← Book details El-mustapha Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 76 OF 80

Sashe 76

El-mustapha Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Tun bayan sallah asuba bnda barcin wahala ba abinda take, harda su minshari da alama harda gajiya a tare da ita.

Murmushi kawai yayi yana kallonta, ashe akwai ranar da xai mallaki uwani da komai nata, tabbas matar mutum kabarin sa ya yarda da wannan.

Ji yayi ana buqa qofar falon nasu, da sauri ya fita gudun kada a tada masa ita daga barci😯,

Yaro ne surayya ta aiko da breakfast ya kawo masu, yusuf ya karba yana murmushi,

Ka gaida ta kayi mata godia, Allah yayi mata albarka.

Yaron yace amin ya fice.

Tun bayan tashin uwani take tunani, yanda yusuf ke ta rawar kai da ita abinda el'mustapha bai mata ba, lallai ta yarda baya son ta baya qaunarta, ta tuna wahala da axabar da el'mustapha ya bata a sau daya da yayi amma yusuf ko kwatan kwancin wahalar bai bata ba duk da sau biyu yayi mata, ita yanxu baxata manta ba sau uku akayi mata amma na el'mustapha yafi xafi, lallai anty jiddah tana qoqari da shi.

Yusuf ya tambayeta xamantakewar ta da el'mustapha hala bai taba kasancewa da ita ba.

Tace yayi min sau d'aya ku.... ya katse ta, shikenan basai kin qara ba, xo ga breakfast surayya ta aiko mana.

Ta yatsina fuska, tace ni baxan ci abin hannun kishiya ba, waya sani ko ta saka min magani a ciki dan ta rabani da kai.

Ya bata fuska sosai, surayya matata ce, ina sonta sosai bana son na qara jin kin jefeta da wata kalma marar dadi, ki girmamata ki so ta idan har kina so xaman mu dake yayi kyau, maxa matso kici abinci.

Ta matsa tana tunxure baki.

Sanda yaxo fita taxo raka sa ta tsinkayo vespa dinta a kusa da motar sa,

'Yauwa kabari naje na kaika da vespa dina, ai na iya tuqashi tuntuni.

Ni na hau wannan vespa din, Allah ya sauwaqe min, kuma kada ki kuskura ki hau sa ki fita wlhy.

To miye amfanin siyen sa idan bana fita dashi, ko xan ajiye sa ne ina ta kallonsa haka, kasan yanda nake son abu na kuwa.

Yace duk yanda kike son sa bai kai son da nake maki da kare mutuncin ki ba, kudin da kika says vespa din ki gayamin ni xan siye na baki kudin amma bana son ganin ki dashi.

Kai haba, bana saidawa bane, idan kana so ka siya kaje kasuwa, amma wannan ina son abuna, har training nayi masa fa.

Ya tabe bakin sa ya nufi motar sa, taje taja vespa din gefe har masa kiss kafin ta nufi inda yusuf yake,

Cwty Allah ya kaika lafia, kayi min addua Allah ya rabani da yan baqin ciki.

Murmushi kawai yayi yana tada mota, uwani kayan Allah ya lura bata da magana sai ta baqin ciki a rayuwarta.

Bayan wasu awanni jiddah taxo gidan da kuyangunta as usual kun san su🤪

Uwani ta rungumeta cikin farin ciki,

'Anty jiddah ai naji dadi da kika xo da har xanxo fa akan vespa dina idan nayi wanka xuwa anjima,

Kinga yusuf jiya da dare sau biyu yayi min fa, abinda ake sau d'aya, kuma yanda yaya el'mustapha yayi min ba haka yayi min ba, yaya el'mustapha ya taba min nan ya taba min nan naji dadi amma shi bai min ba, kuma yaya el'mustapha y..... tayi shiru sakamakon bige mata baki da jiddah tayi iya qarfinta cikin bacin rai, sai ga jini a bakin uwani.

Ban gaya maki jiya sirrin ki da mijin ki kada ki bari kowa ya ji ba,

Cikin kuka tace amma ke ai yar uwata ce kakan mu daya fa saboda me xan boye maki.

Tace ko ni uwarkice bai kamata ki gayamin ba, har kina nuna kinfi jin dadin el'mustapha da yusuf ko, ashe baki da hankali uwani, da wani ne yaxo bani ba shima duk xaki gaya masa wannan labari.

Amma anty j..... Yimin shiru shashasha, dama abba ya bani saqo wlhy duk baki gyara rayuwarki da wannan shegen bakin naki ba xai xo ya dauke kine ya raba ki da yusuf ya hada ki aure da malamin ku dama shine dai dai ke.

'Anty jiddah kiyi haquri baxan qara ba kada ki gayamasa.

Kuma dama Malam guzuma abba yayi magana da yusuf xai xo yacigaba da karantar dake anan yana kula da takunki duk kika yi ba dai dai ba ya hukunta ki kamar da, yanxu haka xaa nema masa islamiya anan garin saboda ke.

'Na shiga uku ni uwani jikar sarki merah, wallahi xan nutsu anti jiddah, komai bakuso xan daina harda magana Ma amma kada ku kawo shi nan gidan dukana xaiyi.

'Wannan ya rage naki, harda fadin ana maki baqin ciki duk baki daina fada ba an bashi dama ya daki wannan bakin, da maidawa mutane magana, da rashin tarbiya duk xaiyi maganin ki.

Ki xauna ki kula da mijinki kinga kina da kishiya, ki kyautata masa ki masa abinda xaiji dadi wanda xai saka shi son kasancewa dake sannan ki boye sirrin ku kowa kada ki fadawa, in ba haka na Allah xai yi fushi dake sosai.

