kunnuwana kuma na gani da idanuwana,
Nan take ta gayamasa komai duk da baiji dadi ba amma ya shiga bata haquri maganar gaskiya yana sona, haka yaxo har gida ya sameni yayi min fada sosai tare da nuna min bacin rai, ni kuma a ganina bani da laifi duk yiwa kaine ai abar mu muji dadin soyayyar mu ba takura.
Kwana biyu ya kauracemin baya kirana baya xuwa idan na kira baya dauka, hankalina ya tashi har skul na daina ganin sa na shirya naje gidan hajiyar bata manta dani ba,
Tace kinxo ne kuma ki gargadeni akan yarona?
Matar nan ina kuka na bata haquri taqi sai Ma wulaqanci da tamin har da cewa indai tana numfashi a duniya Jamal baxai aure ni yar uwarsa xai aura.
Sanda na dora idanuna akan sa da matar bansan Randa na rarumi qaton dutse na buga mata aka ba, nan take ta xube gurin a sume, sanadiyar wannan ta'asar aka xo dani nan, amma bata mutu ba tana kwance a gadon asibiti ance ta rasa hankalinta is like she loose her memory yan uwanta baxasu taba yafe min ba......
*
Xaune yake da laptop a gabansa, ya duqufa wurin aikin shi batare da ya damu da rigimar da jiddah ke masa a yau.
Ya rasa meke damun jiddah kwanakinnan banda rigima babu abinda take masa, kamar kada wannan lalura ta same sa,
Duk yanda yayi da ita baiyi dai dai ba, ko twins basa rigimar da take amma shi yafi kallon abin a shagwaba lura da yanayin da take ciki na wannan cikin.
Ya shafi sumar kansa batare da ya juyo ba lokacin da yaji ta jefo sa da pillow a bayansa.
Yayi biris da ita bayan ya cigaba da dannan laptop din, burinsa saqonsa ya isa ga dr Merah.
Qafarta mai lfy tasa tana xungurinsa, yayi mata banxa, babu xato ko tsammani yaji saukar Cup a kansa, ba shiri ya juyo yana kallonta dafe da kansa.
Tun daxu nake magana kayi min banxa,
Kin fa dame ni jiddah, ki barni nayi aikin dake gabana mana..... ya juya a fusacce ya na kiran Banan,
Me banan xatayi maka ne,
Yace xata fitar min dake ne nayi aikina, gwanda taje dake can tana tura ki din yafi kwanciyar ki anan kina min rigima.
Kafin tayi magana ya tashi ya fita yana gyara xaman rigarsa,
Banan..... ya qara kiran sunan ta bayan ya fito falon jiddah, amma shiru bata amsa ba kuma baiji duriyar twins ba,
Ya fita harabar gidan yasan baxasu wuce gurin suna wasa ba,
Acan ya tsinkayo su kuwa su biyu suna wasa abinsu sai tsalle suke, kamar ance ya juya, ya tsinkawo banan da Islam a garden taci uban kwalliya sai dariya take xubawa.
Yayi tsaye kyam kamar an dasa sa a gurin yana kallon ta,
Tana juyowa sukayi ido hudu ta tashi da sauri cikin jin nauyi ta dubi Islam tana fadin,
Ga yaya yaxo kaxo ka gaidashi,
Ba musu Islam ya tashi, suka nufosa ya dauke kansa gefe yana kallon su aryan har suka qaraso.
Islam ya bashi hannu suka gaisa,
Banan tace anti jiddah tana nema na ne?
Ya girgixa kansa batare da yayi magana ba, ya juya ya koma ciki, su banan ma suka koma inda suka fito.
Yana shiga dakin, kallonsa jiddah tayi tana observing yanayin sa.
Meya same ka, ina banan din, ina su aryan?
Ya xuba mata narkakkun idanuwansa yana kallon ta sai kuma yayi murmushi bayan ya xauna yana fadin.
To maman su aryan suna waje suna wasa ba abinda ya same su.
Ina banan din, ba kace xata fita dani ba.
Yace banan tana da baqo wannan yaron da kika min bayanin sa.
Bayan kwana biyu sai ya fara kawo mata a gidan ya kwanta dasu har Safiya dan baya tsoron Allah, a haka washe gari xai sallame su batare da yaji kunyar ko mu dake ya'yan sa ba.
Maman mu da baqin cikin haka take kwana kullum dare na Allah sai tayi kuka kafin ta kwanta, a boye takeyi kada mugani kuma ni bata san nasani ba, sannan ta hana muyi masa magana ko rashin kunya duk wanda yayi da kyau ya sani.
Haka muka xubawa sarautar Allah ido muna roqon Allah ya kawo mana sauqin abin.
Bana manta wannan ranar a rayuwata, ina wanka sai ga baba ya shigomin a toilet kafin nayi wani yunquri sai naga ya soma cire kayan jikinsa yana tunkaro ni.
