Sashe 69
El-mustapha Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Just tell them jiddah, they are your family...
A hankali ta bayyane masu komai da ya faru da ita tun bayan auren ta har kawo yanxu da haduwar su da merah.
Wacece wannan uwanin? Afiya ta tambaya tana tasowa daga kinshingiden da tayi, wane mataki aka dauka akan ta?
Jiddah tayi caraf tace, el'mustapha ya yanke mata hukunci, kuma iyayen ta sun... Afiya ta katse ta,
'Wannan ba hujja bace, saboda mijinki yarinya ta cutar dake kice iyayen ta, meke damun ki, she is trying to kill your son in front of you har kike maganar an hukunta ta, wane hukuncine aka mata, qafarta aka cire ko hannun, ita wace irin xuciya ce da ita, har take iya fuskantar ki ta qara auren mijinki batare da kin cire mata kai ba, kinsan yanda nayi da nabila yarinyar da ta yaudari mijina da iyayena ta tarwatsa farin cikin gidanmu, lallai baki da xuciya irin tamu kamar ke ba jinin sarauta ba.
Afiya ho, why ol dis tace fa ta yafe mata beside ma ai mijinta ya hukunta ta akace,
Afiya ta tashi tana fadin ni wannan hukuncin bai min ba, sam baa ma jiddah adalci ba, abba kayi wani abu akai.
Jiddah tace nifa na yafe mata, dan Allah ku kyaleta komai ya wuce, iyayenta sun bada haquri sun nuna damuwa, yanxu idan nace yan uwana su ramamin abinda ta min xasu ga ban masu kara b.....
Shut up please, Afiya ta katse ta a fusacce, xatayi magana ammi ta katse ta ita,
Meke damunki afiya?
Amma ammi.... Sarki ya katse ta,
Ba ruwanki wadda aka ma laifi tace ta yafe, ba ruwanki.
Afiya tace Allah ni abba ko yanxu na ganta sai na kifa mata mari, na tsani yarinyar, ta fice ta bar falon.
Rumaisa ta soma dariya tana fadin kishi ke damun afiya kun sani, indai akan miji ne bata hada komai dashi ba.
Sarki yace ai magana ta qare yanxu, jiddah jikanya ta ce, ki aikawa iyayen naki gobe su xo ina son na gansu, kakan ki mahaifin zubaida baya qasar dama gobe yake dawo wa, ya dubi rumaisa yana fadin kira min maina yaxo gobe ina son ganinsa.
Xaa hada jiddah da dangin ta, tasan su suma sun Santa.
El'mustapha yayi godiya cikin farin ciki, haka yake ji kamar shine gaban iyayen sa, ashe jiddah yar dangi ce, yaji girma da matsayinta sun qaru a xuciyarsa.
Sarki yace amma jiddah baxata bi ka ba tukunna, a barta yau xuwa jibi acikin yan uwanta.
Farin cikin dake fuskar el'mustapha ya gushe, ya bata fuska, taya xai iya bar masu jiddah har tsawon kwana biyu, ina Ma laifin yaje da ita gobe ya dawo da ita ta yini tare da su.
Rumaisa ta tashi tana fadin xo muje daughter mu, ki saki jikinki damu kamar daman kinyi rayuwa damu, mu yan uwan kine.
Jikin jiddah yayi sanyi daga yanayin fuskar el'mustapha da take kallo,
Rumaisa taja twins suka fita tana kiran, I love them masu kyau kamar baban su.
El'mustapha ya fito dauke da airah, jiddah ta biyo bayansa suna fitowa ta dube sa,
Ka daina fushi abinda baka so bana so xan bika...
Tausayinta yaji yayi murmushi yana fadin ko bana so dole na haqura na barki kiga yan uwanki, I will miss you so much, ni kadai a wannan gidan yau, nima gidan mu xanje na kwana jiddah.
