Sashe 61
El-mustapha Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tun safe nake kiran wayar Musty a kashe, office sai neman sa ake bai fita aiki ba shine naxo na duba ko lfy?
Bashi da lafiya ne ibrahim, kuma yana barci a yanxu.
Ibrahim ya xauna yana fadin Allah mai iko, naga lafiya lau muka rabu dashi jiya, meke damun sa.
Jiddah ta xauna tana kallonsa, yaji ciwo a hannunsa,
Oh yes nagani jiya sanda yace hannun na masa ciwo, na gayamasa lokacin yaji sosai yanda naga baya son riqa hannun ayi yace aa kumburi ne yayi da ya sha magani shikenan.
Tace ni bansan yaji ciwon ba sai da dare da ya kasa barci,
Kuma ke kika ji masa ciwon nan fa duk wajen rigimar kishi banda abin ki ina musty xai iya maida uwani a yanxu,
Ta tabe bakinta kafin tace ni baxan gane hakan ba,
Ya juya yana kallon dinning, dole Musty yaji ciwo waccan heavy chair, gsky yaji maxa tunda ba jikin qarfe ne da shi ba dole xai ji ciwo, kuma da gaske xaki iya rotsa mata ita banda el'mustapha ya hana?
Wallahi kuwa, fashe mata kai duk mai sauqi ne akan ni da taso kashewa, ta iya nakasa ni ballantana ni?
Yace haka ne, uwani ta bata mana jiddah,
Murmushi kawai tayi, ya soma qoqarin tashi yana fadin idan ya tashi ki fada masa naxo ina je office xan sanar dasu.
Taimako nake so ka min ibrahim.... ta katse, ya juya yana kallonta bayan ya xauna.
Taimakon me jiddah.
Ka taimakeni, bansan yanda xanyi ba, bani da wata mafita a yanxu bayan wannan dan Allah ka auri uwani...
Ya saki baki ya xuba mata idanu yana kallonta,
Ni na auri uwani, Allah ya sauwaqe min, matana biyu suna xaune lafiya shigar uwani a gidana tamkar tashin bomb ne a Maiduguri.
Believe me ibrahim, ina so ka auri uwani saboda kasan halinta kasan wacece ita xaka iya xama da ita, ina so ka aure tane saboda nasan baxaka cutar da ita ba, ba kowane namiji ne a duniyar nan xai iya xama da uwani a hakan ba, dan Allah ka aure ta ka koya mata sonka wallahi xata so ka xata nutsu, ina sa rai uwani xata gyaru amma ni baxan taba iya gyara ta ba saboda ta rainani.
Ya tashi yana fadin matar abokina kike so na aura, yarinyar da bata da tarbiya ba wanda ya isa ya fada mata ta ji, so kike nima ta saka matana acikin wani hali ta tarwatsa xaman su.
Jiddah ta tashi tana kallonsa El'mustapha bashi da matsala ibrahim, shima xaiyi farin ciki da hakan, iyayen mu xasu ji dadi ace yau uwani tayi aure ta nutsu ka taimakeni ka taimaki soyayyata da el'mustapha.
Ibrahim ya tabe bakin sa ya juya yana fadin we talk later jiddah idan nayi tunani.
Tace tau shikenan, ta nufi cikin gida, tayi mamakin sunyi saurin gama abincin rana haka har suna rabawa maaikatan gida, gashi ita yanxu take shirin dorawa, sha biyu har ta gota.
Hadixa ga airah ayi mata wasa, idan tayi kuka ki goyata in taqi sai ki kawo min ita.
Ta dawo cikin gidan a hanxarce, dakin el'mustapha ta fara nufa ta duba shi kafin ta dora girkin.
Xaune ta same sa bakin gado ya dafe kansa da hannunsa daya, ta qarasa gurin sa da sauri ta dafa sa tana fadin,
Ya jikin, har yanxu hannun yana ciwo ne?
Ya girgixa kansa a hankali,
Get me something to eat,
Sai a lokacin ta tuna ko breakfast bai yi ba, ya tashi ya nufi toilet, ta fita........
Su abba sun tafi ne, ya fada yana kallonta bayan ya xauna a dining,
Sun jima da tafiya sunce a gaida ka da jiki.
Ya gyada kansa kawai batare da yayi magana ba.
Ta cigaba da ciyar dashi......
El'mustapha ya tsayar da cin abincin da yake ya xuba mata narkakkun idanuwansa cikin mamakin jin abinda take koro masa,
'meyasa ibrahim xai auri Uwani, ke kina gudun ta kuma kike liqawa wani, wanda ya riga ya san halinta?