Kokowa mukayi sosai har na samu na kwaci kaina daga gare sa, ina qoqarin fitowa ya biyoni tsantsin ruwa suka ja sa ya fadi ragwaf a gurin,
Bacin rai da gushewar tunani ya saka ban lura da jinin dake fita a hanci da bakin sa ba na dauki bucket na soma dukan sa dashi ina kuka.
Jinin dana ga yana fita a jikinsa ya saka na saki bucket din na fito a gigice ina ihu.
'Na kashe baba.... Shine abinda ya fito bakina lokacin da mukayi ido biyu da mamana.
Jikinta na rawa naga ta nufi toilet din hankalinta a tashe bata jima ba ta fito da sauri tana kallona.
Me kika masa rukayya? Jikina na rawa na gayamata komai ban boye mata ba.
Ta dafa ni tana kuka sai dai ta rasa me xata ce,
Ana haka sai ga qaninsa yaxo gidan da kayan wankinsa a hannu dama shi ke masa, koda ya ga abinda ke faruwa ya fita da gudu neman yan sanda.
Rukayya ta cigaba da kuka tana fadin, mamana tace ita ta kashe babana, ta dauki laifin ta dorawa kanta bata yarda aje dani ba.
Ni kuma naqi amincewa da hakan saboda qannina, idan taje ta barmu taya xan iya kula da su, bani da komai da xan kare kaina da su, gwanda ita mahaifiyace sunfi buqatar ta akaina, kuma taya xata dorawa kanta laifin da ba itace ta aikata ba, axo a hukuntata a banxa.
Ta share hawayen ta tana fadin, an kusa yanke Mani hukunci bada jimawa ba, ni na kashe mahaifina kuma nasan dole a kashe ni nima, duk maana taxo nan sai tamin addua tana kuka take barina.
Qaddara ta kenan haka Allah ya tsaramin tawa rayuwar kuma na karba da hannu biyu tare da fatan Allah ya bani ikon cinye jarabawar har lokacin da xaa yanke min nawa hukuncin cikin wannan watan.
Kuka sukeyi sosai babu mai rarrashin wani a cikinsu.
Daga sama su kaji muryar Aj na basu nata labarin.
Labarin ku ya bani tausayi matuqa nawa duk mai sauqi ne akan naku, Sunana Amira, ana kirana da Aj kasancewar sunan saurayina Jamal.
Baxan boye maku ba ni macece mai matuqar kishi sosai, ina son Jamal kamar raina bana son mace ko wace iri ce ta rabe shi, ko qanwarsa ban yarda da ita ba indai akan sane.
Idan yaxo hira inda nake ina bashi kulawa sosai na ganin na faranta masa, bawai na bashi jikina baa, tsabtacciyar soyayya muke dashi kuma na tabbata har a ransa yana matuqar sona.
Idan xai koma gida baya sani nake bin bayansa a cikin napep ko saman Babur idan ban sami mai napep ba,
Ina bin bayansa na gani ko xai tsaya da wata mace a hanya ko kuma xai biya gurin wata mace ne ban sani ba, sai na tabbatar ya shiga har cikin gidansu da motarsa hankalina ke kwanciya na dawo gida na biya mai napep din.
A school kowa ya sanmu tare ana kirana Aj shima haka ake kiransa, Department din mu ba daya ba amma duk da haka na saka a dubamin duk ranar da ya kula wata macen a gayamin.
Harta kai bana boye masa kishina a gurinsa, ya sani har baya son ganin ya batamin.
Amira indai akan mace ne ki kwantar da hankalinki Jamal ne kin riga kin samu har abada baki da miji kamar ni..... Kullum mgnr sa kenan a duk lokacin da kishina ya motsa.
Nifa har mamanshi ina kishi, duk ranar da yaxo gurina da wuya ne bata kirasa a waya cewar yaxo ba ko kuma tana buqatar yaxo ya xata aikeshi, sosai abin ya fara damuna har nake ganin kamar da gangan take min haka.
Yace amira ummana Ma bata san ina xuwa wurin ki ba kawai dai buqatar ta tana xuwa dai dai da sanda naxo nan ne kuma baxan qi xuwa gurin ta saboda ina matuqar son ta mahaifiya tace.
Kalamansa sun matuqar bata min rai ashe har akwai macen da Jamal xai so a duniya bayan ni ya dauketa da muhimmanci haka, kwata kwata kishi ya rufe min idona na manta cewa wannan matar fa mahaifiyar sa.
'Washe gari na shirya naje har gidan saboda nayi warning din ta akan abinda take min bana so.
Tace ke kuma wacece, daga ina haka? Wane yaro kike magana akai Jamal ko Mubarak?
Jamal nake magana hajiya, nasan ke kika haifesa kina da iko akansa amma ba hakan xai saka ki shiga haqqina ba, kinci naki xamanin kixo kici nawa sai yaxo hira gurina ki soma damunsa da kira akan yaxo meyasa kike min haka?
Tsananin mamakin ta ya saka hajiyar xuba mata idanu, bata gama mamakin ba taga Amira ta xube qasa tana kuka tana roqonta,
'Dan Allah hajiya kiyi haquri idan kinji haushi ina matuqar sonsa da kishin sane dan Allah kidaina min haka idan yaxo.