Ta fashe da dariya tana kallonsa, kaxo mu kwana anan jiddatulmusty, gidan xai maka girma yau.
Wallahi kuwa jiddah.
Ta riqo hannunsa tana fadin ai ba yanxu xaka je ba sai anjima, xo muje ka kira su abba a waya ka gaya masu saqon sarki.
Suna haka kiran merah ya shigo, el'mustapha ya dauka kafin yayi magana yaji merah na fadin,
Yanxu ake min albishir jiddah yar anti zubaida ce, ina tayaku murna,
El'mustapha yayi dariya yana fadin ashe kai suruki ne,
Merah yace Allah kuwa girma ya qaru ta tashi daga qanwa ta dawo daughter so be careful in ba haka ba auren ma sai na raba shi.
El'mustapha yayi dariya yana fadin rufa min asiri, matata babbace jinin sarauta kada kamin baqin ciki.
Sukayi dariya lokaci daya, kafin su kashe wayar.
EL'MUSTAPHA
Haske Writers Association
Home of experts and perfect writers
Fertymerh Xarah💞
64
Jiddah ta dube shi tana fadin,
Kaima ka dauki wannan dabi'a ta uwani,
Aa amma gaskiya na fada, babu wata dabi'a ta uwani da mutum xai yi koyi da ita.
Tace haka ne kam, xo muce na nema maka abinda xaka ci, nasan kana jin yunwa a yanxu.
Da girman kujerar ki jiddatulmusty duk yanda kika ce haka xaa yi, yabi bayanta.
El'mustapha bai bar gidan ba sai dare shima sai da jiddah ta fara masa qorafi kada dare yayi.
Jiddah Kora ta kike yi?
Aa, ni na isa, bana so ne kayi dare.
Baiyi magana ba, ya tashi ya fito, da sauri jiddah tabi bayansa, tana kiran sunan sa yayi mata banxa alamar yayi fushi.
Ya shiga motarsa yana qoqarin tadawa tayi saurin shiga motar, key din ta riqe tana kallonsa,
A hakan kake so mu rabu, kaje kana fushi dani, laifin me nayi.
Baiyi magana ba,
Tace to shikenan fito mu koma kayi ta xama el'mustapha ni baxan hana ma, idan kuma xan bika ne muje gida ka gayamin naje na dauko airah.
Ya gyada mata kai alamar eh taxo su je.
Harta juya xata fita ya riqo ta,
Jiddah sarkin wayo, yanxu fisabilillah ni kadai xan kwana a wannan gidan.
Allah ya gafartawa mama, da nace yau kaje ka kwanta a bayanta.
Murmushi kawai yayi batare da yayi magana, ya sake ta yana fadin goodnight jiddah.
Itama murmushin tayi amma bata fita daga motar ba,
Ya kai bakinsa dai dai nata ya sumbata, yace xan kiraki anjima.
Batayi magana ba, ta fito daga motar tana kallonsa cikin murmushi.
Tana tsaye a gurin har ya fice, tana shigowa falo rumaisa tace,
Ke bakya gajiya da wannan mijin naki, yinin yau duk tare kuka yi, ina ji ma kin manta da twins dinki, ko da yake naki mai sauqi ne akan gimbiya afiya.
Afiya dake cin Apple ta dubi jiddah tana fadin,
Karki biyewa wannan matar, ki riqe mijinki gam ni a hakan ma naga kina sake dashi.
Jiddah murmushi kawai tayi ta xauna,
Rumaisa tace Allah Afiya yarinyar nan ba sauqi,
Ke ni kimin shiru haka, cewar afiya tana kallon rumaisa idan bata riqe mijinta ta kula da shi ba wa kike so ta riqe, an gayamaki kowa ma irin kine, Allah idan kika yi wasa sai na nemowa yaya Aliyu mata ta biyu ya aura, classic baby, hot ones kinsan irin bebs dinnan dake bibiyarsa ai, wadanda xasu kula dashi s.... Rumaisa ta katse ta tana fadin,
Sai me, kinsani duk macen da xai so yanxu bayana take, wallahi sai naje na nemo nabila na dawo da ita a gidannan, dama ta fiki son yaya maina kowa tasa ta fiddashi.
