Sashe 21
El-mustapha Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Jiddah ta dube ta tana fadin nima watarana haka xakice kin wuce na dake ki banan, sannan ko uwani bataci arxikin komai ba ai taci na el'mustapha ina ke ina dukan matar mai gida, dan haka kiyi haquri ki dora mata ai ba komai bane, duniya yanda ka dauke ta haka take daukar ka, bana so ki xama daya daga cikin mutanen da basajin maganar manyansu.
Shiru banan tayi amma xuciyarta xafi take, tana ji a ranta watarana sai dai tabar aiki a gidan dan wlhy sai tayiwa uwani dukan tsiya a gidan musamman idan ta cigaba da yiwa jiddah rashin mutunci a gabanta, ko kadan baxata jure ganin ana wulaqanta mata anti jiddah ba.
Jiddah ta fito daga kitchen din riqe da hijab din ta a hannu,
Kallon twins tayi tana fadin idan kun gama cin abincin kuxo kuyi shirin xuwa islamiya.
Momy ai daddy yace xamu je yayo mana tsaraba,
Xakuje da dare bayan kun dawo, be fast aryan dubi yanda kake cin abinci.
Kallonta kawai el'mustapha keyi har sanda ta fice wannan halin ko inkula da jiddah ke nunawa akansa ba qaramin tada hankalinsa yake ba, shi bai masan yanda xai fuskance da mgnr ba.
Ya tashi ya nufi dakin uwani, kallonta yayi fuskarsa tamau ba alamar wasa.
Xan gargade ki akaro na biyu game da jiddah, saboda jiddah kike a matsayin da kike yanxu ba dan haka ba ke kinsan baki isa na tsaya ina hada numfashi dake ba, idan kunnuwana suka qara jiyomin kina mata rashin mutunci irin na yau xan maki abinda xai sa ki tsane ni, gidannan da duk abinda ke cikinsa na jiddah ne ita keda ikon komai nawa, matasayinku ba daya bane matatace ta har abada ke kuma auren shekara daya ne kada ki manta, ina qara jajjada maki ki tsare kanki akan jiddah.
Kayi haquri honey insha Allah xan kiyaye,
Mtsewwwww ya fice, ta bisa da kallo lallai anci moriyar ganga dole xaa yarda kore, Kaji dadin abin kaxo kana wani noqewa, ai sau biyu kayi min nasani ban manta ba ko kotu mukaje xan iya bada shaida, bari girkina ya qara xagayowa wani xan qara sakama kuma, kuma gidannan baxan barshi ba sai dai jiddah ta barshi baxaku tabbata har abada ba, wlhy baka isa ba daga kai har jiddah maganin ku xanyi a gidannan muje xuwa.
Gabaki daya yinin ranar bai sami fuska a gurin jiddah ba, shi kadai ke walagiginsa a gidan sai twins din sa,
Haka da dare ma bayan sun dawo shi da twins yana kallonta ta saka ya'yanta gaba suka barshi anan falon, kuma jiddah dai tana sane da girkintane tunda kwana biyu yayi acan tare da uwani.
Sam bata jin haushin uwani kamar yanda take jin na el'mustapha,
'Washe garin ranar da kanta ta shirya twins cikin shirin makaranta, bayan sun tafi ta soma kiciniyar hada masa kayan breakfast.
Ta gama komai tana jerawa a dinning ya fito cikin shirinsa na fita office,
Kallo daya tayi masa ta kawar da kanta gefe, ya qaraso gabanta idanunsa akan fuskarta.
Xan jure kowane irin hukunci daga gare ki amma banda wannan fushin jiddah, kiyi min abinda duk xaki min tun daga kan fada, duka koma menene indai xai sanya ki huce daga wannan fushin kidawo da walwalar ki.
Shiru tayi xuciyarta na qara hauhawa kamar yanda kunnuwanta keyi mata kururuwar muryar uwani a ranar,
Ta lumshe idanunta ta qara budewa sai ga hawaye sharrr nabin kuncinta, el'mustapha ji yayi kamar shima ya tayata kukan, bai qara magana ba ya juya yabar falon batare da ya waiwayi breakfast din ba yana qara jin tsanar uwani a xuciyarsa domin itace sillar komai.
Yinin ranar sukuku jiddah tayi, tunanin banan duk jikin ne na jiddah shiyasa komai da jiddah keyi a ranar duk ita tayi, akai akai take xuwa duba jiddah tana tsoron kada xaxxabi ya rufe ta kamar ranar.