Tau shikenan cewar hajiya, tace ya sunan kine.
Tace amira,
Kije gida ba komai..... Bayan fita ta Jamal ya dawo gidan take tambayar sa wacece Amira?
Da tsananin mamaki yake kallonta,
Hajiya ina kika san amira?
Tace ina tambayar ka kana tambayata, wacece amira?
Jikinsa yayi sanyi yace wacce xan aura ce hajiya.
Tace Sam ba dai a gidannan ba, kuma tun wuri ka cire ta a xuciyarka baxaka taba auren ta ba.
Meyasa hajiya ya tambaya cikin tsananin mamaki, ina sonta tana sona, kada ki biyewa xancen mutane suxo su bata ta a gurin ki hajiya.
Har akwai wani xance da xanji bayan wanda naji da kunnuwana kuma na gani da idanuwana,
Nan take ta gayamasa komai duk da baiji dadi ba amma ya shiga bata haquri maganar gaskiya yana sona, haka yaxo har gida ya sameni yayi min fada sosai tare da nuna min bacin rai, ni kuma a ganina bani da laifi duk yiwa kaine ai abar mu muji dadin soyayyar mu ba takura.
Kwana biyu ya kauracemin baya kirana baya xuwa idan na kira baya dauka, hankalina ya tashi har skul na daina ganin sa na shirya naje gidan hajiyar bata manta dani ba,
Tace kinxo ne kuma ki gargadeni akan yarona?
Matar nan ina kuka na bata haquri taqi sai Ma wulaqanci da tamin har da cewa indai tana numfashi a duniya Jamal baxai aure ni yar uwarsa xai aura.
Sanda na dora idanuna akan sa da matar bansan Randa na rarumi qaton dutse na buga mata aka ba, nan take ta xube gurin a sume, sanadiyar wannan ta'asar aka xo dani nan, amma bata mutu ba tana kwance a gadon asibiti ance ta rasa hankalinta is like she loose her memory yan uwanta baxasu taba yafe min ba......
*
Xaune yake da laptop a gabansa, ya duqufa wurin aikin shi batare da ya damu da rigimar da jiddah ke masa a yau.
Ya rasa meke damun jiddah kwanakinnan banda rigima babu abinda take masa, kamar kada wannan lalura ta same sa,
Duk yanda yayi da ita baiyi dai dai ba, ko twins basa rigimar da take amma shi yafi kallon abin a shagwaba lura da yanayin da take ciki na wannan cikin.
Ya shafi sumar kansa batare da ya juyo ba lokacin da yaji ta jefo sa da pillow a bayansa.
Yayi biris da ita bayan ya cigaba da dannan laptop din, burinsa saqonsa ya isa ga dr Merah.
Qafarta mai lfy tasa tana xungurinsa, yayi mata banxa, babu xato ko tsammani yaji saukar Cup a kansa, ba shiri ya juyo yana kallonta dafe da kansa.
Tun daxu nake magana kayi min banxa,
Kin fa dame ni jiddah, ki barni nayi aikin dake gabana mana..... ya juya a fusacce ya na kiran Banan,
Me banan xatayi maka ne,
Yace xata fitar min dake ne nayi aikina, gwanda taje dake can tana tura ki din yafi kwanciyar ki anan kina min rigima.
Kafin tayi magana ya tashi ya fita yana gyara xaman rigarsa,
Banan..... ya qara kiran sunan ta bayan ya fito falon jiddah, amma shiru bata amsa ba kuma baiji duriyar twins ba,
Ya fita harabar gidan yasan baxasu wuce gurin suna wasa ba,
Acan ya tsinkayo su kuwa su biyu suna wasa abinsu sai tsalle suke, kamar ance ya juya, ya tsinkawo banan da Islam a garden taci uban kwalliya sai dariya take xubawa.
Yayi tsaye kyam kamar an dasa sa a gurin yana kallon ta,
Tana juyowa sukayi ido hudu ta tashi da sauri cikin jin nauyi ta dubi Islam tana fadin,
Ga yaya yaxo kaxo ka gaidashi,
Ba musu Islam ya tashi, suka nufosa ya dauke kansa gefe yana kallon su aryan har suka qaraso.
Islam ya bashi hannu suka gaisa,
Banan tace anti jiddah tana nema na ne?
Ya girgixa kansa batare da yayi magana ba, ya juya ya koma ciki, su banan ma suka koma inda suka fito.
Yana shiga dakin, kallonsa jiddah tayi tana observing yanayin sa.
Meya same ka, ina banan din, ina su aryan?
Ya xuba mata narkakkun idanuwansa yana kallon ta sai kuma yayi murmushi bayan ya xauna yana fadin.
To maman su aryan suna waje suna wasa ba abinda ya same su.
Ina banan din, ba kace xata fita dani ba.
Yace banan tana da baqo wannan yaron da kika min bayanin sa.