Afiya ta jefar da Apple din dake hannunta tana kallon rumaisa,
Allah yau sai kin maimaita mgnr nan a gaban mai martaba, ina ji an miki magana akan hada ni da kike da wannan banxar ko.
Rumaisa tace ina ruwana ke waye yace kice xaki hada yaya Aliyu da wata beb, kece bakyaso sai ni kenan idan nabila ce bakyaso sai a canxa maki mana mata nawa ne kika sani masu son yayana, amma ke yayan naki in ba ni ba waye ke so, nima dai dan yana d'an uwa na ne.
Afiya ta qara bata fuska tana fadin qarya kike wallahi, yayana yafi yayan ki komai ni da aka ma dole ga auren sa ai da kinsan nafi ajin sa, banda sarauta ma me kuke dashi, Mulki shi ke tafiyar da komai harda sarautar ma.
I see cewar rumaisa tana kallonta, naga mulkin ma a qarqashin sarauta yake, da ke da mulkin duk kuna tafin hannun mu ne, naku shine ku mana biyayya, dan kinsan yaya yafi son sarautar sa dake😏
A kufule afiya ta janyo wayarta, number merah ta soma kira bayan ta saka hands free, bata jima da ringing ba ya dauka yana fadin da girman kujerar ki, ta turo baki kamar yana kallonta,
Tace ni da kai waye mai son wani? Yace ni ne,
Tace ni da sarauta wa kake so? Yace gimbiya,
Tace shine wannan yarinyar ke cewa kafi son sarauta dani, wai baa sona nice na liqe mata.
Tunda yaji tana wannan tambayoyin ya saka a ransa ita da rumaisa ne, su har yanxu basu daina wannan fadan ba, kusan kullum sai an kira sa a waya an masa wannan tambayar yafi a qirga, da kyar yace
Kice mata nine na liqe maki shikenan, tayi dariya tana kallon rumaisa harda mata gwalo, ta tsinke wayar tana fadin kin daiji da kunnenki yafi sona akan sarauta saboda bai dauke ta da muhimmanci ba amma yaya baxai xabe ki ba akan mulkinsa.
Rumaisa ta tabe baki tana dialing number Aliyu,
Gimbiya kamar kinsan ke nake tunani a yanxu,
Rumaisa ta yatsina fuska tana kallon Afiya,
'Wannan yarinyar ke maganar kafi son mulki akaina,
Yace ba dai Afiya ba, ki gayamata mijinki ba irin mijin ta bane da yafi baiwa sarautar sa muhimmanci akan matar sa, mijinki yafi son ki akan mulkinsa,
Afiya ta matso tana fadin, Allah yaya ba gaskiya bane kana fada ne dan taji dadi,
Rumaisa ta tsinke wayar tana kallonta,
Ki jiki sanda kina wayar ki na saka baki na ne, saboda me miji da mata suna hira xaki sako bakinki a ciki.
Afiya tace ai naji xai fara maki dadin baki irin nasu kafin kan naki ya fara girma,
Idan dadin baki yake min kema shi yaya maina ya gama maki a yanxu,
Jiddah dai sai kallon su take, ta rasa gane kansu duk suka hadu sai sunyi fada, tana kirga fadan su na uku kenan bayan taxo gidan, kuma duk akayi fadan sai sun kira maxajensu.
*
'Washe gari da sassafe sai ga el'mustapha a gidan,
'Na kasa haqura jiddah, jiya da kyar nayi barci gani nake kamar an kwace min ke,
Taja dogon hancinsa tana murmushi, bari na kawo maka breakfast nasan baka ci komai ba,
Yace ina twins ne,
Nima tun jiya rabona da su,
A hankali ta bayyane masu komai da ya faru da ita tun bayan auren ta har kawo yanxu da haduwar su da merah.