Ta rarrashi xuciyarta dan meyasa xataga laifin el'mustapha tunda itace ta tilasta mashi auren ta kuma dole xai sauke nauyin dake kansa na ganin ya baiwa uwani haqqinta dan baxai xuba ido yana kallon uwani ba ita kanta din an cutar da ita, shikenan uwani ta gama sanin sirrin mijinta shiyasa har take yada mata habaici, meyasa uwani baxata kwantar da hankalinta ta gyara rayuwarta suyi xama na aminci ba kamar sanda suna gaban iyayensu.
Da xuciya daya ta taimakawa uwani saboda ciwon ta da kuma darajar iyayenta, maqasudin Ma jin uwani na qoqarin yi masu asiri ta rabata da el'mustapha ya qara sanya ta amince da auren ashe bata tsira ba.
Alamar bude gate din gidan taji wanda babu tantanma tasan el'mustapha ne ya dawo,
Ta tashi ta nufi toilet ta wanke fuskarta, har ta fito bataji alamar shigowar sa ba, window ta nufa ta daga labulen tana kallon motar.
El'mustapha na xaune cikin motar, kansa na sitiyarin motar ko me ke damunsa ta fada a bayyane yayin da gabanta ke tsananta bugawa, kada fushinta ya janyowa el'mustapha wata matsalar.
Ta fita daga dakin ta nufi harabar gidan, har ta isa gurin motar el'mustapha bai san ta iso ba, ta glass din motar ta tura hannu ta jijjigashi hade da fadin baban twins,
Ya dago firgigit yana kallonta, ganin haka yasa jiddah taja baya tana dariya hade da ware masa hannayenta dan ta kawar dashi daga halin da yake ciki.
Oyoyo Baby is back..... Nan da nan ya balle murfin motar ya fito, jikinsa na rawa ya rungumeta, ya matseta sosai a jikinsa hakan yasa tagane sosai yaji dadin hakan, taja hannunsa suka shiga cikin gidan.
Xaunar dashi tayi bakin gado ta dawo gabansa ta tsugunna tana kallonsa,
'menene wai duk naga kayi wani iri ka canxa, are you not happy with me, jiddanka fa?
Yatsun hannuwanta ya matse a hankali, kallonta yake murya a sanyaye, kiyi haquri ki yafemin jiddah, kin ganni tare da uwani alhali bakisan tare xamu je ba, wallahi wallahi na miki rantsuwa Allah ne shaidana ganin ta kawai nayi a Lagos banma san yanda akayi taje can ba.
Murmushi jiddah tayi hade da Jan dogon hancinsa,
Nasan wacece uwani nasan xata iya, kuma bayan haka uwani matarka ce You have the right kaje da ita duk inda kake so a duniyar nan ba wanda xai hana, ka daina rantse min, fushin da kaga ina yi dakai bacin rai ne amma kayi haquri.
Yanxu ya xanyi dake jiddah, me xanyi na tsira daga gurinki bana son bacin ranki ko kadan a tare dani.
Nikam a gurina ka tsira baban twins, bana xargin mugun nufi a xuciyata game da kai ko uwani, dan haka bayanin da kayimin na gamsu, na yarda da kai, na amince Ma 100%, abu daya da xan tunatar da kai adalci kada ka juyamin baya saboda uwani.
'Na amince dake kamar yanda kika amince dani jiddah, da yardar Allah baxan juya maki baya ba baxan baki kunya saboda adalci ba uwani bata da matsayin da xan gujeki saboda ita.
Shiru tayi bata tanka ba tana kallonsa, ya rungumeta sosai a jikinsa yana fadin I love you jiddana, please show me how much you love me.
Not now, xo muje kaci abinci tukunna haka ka fita baka ci komai ba kuma akwai albishir dana ke son yi mak... tayi shiru sakamakon jin bakinsa da tayi a nata yana kissing din ta a ko ina, tafi tafi yaci galabarta ya nuna mata da qishirwarta a tare dashi.
Follow me on wattpad Pherty-xarah
EL'MUSTAPHA
Haske Writers Association
Home of experts and perfect writers
Fertymerh Xarah💞
31
Jiddah ta dake xuciyarta wajen baiwa el'mustapha lokacin ta a rana, kulawa take bashi kamar yanda shima yake dar'dar da ita na ganin ya kauce duk wata hanya da xata saka ya batawa jiddansa.
'Washe garin ranar da uwani xata karbi girki, tun da sassafe aka tashi aka shiga kitchen, abinka da wanda bai saba shiga kitchen yayi girki ba sai dai ayi mata a kawo mata taci, duk sai ta rasa yanda xatayi bata san inda xata fara ba, sai ta kunna gas ta dora ruwan xafi tasan dole dai dasu ake hada tea,
Tasa yatsanta a baki tana tunani, ai taga kamar ruwan tea din suna da kayan hadi harda masu qamshi a ciki to menene ake sakawa bayan Lipton?