Sannan dan Allah uwani ina roqon ki kada ki maimaita abin da kika yi a baya kiji tsoron Allah kiji tsoron Mahaliccinki, ki tuna akwai mutuwa akwai hisabi, ki tuna akwai kwanciyar qabari ki tuna baxaa tabbata a duniya ba jin dadin ta kadan ne xai xo ya wuce, kada kiyi wa surayya abinda kika min, ki riqe ta da hannu biyu ki sota ki mata biyayya kada ki cutar da ita saboda bata da niyar cutar dake uwani dan Allah.

Cikin kuka uwani ta riqo hannunta, tana fadin baxan yi ba anty jiddah, babu wannan a xuciyata *Nayi Nadama*, ki yafe min abinda na miki sharrin jamcy ne wlhy itace ta tsaramin komai.

'Na dade da yafe maki uwani sai dai ki kula kuma ki kiyaye,

Tace insha Allah anty jiddah sai na baki mamaki xan xauna gidan aure na da amana saboda nasan masu baqin ciki da auren yawa ne dasu.

Jiddah tace baxaki daina kiran baqin cikin ba kenan.

Murmushi uwani tayi tana kallon ta kawai.

EL'MUSTAPHA

Haske Writers Association
Home of experts and perfect writers

Fertymerh Xarah💞

70

Yes, today is my birthday, Therefore I will be treated like a Queen..💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻🎂

*Just want to THANK ALL OF YOU for making me feel special on my Birthday, Love You Guys!*

Jiddah bata bar gidan ba sai kusan magrib, sunyi girki tare da uwani, ta qara koya mata wasu abubuwan sosai dama uwani ba girki aka iya ba.

Bayan ta gama sallah tayi wankan ta, ta shirya cikin kayan barci sai qamshi take xubawa tana jiran angon nata.

Yana shigowa da sallama ta amsa tana masa sannu da xuwa.

Abinda ya fito bakin ta ya bashi mamaki,

Tun safe ka fita ka barni sai yanxu kake dawowa, hala kana gurin matar ka kuna yin wannan abin ne? Idan mutum yaci amanata Allah baxai barshi ba.

Yace uwani baxaki bari ko xama nayi ba, kinsan gajiyar da naxo da ita kuwa?

Tace ai nayi maka sannu da xuwa kuma na amsa sallamar ka, banda anti jiddah tace na riqa welcoming dinka xaka ji dadi Allah baxan yi ba tunda kana can kana wannan abun da matar ka.

Wane abu?ya tambaya yana kallonta,

'Wannan abun da kayi min jiya, ya dube ta da kyau yana fadin,

Ni bani da abin yi ne sai hawan mace ko kuma babu abinda mata da miji xasuyi sai wannan abin kadai?

Ta fara kuka yaci amanarta yaje ya barta, haka yusuf ya soma rarrashinta akan baxai qara yin dare haka, dama ya barta ne saboda yan xuwa dubin amarya.

Ta share hawayen tana fadin xo kaci abinci sai muje ka min, ni naji ina son wannan abin kuma.

Baisan meyasa yarinyar bata boye feelings din ta ba, ko kunya da nauyin fada bata ji Allah ya sa uwani ba irin jarababbun matan nan bane.

Batare da ya kalle taba yace ba yau ba, sai gobe yau na gaji.

Tayi shiru batayi magana ba, xuciyarta kamar xata fashe saboda bacin rai, yana kallo ta tashi taje ta dauko paracetamol, ya dauka ko ita ce xata sha sai yaga tana xuba masa a juice din da xai sha,

Miye haka uwani, meyasa kika saka min aciki.

Ai kace baka son wannan abun ni kuma ina so shiyasa na saka ma idan kasha kamin wannan abun.

Yace an gayamaki paracetamol d.. ta katse sa tana fadin ai shima kwayoyin magani ne kuma su ake sakawa mutum.

Yace gayamin a ina kika san ana sakawa namiji kwayoyin sha'awa uwani.

Ta tsura masa ido, ganin yanda ya kafe ta da idanuwa ya saka duk taji hankalinta ya tashi,

Tace ai nima ban sani ba,
Yace qarya kike, gayamin ina kika san wannan, kuma wa kika taba sakawa.

Ita kam tana jin kunya ta fada masa itace ta jawo el'mustapha gare ta, ai wannan abin kunya ne a gareta, (su uwani ansan kunya) ta tunxuro baki tana fadin ai a film nagani an saka wa wani tun a gida Ma na kalla, kuma da yasha yayi mata, akwai dadi kuma akwai ciwo.

Taya kika san akwai dadi da ciwo, kai tsaye tace ai kayi min jiya naji.

Mtsew yaja tsaki, ya cigaba da cin abinsa batare da ya kula ta ba, yana gamawa kuwa wanka yaje yayi, uwani har ta isa dakin nasa ta haye gado tana jiransa.

Shi kansa yana da buqata da uwani sosai sai ya bada kai bori ya hau😂

*

'Washe gari yana shirin fita sai ga uwani ta shigo da alama daga kitchen take, (uwani an san ayiwa miji breakfast)

Tace kafin kayi breakfast xaka qara yi min wannan abin ne naji kuma ina so,

What? ya fada yana kallonta cikin fito da idonsa alamar mamaki, yana tuna jiya bata barshi barci ba da ta motsa sai tace ya mata, shi yanxu tsoro ma take bashi.

Ke bakya gajiya ne?

Ni ban gaji ba, muje,

Yace muje ina, You are not serious, gwanda ki rage son wannan abun cos tafiya xanyi na barki, nan da two wks umrah xamu je da surayya.

Ta xaro idanu waje, ni fa baxaka je dani ba, me nayi maka a rayuwa yusuf kake min baqin ciki.
Chapter 76 · 0% Book details