Wacece wannan uwanin? Afiya ta tambaya tana tasowa daga kinshingiden da tayi, wane mataki aka dauka akan ta?
Jiddah tayi caraf tace, el'mustapha ya yanke mata hukunci, kuma iyayen ta sun... Afiya ta katse ta,
'Wannan ba hujja bace, saboda mijinki yarinya ta cutar dake kice iyayen ta, meke damun ki, she is trying to kill your son in front of you har kike maganar an hukunta ta, wane hukuncine aka mata, qafarta aka cire ko hannun, ita wace irin xuciya ce da ita, har take iya fuskantar ki ta qara auren mijinki batare da kin cire mata kai ba, kinsan yanda nayi da nabila yarinyar da ta yaudari mijina da iyayena ta tarwatsa farin cikin gidanmu, lallai baki da xuciya irin tamu kamar ke ba jinin sarauta ba.
Afiya ho, why ol dis tace fa ta yafe mata beside ma ai mijinta ya hukunta ta akace,
Afiya ta tashi tana fadin ni wannan hukuncin bai min ba, sam baa ma jiddah adalci ba, abba kayi wani abu akai.
Jiddah tace nifa na yafe mata, dan Allah ku kyaleta komai ya wuce, iyayenta sun bada haquri sun nuna damuwa, yanxu idan nace yan uwana su ramamin abinda ta min xasu ga ban masu kara b.....
Shut up please, Afiya ta katse ta a fusacce, xatayi magana ammi ta katse ta ita,
Meke damunki afiya?
Amma ammi.... Sarki ya katse ta,
Ba ruwanki wadda aka ma laifi tace ta yafe, ba ruwanki.
Afiya tace Allah ni abba ko yanxu na ganta sai na kifa mata mari, na tsani yarinyar, ta fice ta bar falon.
Rumaisa ta soma dariya tana fadin kishi ke damun afiya kun sani, indai akan miji ne bata hada komai dashi ba.
Sarki yace ai magana ta qare yanxu, jiddah jikanya ta ce, ki aikawa iyayen naki gobe su xo ina son na gansu, kakan ki mahaifin zubaida baya qasar dama gobe yake dawo wa, ya dubi rumaisa yana fadin kira min maina yaxo gobe ina son ganinsa.
Xaa hada jiddah da dangin ta, tasan su suma sun Santa.
El'mustapha yayi godiya cikin farin ciki, haka yake ji kamar shine gaban iyayen sa, ashe jiddah yar dangi ce, yaji girma da matsayinta sun qaru a xuciyarsa.
Sarki yace amma jiddah baxata bi ka ba tukunna, a barta yau xuwa jibi acikin yan uwanta.
Farin cikin dake fuskar el'mustapha ya gushe, ya bata fuska, taya xai iya bar masu jiddah har tsawon kwana biyu, ina Ma laifin yaje da ita gobe ya dawo da ita ta yini tare da su.
Rumaisa ta tashi tana fadin xo muje daughter mu, ki saki jikinki damu kamar daman kinyi rayuwa damu, mu yan uwan kine.
Jikin jiddah yayi sanyi daga yanayin fuskar el'mustapha da take kallo,
Rumaisa taja twins suka fita tana kiran, I love them masu kyau kamar baban su.
El'mustapha ya fito dauke da airah, jiddah ta biyo bayansa suna fitowa ta dube sa,
Ka daina fushi abinda baka so bana so xan bika...
Tausayinta yaji yayi murmushi yana fadin ko bana so dole na haqura na barki kiga yan uwanki, I will miss you so much, ni kadai a wannan gidan yau, nima gidan mu xanje na kwana jiddah.
Ta fashe da dariya tana kallonsa, kaxo mu kwana anan jiddatulmusty, gidan xai maka girma yau.