Ita abin kunyane yanxu taje gun jiddah ta tambayeta ai xata raina mata wayo musamman da ta tuna sanda suna gida jiddah ta taba yi mata fada akan ta daina kwanciya kawai ta riqa xuwa suna aikin abinci tare yanda xasu iya amma taqi, ita a ganinta tafi qarfin shiga kitchen.
Banan ta fado mata a xuciya, ta nufi sashen masu aiki,
'Yauwa banan xo muje ki tayani girki dan Allah, ta fada cikin murmushi tana kallon banan tunda ita ke nema.
'Anty uwani kaina yake min ciwo tun jiya kiyi haquri.
Masu aiki dan suna ciwon kai shikenan baxasu yi aiki bane ko me, kada ki bata min lokaci fa.
Kallonta banan tayi tana fadin, ana dole ne ai ba ke nakeyiwa aiki ba, in haka ne ki sami taki mai aiki mana ni anty jiddah kadai nake Ma aiki a gidan nan.
Ganin in batayi da gaske ba banan din baxata xo ba sai ta marairaice tana rarrashin banan dan kawai taxo, suna haka jiddah taxo, jin abinda ke faruwa ya saka tayiwa banan din magana akan taje ta kama mata.
Anan suka bar jiddah cikin masu aikinta,
Cikin lokaci qanqani suka gama komai, uwani aka yi wanka, wata doguwar riga ta saka gaba ki daya ta matseta ta fito da surar jikinta, qirjinta Ma a sama duka a bayyane, Arham ya fara ganin ta aikuwa da gudu yaje cikin gida yana kiran jiddah,
Momy xo kiga mamman anti uwani a waje,
Kallonsa jiddah tayi ko kadan hankalinta bai bata sauraren abinda yake fada ba,
Kai kuma daga ina haka, daddy ya tashi barci ne, ya gyada kai yana kallonta, tashi tayi ta nufi cikin gida.
Lah daddy dubi mamman anty uwani, aryan ya fada yana nunawa el'mustapha lokacin da suke fitowa.
Kallonta el'mustapha yayi daga qasa har sama sai ya dauke kansa dining ya nufa dai dai lokacin da jiddah ta shigo tare da arham,
Idanunta akan na el'mustapha tana murmushi, shima murmushin ya maida mata,
Shiru banan tayi amma xuciyarta xafi take, tana ji a ranta watarana sai dai tabar aiki a gidan dan wlhy sai tayiwa uwani dukan tsiya a gidan musamman idan ta cigaba da yiwa jiddah rashin mutunci a gabanta, ko kadan baxata jure ganin ana wulaqanta mata anti jiddah ba.
Jiddah ta fito daga kitchen din riqe da hijab din ta a hannu,
Kallon twins tayi tana fadin idan kun gama cin abincin kuxo kuyi shirin xuwa islamiya.
Momy ai daddy yace xamu je yayo mana tsaraba,
Xakuje da dare bayan kun dawo, be fast aryan dubi yanda kake cin abinci.
Kallonta kawai el'mustapha keyi har sanda ta fice wannan halin ko inkula da jiddah ke nunawa akansa ba qaramin tada hankalinsa yake ba, shi bai masan yanda xai fuskance da mgnr ba.
Ya tashi ya nufi dakin uwani, kallonta yayi fuskarsa tamau ba alamar wasa.
Xan gargade ki akaro na biyu game da jiddah, saboda jiddah kike a matsayin da kike yanxu ba dan haka ba ke kinsan baki isa na tsaya ina hada numfashi dake ba, idan kunnuwana suka qara jiyomin kina mata rashin mutunci irin na yau xan maki abinda xai sa ki tsane ni, gidannan da duk abinda ke cikinsa na jiddah ne ita keda ikon komai nawa, matasayinku ba daya bane matatace ta har abada ke kuma auren shekara daya ne kada ki manta, ina qara jajjada maki ki tsare kanki akan jiddah.
Kayi haquri honey insha Allah xan kiyaye,
Mtsewwwww ya fice, ta bisa da kallo lallai anci moriyar ganga dole xaa yarda kore, Kaji dadin abin kaxo kana wani noqewa, ai sau biyu kayi min nasani ban manta ba ko kotu mukaje xan iya bada shaida, bari girkina ya qara xagayowa wani xan qara sakama kuma, kuma gidannan baxan barshi ba sai dai jiddah ta barshi baxaku tabbata har abada ba, wlhy baka isa ba daga kai har jiddah maganin ku xanyi a gidannan muje xuwa.