Amma El.... yayi saurin katseta, ibrahim baxai taba iya auren uwani ba, ya bani lbr tsanar da yayi wa yarinya, bayan wannan Ma meyasa xaki kira anty ikram ta fitar da uwani a gidannan, idan a gaban iyayen ta kin amince ta xauna sun tafi sun bar ta saboda me xaki tura ta daga baya, why jiddah?
Meyasa uwani xata cigaba da xama a gidannan, tana xama gidannan before saboda karatu da aure yanxu kuma babu xaman me xata min a gida.
Mtsew yaja tsaki hade da ture plate din arish dake gabansa, tashi yayi ta biyo bayan sa tana fadin,
Breakfast din fa, nasan baka qoshi ba, baiyi mgn ba dakin sa ya nufa, wayarsa ya kunna kafin ya xauna bakin gado yana dialing number Abba, bata jima da fara ringing ba ya dauka.
'Abba ya hanya,
'Alhamdulillah mun iso tun daxu, ya jikin naka,
'Jiki 'Alhamdulillah, Uwani ta iso kuwa?
'Abba yace aa tana hanya ne?
El'mustapha yace tana hanya, idan ta iso ta huta xuwa gobe ka turo min ita,
'Abba yace ba dai wani abin tayi ba ko?
Yace aa,
Tau shikenan abba ya fada yana tsinke wayar.
Jiddah ta tsura masa idanu, xuciyarta na bugawa me el'mustapha ke nufi da uwani ta dawo, yana son xama da ita ne kada dai el'mustapha yana son uwani ne a yanxu, indai har uwani xata dawo ta cigaba da xama a gidan tabbas xata barshi kuwa.
Meyasa uwani xata dawo el'mustapha? Ta tambaya tana kallonsa idanunta cike da kwallah.
Fada ko bacin rai bashi xai gyara uwani ba, rarrashi da tausayi shine xai gyarata, ni xan iya xama da uwani na gyara ta.
Xaka iya xama da uwani ka gyarata bafa matar ka bace You know it, ko dai kana son ta ne kana son maida auren ku kake min yawo da hankali, da can da take matar ka baka gyara ta ba sai yanxu da ba aure tsakanin ku.
Kallonta yake cikin ido, yace duk yanda kika dauka hakane, in ma son ta nake in ma auren ta xanyi, I have the right.
Tace hakane nasani kana da iko el'mustapha bayan uwani ma xaka iya auro wasu biyun ka aje, ta juya ta bar dakin da sauri, kitchen ta nufa duk da xuciyarta ba dadi bai hana mata dora girki ba sai dai tana yin komai ne tana sharar kwallah cikin damuwa.
*
Hajiya sun koro ni, hajiya xo kiga yanda suka koro ni da komai nawa saboda ana min baqin ciki xan xauna da el'mustapha ko tsinke nawa baa bari a gidan ba, harda cewa naje na auri nawa mijin.... Shine abinda uwani ke fada lokacin da ta shigo harabar gidan kusan magrib kenan, abba na shirye shiryen xuwa masallaci.
Ya tsaida idanunsa akanta yanda ta xube gurin tana kuka kamar qaramar yarinya,
Yace uwani sai yaushe xakiyi hankali kisan kin girma ne, menene amfanin wannan abin da kike,
'Abba koro ni sukayi, dubi kayana gabaki daya na dawo dasu, jiddah tace na xauna amma ita wannan yayar tana xuwa ta fito dani da qarfi, sai kaga yanda take turoni na fito gidan kamar gidan ubanta, ni ba wannan ne damuwa ta ba yanda ta saka ni gyaran gidan gabaki daya na share nayi mopping, nayi wanke wanke har da wanki ta sakani abba bayan ga masu yi ga washing machine amma tace lallai sai ni, uwani ta cigaba da kuka.
Yace to menene dan kinyi ai yar uwarki kika yimawa, qila taga bakyason aiki ne ta saka ki ko kin mata rashin kunya ta koro ki, banda haka ni ban yarda xaa iya koro ki gidan a gaban jiddah ba kuma ta kyale.
Wlhy koro ni suka yi abba, wai inje in nemi mijina harda cewa idan naqi xasu saka bindiga su harbeni na mutu kowa ya huta dama babu mai sona.
Yace amma el'mustapha ya kira idan kika huta xuwa gobe kije yana neman ki,
Tayi wuf ta tashi tana kallonsa cikin bude ido.