Wallahi kuwa jiddah.
Ta riqo hannunsa tana fadin ai ba yanxu xaka je ba sai anjima, xo muje ka kira su abba a waya ka gaya masu saqon sarki.
Suna haka kiran merah ya shigo, el'mustapha ya dauka kafin yayi magana yaji merah na fadin,
Yanxu ake min albishir jiddah yar anti zubaida ce, ina tayaku murna,
El'mustapha yayi dariya yana fadin ashe kai suruki ne,
Merah yace Allah kuwa girma ya qaru ta tashi daga qanwa ta dawo daughter so be careful in ba haka ba auren ma sai na raba shi.
El'mustapha yayi dariya yana fadin rufa min asiri, matata babbace jinin sarauta kada kamin baqin ciki.
Sukayi dariya lokaci daya, kafin su kashe wayar.
EL'MUSTAPHA
Haske Writers Association
Home of experts and perfect writers
Fertymerh Xarah💞
64
Jiddah ta dube shi tana fadin,
Kaima ka dauki wannan dabi'a ta uwani,
Aa amma gaskiya na fada, babu wata dabi'a ta uwani da mutum xai yi koyi da ita.
Tace haka ne kam, xo muce na nema maka abinda xaka ci, nasan kana jin yunwa a yanxu.
Da girman kujerar ki jiddatulmusty duk yanda kika ce haka xaa yi, yabi bayanta.
El'mustapha bai bar gidan ba sai dare shima sai da jiddah ta fara masa qorafi kada dare yayi.
Jiddah Kora ta kike yi?
Aa, ni na isa, bana so ne kayi dare.
Baiyi magana ba, ya tashi ya fito, da sauri jiddah tabi bayansa, tana kiran sunan sa yayi mata banxa alamar yayi fushi.
Ya shiga motarsa yana qoqarin tadawa tayi saurin shiga motar, key din ta riqe tana kallonsa,
A hakan kake so mu rabu, kaje kana fushi dani, laifin me nayi.
Baiyi magana ba,
Tace to shikenan fito mu koma kayi ta xama el'mustapha ni baxan hana ma, idan kuma xan bika ne muje gida ka gayamin naje na dauko airah.
Ya gyada mata kai alamar eh taxo su je.
Harta juya xata fita ya riqo ta,
Jiddah sarkin wayo, yanxu fisabilillah ni kadai xan kwana a wannan gidan.
Allah ya gafartawa mama, da nace yau kaje ka kwanta a bayanta.
Murmushi kawai yayi batare da yayi magana, ya sake ta yana fadin goodnight jiddah.
Itama murmushin tayi amma bata fita daga motar ba,
Ya kai bakinsa dai dai nata ya sumbata, yace xan kiraki anjima.
Batayi magana ba, ta fito daga motar tana kallonsa cikin murmushi.
Tana tsaye a gurin har ya fice, tana shigowa falo rumaisa tace,
Ke bakya gajiya da wannan mijin naki, yinin yau duk tare kuka yi, ina ji ma kin manta da twins dinki, ko da yake naki mai sauqi ne akan gimbiya afiya.
Afiya dake cin Apple ta dubi jiddah tana fadin,
Karki biyewa wannan matar, ki riqe mijinki gam ni a hakan ma naga kina sake dashi.
Jiddah murmushi kawai tayi ta xauna,
Rumaisa tace Allah Afiya yarinyar nan ba sauqi,
Ke ni kimin shiru haka, cewar afiya tana kallon rumaisa idan bata riqe mijinta ta kula da shi ba wa kike so ta riqe, an gayamaki kowa ma irin kine, Allah idan kika yi wasa sai na nemowa yaya Aliyu mata ta biyu ya aura, classic baby, hot ones kinsan irin bebs dinnan dake bibiyarsa ai, wadanda xasu kula dashi s.... Rumaisa ta katse ta tana fadin,
Sai me, kinsani duk macen da xai so yanxu bayana take, wallahi sai naje na nemo nabila na dawo da ita a gidannan, dama ta fiki son yaya maina kowa tasa ta fiddashi.