Gabaki daya yinin ranar bai sami fuska a gurin jiddah ba, shi kadai ke walagiginsa a gidan sai twins din sa,
Haka da dare ma bayan sun dawo shi da twins yana kallonta ta saka ya'yanta gaba suka barshi anan falon, kuma jiddah dai tana sane da girkintane tunda kwana biyu yayi acan tare da uwani.
Sam bata jin haushin uwani kamar yanda take jin na el'mustapha,
'Washe garin ranar da kanta ta shirya twins cikin shirin makaranta, bayan sun tafi ta soma kiciniyar hada masa kayan breakfast.
Ta gama komai tana jerawa a dinning ya fito cikin shirinsa na fita office,
Kallo daya tayi masa ta kawar da kanta gefe, ya qaraso gabanta idanunsa akan fuskarta.
Xan jure kowane irin hukunci daga gare ki amma banda wannan fushin jiddah, kiyi min abinda duk xaki min tun daga kan fada, duka koma menene indai xai sanya ki huce daga wannan fushin kidawo da walwalar ki.
Shiru tayi xuciyarta na qara hauhawa kamar yanda kunnuwanta keyi mata kururuwar muryar uwani a ranar,
Ta lumshe idanunta ta qara budewa sai ga hawaye sharrr nabin kuncinta, el'mustapha ji yayi kamar shima ya tayata kukan, bai qara magana ba ya juya yabar falon batare da ya waiwayi breakfast din ba yana qara jin tsanar uwani a xuciyarsa domin itace sillar komai.
Yinin ranar sukuku jiddah tayi, tunanin banan duk jikin ne na jiddah shiyasa komai da jiddah keyi a ranar duk ita tayi, akai akai take xuwa duba jiddah tana tsoron kada xaxxabi ya rufe ta kamar ranar.
Ta rarrashi xuciyarta dan meyasa xataga laifin el'mustapha tunda itace ta tilasta mashi auren ta kuma dole xai sauke nauyin dake kansa na ganin ya baiwa uwani haqqinta dan baxai xuba ido yana kallon uwani ba ita kanta din an cutar da ita, shikenan uwani ta gama sanin sirrin mijinta shiyasa har take yada mata habaici, meyasa uwani baxata kwantar da hankalinta ta gyara rayuwarta suyi xama na aminci ba kamar sanda suna gaban iyayensu.
Da xuciya daya ta taimakawa uwani saboda ciwon ta da kuma darajar iyayenta, maqasudin Ma jin uwani na qoqarin yi masu asiri ta rabata da el'mustapha ya qara sanya ta amince da auren ashe bata tsira ba.
Alamar bude gate din gidan taji wanda babu tantanma tasan el'mustapha ne ya dawo,
Ta tashi ta nufi toilet ta wanke fuskarta, har ta fito bataji alamar shigowar sa ba, window ta nufa ta daga labulen tana kallon motar.
El'mustapha na xaune cikin motar, kansa na sitiyarin motar ko me ke damunsa ta fada a bayyane yayin da gabanta ke tsananta bugawa, kada fushinta ya janyowa el'mustapha wata matsalar.
Ta fita daga dakin ta nufi harabar gidan, har ta isa gurin motar el'mustapha bai san ta iso ba, ta glass din motar ta tura hannu ta jijjigashi hade da fadin baban twins,
Ya dago firgigit yana kallonta, ganin haka yasa jiddah taja baya tana dariya hade da ware masa hannayenta dan ta kawar dashi daga halin da yake ciki.
Oyoyo Baby is back..... Nan da nan ya balle murfin motar ya fito, jikinsa na rawa ya rungumeta, ya matseta sosai a jikinsa hakan yasa tagane sosai yaji dadin hakan, taja hannunsa suka shiga cikin gidan.
Xaunar dashi tayi bakin gado ta dawo gabansa ta tsugunna tana kallonsa,
'menene wai duk naga kayi wani iri ka canxa, are you not happy with me, jiddanka fa?
Yatsun hannuwanta ya matse a hankali, kallonta yake murya a sanyaye, kiyi haquri ki yafemin jiddah, kin ganni tare da uwani alhali bakisan tare xamu je ba, wallahi wallahi na miki rantsuwa Allah ne shaidana ganin ta kawai nayi a Lagos banma san yanda akayi taje can ba.