Yaushe ya gayamaka hakan, ya kira ka ne, amma shine abba ka barni tin daxu ina surutu kaqi gayamin ai da yanxu na dade da kai.
Yace kije ina yanxu uwani ai kin bari har gobe idan kin huta yanxu dare yayi.
Wallahi abba yanxu xanje ai baxan iya barci ba, ni ba sai na huta ba.
Yace to baxakije a yau ba sai gobe ynxu dare yayi har yaushe kika je.
'Abba dan Allah ka barni kaida baka min baqin ciki kuma kake hanani komawa, haba abba daxu ina barci a mota har mafarki nayi muna aljanna banda yan baqin ciki.
Ki xauna ba inda xakije, ya fita da sauri xuwa masallaci.
Uwani bata may shiga cikin gidan ba ta bude katuwar jakarta ta dibi wasu kaya ta saka a qaramar jaka ta fice tana murna, el'mustapha yana son ta yana son xama da ita amma ana mata baqin ciki dashi sai ta koma.
Fitowar jiddah daga daki yayi dai dai da dawowar el'mustapha daga masallaci, ta gabatar mashi da abinci fuskarta ba annuri, ta qarasa tsakiyar falon ta xauna tana duba arham da aka maido mata saboda xaxxabin da yake.
Xaka ci abinci naxo na baka, ya girgixa kansa yana kwantawa cikin jikinta,
Mummy kibani magani,
Ba yanda xaa yi kasha magani babu abinci a cikin ka, bari na kawo maka ko yoghurt ne kasha, ya qanqameta yana kuka,
Ni bana so kibani magani nasha,
Ba wani magani da xan baka yanxu arham, paracetamol na airah I don't think xai maka aiki, ko xamuje asibiti ne?
Ya girgixa kansa yana qara shigewa jikinta, jikinsa yayi xafi sosai har bata son yana shiga jikinta,
Duk abinda suke el'mustapha na sauraren su yana cin abincinsa, yana gamawa ya tashi ya bar falon, arham kuwa ya soma amai sosai hankalin ta ya tashi.
Hadixa taje ta kira ta gyara gurin kana ta dauke shi ta nufi toilet dashi, wanka tayi masa ta shiryasa ko ta kan airah bata bi ba ballantana el'mustapha ta dauki key din mota ta fita.
Bashi da lafiya ne ibrahim, kuma yana barci a yanxu.
Ibrahim ya xauna yana fadin Allah mai iko, naga lafiya lau muka rabu dashi jiya, meke damun sa.
Jiddah ta xauna tana kallonsa, yaji ciwo a hannunsa,
Oh yes nagani jiya sanda yace hannun na masa ciwo, na gayamasa lokacin yaji sosai yanda naga baya son riqa hannun ayi yace aa kumburi ne yayi da ya sha magani shikenan.
Tace ni bansan yaji ciwon ba sai da dare da ya kasa barci,
Kuma ke kika ji masa ciwon nan fa duk wajen rigimar kishi banda abin ki ina musty xai iya maida uwani a yanxu,
Ta tabe bakinta kafin tace ni baxan gane hakan ba,
Ya juya yana kallon dinning, dole Musty yaji ciwo waccan heavy chair, gsky yaji maxa tunda ba jikin qarfe ne da shi ba dole xai ji ciwo, kuma da gaske xaki iya rotsa mata ita banda el'mustapha ya hana?
Wallahi kuwa, fashe mata kai duk mai sauqi ne akan ni da taso kashewa, ta iya nakasa ni ballantana ni?
Yace haka ne, uwani ta bata mana jiddah,
Murmushi kawai tayi, ya soma qoqarin tashi yana fadin idan ya tashi ki fada masa naxo ina je office xan sanar dasu.
Taimako nake so ka min ibrahim.... ta katse, ya juya yana kallonta bayan ya xauna.
Taimakon me jiddah.
Ka taimakeni, bansan yanda xanyi ba, bani da wata mafita a yanxu bayan wannan dan Allah ka auri uwani...
Ya saki baki ya xuba mata idanu yana kallonta,
Ni na auri uwani, Allah ya sauwaqe min, matana biyu suna xaune lafiya shigar uwani a gidana tamkar tashin bomb ne a Maiduguri.