Afiya ta jefar da Apple din dake hannunta tana kallon rumaisa,
Allah yau sai kin maimaita mgnr nan a gaban mai martaba, ina ji an miki magana akan hada ni da kike da wannan banxar ko.
Rumaisa tace ina ruwana ke waye yace kice xaki hada yaya Aliyu da wata beb, kece bakyaso sai ni kenan idan nabila ce bakyaso sai a canxa maki mana mata nawa ne kika sani masu son yayana, amma ke yayan naki in ba ni ba waye ke so, nima dai dan yana d'an uwa na ne.
Afiya ta qara bata fuska tana fadin qarya kike wallahi, yayana yafi yayan ki komai ni da aka ma dole ga auren sa ai da kinsan nafi ajin sa, banda sarauta ma me kuke dashi, Mulki shi ke tafiyar da komai harda sarautar ma.
I see cewar rumaisa tana kallonta, naga mulkin ma a qarqashin sarauta yake, da ke da mulkin duk kuna tafin hannun mu ne, naku shine ku mana biyayya, dan kinsan yaya yafi son sarautar sa dake😏
A kufule afiya ta janyo wayarta, number merah ta soma kira bayan ta saka hands free, bata jima da ringing ba ya dauka yana fadin da girman kujerar ki, ta turo baki kamar yana kallonta,
Tace ni da kai waye mai son wani? Yace ni ne,
Tace ni da sarauta wa kake so? Yace gimbiya,
Tace shine wannan yarinyar ke cewa kafi son sarauta dani, wai baa sona nice na liqe mata.
Tunda yaji tana wannan tambayoyin ya saka a ransa ita da rumaisa ne, su har yanxu basu daina wannan fadan ba, kusan kullum sai an kira sa a waya an masa wannan tambayar yafi a qirga, da kyar yace
Kice mata nine na liqe maki shikenan, tayi dariya tana kallon rumaisa harda mata gwalo, ta tsinke wayar tana fadin kin daiji da kunnenki yafi sona akan sarauta saboda bai dauke ta da muhimmanci ba amma yaya baxai xabe ki ba akan mulkinsa.
Rumaisa ta tabe baki tana dialing number Aliyu,
Gimbiya kamar kinsan ke nake tunani a yanxu,
Rumaisa ta yatsina fuska tana kallon Afiya,
'Wannan yarinyar ke maganar kafi son mulki akaina,
Yace ba dai Afiya ba, ki gayamata mijinki ba irin mijin ta bane da yafi baiwa sarautar sa muhimmanci akan matar sa, mijinki yafi son ki akan mulkinsa,
Afiya ta matso tana fadin, Allah yaya ba gaskiya bane kana fada ne dan taji dadi,
Rumaisa ta tsinke wayar tana kallonta,
Ki jiki sanda kina wayar ki na saka baki na ne, saboda me miji da mata suna hira xaki sako bakinki a ciki.
Afiya tace ai naji xai fara maki dadin baki irin nasu kafin kan naki ya fara girma,
Idan dadin baki yake min kema shi yaya maina ya gama maki a yanxu,
Jiddah dai sai kallon su take, ta rasa gane kansu duk suka hadu sai sunyi fada, tana kirga fadan su na uku kenan bayan taxo gidan, kuma duk akayi fadan sai sun kira maxajensu.
*
'Washe gari da sassafe sai ga el'mustapha a gidan,
'Na kasa haqura jiddah, jiya da kyar nayi barci gani nake kamar an kwace min ke,
Taja dogon hancinsa tana murmushi, bari na kawo maka breakfast nasan baka ci komai ba,
Yace ina twins ne,
Nima tun jiya rabona da su,