Murmushi jiddah tayi hade da Jan dogon hancinsa,
Nasan wacece uwani nasan xata iya, kuma bayan haka uwani matarka ce You have the right kaje da ita duk inda kake so a duniyar nan ba wanda xai hana, ka daina rantse min, fushin da kaga ina yi dakai bacin rai ne amma kayi haquri.
Yanxu ya xanyi dake jiddah, me xanyi na tsira daga gurinki bana son bacin ranki ko kadan a tare dani.
Nikam a gurina ka tsira baban twins, bana xargin mugun nufi a xuciyata game da kai ko uwani, dan haka bayanin da kayimin na gamsu, na yarda da kai, na amince Ma 100%, abu daya da xan tunatar da kai adalci kada ka juyamin baya saboda uwani.
'Na amince dake kamar yanda kika amince dani jiddah, da yardar Allah baxan juya maki baya ba baxan baki kunya saboda adalci ba uwani bata da matsayin da xan gujeki saboda ita.
Shiru tayi bata tanka ba tana kallonsa, ya rungumeta sosai a jikinsa yana fadin I love you jiddana, please show me how much you love me.
Not now, xo muje kaci abinci tukunna haka ka fita baka ci komai ba kuma akwai albishir dana ke son yi mak... tayi shiru sakamakon jin bakinsa da tayi a nata yana kissing din ta a ko ina, tafi tafi yaci galabarta ya nuna mata da qishirwarta a tare dashi.
Follow me on wattpad Pherty-xarah
EL'MUSTAPHA
Haske Writers Association
Home of experts and perfect writers
Fertymerh Xarah💞
31
Jiddah ta dake xuciyarta wajen baiwa el'mustapha lokacin ta a rana, kulawa take bashi kamar yanda shima yake dar'dar da ita na ganin ya kauce duk wata hanya da xata saka ya batawa jiddansa.
'Washe garin ranar da uwani xata karbi girki, tun da sassafe aka tashi aka shiga kitchen, abinka da wanda bai saba shiga kitchen yayi girki ba sai dai ayi mata a kawo mata taci, duk sai ta rasa yanda xatayi bata san inda xata fara ba, sai ta kunna gas ta dora ruwan xafi tasan dole dai dasu ake hada tea,
Tasa yatsanta a baki tana tunani, ai taga kamar ruwan tea din suna da kayan hadi harda masu qamshi a ciki to menene ake sakawa bayan Lipton?
Ita abin kunyane yanxu taje gun jiddah ta tambayeta ai xata raina mata wayo musamman da ta tuna sanda suna gida jiddah ta taba yi mata fada akan ta daina kwanciya kawai ta riqa xuwa suna aikin abinci tare yanda xasu iya amma taqi, ita a ganinta tafi qarfin shiga kitchen.
Banan ta fado mata a xuciya, ta nufi sashen masu aiki,
'Yauwa banan xo muje ki tayani girki dan Allah, ta fada cikin murmushi tana kallon banan tunda ita ke nema.
'Anty uwani kaina yake min ciwo tun jiya kiyi haquri.
Masu aiki dan suna ciwon kai shikenan baxasu yi aiki bane ko me, kada ki bata min lokaci fa.
Kallonta banan tayi tana fadin, ana dole ne ai ba ke nakeyiwa aiki ba, in haka ne ki sami taki mai aiki mana ni anty jiddah kadai nake Ma aiki a gidan nan.
Ganin in batayi da gaske ba banan din baxata xo ba sai ta marairaice tana rarrashin banan dan kawai taxo, suna haka jiddah taxo, jin abinda ke faruwa ya saka tayiwa banan din magana akan taje ta kama mata.
Anan suka bar jiddah cikin masu aikinta,
Cikin lokaci qanqani suka gama komai, uwani aka yi wanka, wata doguwar riga ta saka gaba ki daya ta matseta ta fito da surar jikinta, qirjinta Ma a sama duka a bayyane, Arham ya fara ganin ta aikuwa da gudu yaje cikin gida yana kiran jiddah,
Momy xo kiga mamman anti uwani a waje,
Kallonsa jiddah tayi ko kadan hankalinta bai bata sauraren abinda yake fada ba,
Kai kuma daga ina haka, daddy ya tashi barci ne, ya gyada kai yana kallonta, tashi tayi ta nufi cikin gida.
Lah daddy dubi mamman anty uwani, aryan ya fada yana nunawa el'mustapha lokacin da suke fitowa.
Kallonta el'mustapha yayi daga qasa har sama sai ya dauke kansa dining ya nufa dai dai lokacin da jiddah ta shigo tare da arham,
Idanunta akan na el'mustapha tana murmushi, shima murmushin ya maida mata,