Believe me ibrahim, ina so ka auri uwani saboda kasan halinta kasan wacece ita xaka iya xama da ita, ina so ka aure tane saboda nasan baxaka cutar da ita ba, ba kowane namiji ne a duniyar nan xai iya xama da uwani a hakan ba, dan Allah ka aure ta ka koya mata sonka wallahi xata so ka xata nutsu, ina sa rai uwani xata gyaru amma ni baxan taba iya gyara ta ba saboda ta rainani.
Ya tashi yana fadin matar abokina kike so na aura, yarinyar da bata da tarbiya ba wanda ya isa ya fada mata ta ji, so kike nima ta saka matana acikin wani hali ta tarwatsa xaman su.
Jiddah ta tashi tana kallonsa El'mustapha bashi da matsala ibrahim, shima xaiyi farin ciki da hakan, iyayen mu xasu ji dadi ace yau uwani tayi aure ta nutsu ka taimakeni ka taimaki soyayyata da el'mustapha.
Ibrahim ya tabe bakin sa ya juya yana fadin we talk later jiddah idan nayi tunani.
Tace tau shikenan, ta nufi cikin gida, tayi mamakin sunyi saurin gama abincin rana haka har suna rabawa maaikatan gida, gashi ita yanxu take shirin dorawa, sha biyu har ta gota.
Hadixa ga airah ayi mata wasa, idan tayi kuka ki goyata in taqi sai ki kawo min ita.
Ta dawo cikin gidan a hanxarce, dakin el'mustapha ta fara nufa ta duba shi kafin ta dora girkin.
Xaune ta same sa bakin gado ya dafe kansa da hannunsa daya, ta qarasa gurin sa da sauri ta dafa sa tana fadin,
Ya jikin, har yanxu hannun yana ciwo ne?
Ya girgixa kansa a hankali,
Get me something to eat,
Sai a lokacin ta tuna ko breakfast bai yi ba, ya tashi ya nufi toilet, ta fita........
Su abba sun tafi ne, ya fada yana kallonta bayan ya xauna a dining,
Sun jima da tafiya sunce a gaida ka da jiki.
Ya gyada kansa kawai batare da yayi magana ba.
Ta cigaba da ciyar dashi......
El'mustapha ya tsayar da cin abincin da yake ya xuba mata narkakkun idanuwansa cikin mamakin jin abinda take koro masa,
'meyasa ibrahim xai auri Uwani, ke kina gudun ta kuma kike liqawa wani, wanda ya riga ya san halinta?
Amma El.... yayi saurin katseta, ibrahim baxai taba iya auren uwani ba, ya bani lbr tsanar da yayi wa yarinya, bayan wannan Ma meyasa xaki kira anty ikram ta fitar da uwani a gidannan, idan a gaban iyayen ta kin amince ta xauna sun tafi sun bar ta saboda me xaki tura ta daga baya, why jiddah?
Meyasa uwani xata cigaba da xama a gidannan, tana xama gidannan before saboda karatu da aure yanxu kuma babu xaman me xata min a gida.
Mtsew yaja tsaki hade da ture plate din arish dake gabansa, tashi yayi ta biyo bayan sa tana fadin,
Breakfast din fa, nasan baka qoshi ba, baiyi mgn ba dakin sa ya nufa, wayarsa ya kunna kafin ya xauna bakin gado yana dialing number Abba, bata jima da fara ringing ba ya dauka.
'Abba ya hanya,
'Alhamdulillah mun iso tun daxu, ya jikin naka,
'Jiki 'Alhamdulillah, Uwani ta iso kuwa?
'Abba yace aa tana hanya ne?
El'mustapha yace tana hanya, idan ta iso ta huta xuwa gobe ka turo min ita,
'Abba yace ba dai wani abin tayi ba ko?
Yace aa,
Tau shikenan abba ya fada yana tsinke wayar.
Jiddah ta tsura masa idanu, xuciyarta na bugawa me el'mustapha ke nufi da uwani ta dawo, yana son xama da ita ne kada dai el'mustapha yana son uwani ne a yanxu, indai har uwani xata dawo ta cigaba da xama a gidan tabbas xata barshi kuwa.
Meyasa uwani xata dawo el'mustapha? Ta tambaya tana kallonsa idanunta cike da kwallah.
Fada ko bacin rai bashi xai gyara uwani ba, rarrashi da tausayi shine xai gyarata, ni xan iya xama da uwani na gyara ta.
Xaka iya xama da uwani ka gyarata bafa matar ka bace You know it, ko dai kana son ta ne kana son maida auren ku kake min yawo da hankali, da can da take matar ka baka gyara ta ba sai yanxu da ba aure tsakanin ku.
Kallonta yake cikin ido, yace duk yanda kika dauka hakane, in ma son ta nake in ma auren ta xanyi, I have the right.
Tace hakane nasani kana da iko el'mustapha bayan uwani ma xaka iya auro wasu biyun ka aje, ta juya ta bar dakin da sauri, kitchen ta nufa duk da xuciyarta ba dadi bai hana mata dora girki ba sai dai tana yin komai ne tana sharar kwallah cikin damuwa.
*
Hajiya sun koro ni, hajiya xo kiga yanda suka koro ni da komai nawa saboda ana min baqin ciki xan xauna da el'mustapha ko tsinke nawa baa bari a gidan ba, harda cewa naje na auri nawa mijin.... Shine abinda uwani ke fada lokacin da ta shigo harabar gidan kusan magrib kenan, abba na shirye shiryen xuwa masallaci.
Ya tsaida idanunsa akanta yanda ta xube gurin tana kuka kamar qaramar yarinya,
Yace uwani sai yaushe xakiyi hankali kisan kin girma ne, menene amfanin wannan abin da kike,
'Abba koro ni sukayi, dubi kayana gabaki daya na dawo dasu, jiddah tace na xauna amma ita wannan yayar tana xuwa ta fito dani da qarfi, sai kaga yanda take turoni na fito gidan kamar gidan ubanta, ni ba wannan ne damuwa ta ba yanda ta saka ni gyaran gidan gabaki daya na share nayi mopping, nayi wanke wanke har da wanki ta sakani abba bayan ga masu yi ga washing machine amma tace lallai sai ni, uwani ta cigaba da kuka.
Yace to menene dan kinyi ai yar uwarki kika yimawa, qila taga bakyason aiki ne ta saka ki ko kin mata rashin kunya ta koro ki, banda haka ni ban yarda xaa iya koro ki gidan a gaban jiddah ba kuma ta kyale.
Wlhy koro ni suka yi abba, wai inje in nemi mijina harda cewa idan naqi xasu saka bindiga su harbeni na mutu kowa ya huta dama babu mai sona.
Yace amma el'mustapha ya kira idan kika huta xuwa gobe kije yana neman ki,
Tayi wuf ta tashi tana kallonsa cikin bude ido.
Yaushe ya gayamaka hakan, ya kira ka ne, amma shine abba ka barni tin daxu ina surutu kaqi gayamin ai da yanxu na dade da kai.
Yace kije ina yanxu uwani ai kin bari har gobe idan kin huta yanxu dare yayi.
Wallahi abba yanxu xanje ai baxan iya barci ba, ni ba sai na huta ba.
Yace to baxakije a yau ba sai gobe ynxu dare yayi har yaushe kika je.
'Abba dan Allah ka barni kaida baka min baqin ciki kuma kake hanani komawa, haba abba daxu ina barci a mota har mafarki nayi muna aljanna banda yan baqin ciki.
Ki xauna ba inda xakije, ya fita da sauri xuwa masallaci.
Uwani bata may shiga cikin gidan ba ta bude katuwar jakarta ta dibi wasu kaya ta saka a qaramar jaka ta fice tana murna, el'mustapha yana son ta yana son xama da ita amma ana mata baqin ciki dashi sai ta koma.
Fitowar jiddah daga daki yayi dai dai da dawowar el'mustapha daga masallaci, ta gabatar mashi da abinci fuskarta ba annuri, ta qarasa tsakiyar falon ta xauna tana duba arham da aka maido mata saboda xaxxabin da yake.
Xaka ci abinci naxo na baka, ya girgixa kansa yana kwantawa cikin jikinta,
Mummy kibani magani,
Ba yanda xaa yi kasha magani babu abinci a cikin ka, bari na kawo maka ko yoghurt ne kasha, ya qanqameta yana kuka,
Ni bana so kibani magani nasha,
Ba wani magani da xan baka yanxu arham, paracetamol na airah I don't think xai maka aiki, ko xamuje asibiti ne?
Ya girgixa kansa yana qara shigewa jikinta, jikinsa yayi xafi sosai har bata son yana shiga jikinta,
Duk abinda suke el'mustapha na sauraren su yana cin abincinsa, yana gamawa ya tashi ya bar falon, arham kuwa ya soma amai sosai hankalin ta ya tashi.
Hadixa taje ta kira ta gyara gurin kana ta dauke shi ta nufi toilet dashi, wanka tayi masa ta shiryasa ko ta kan airah bata bi ba ballantana el'mustapha ta dauki key din mota ta fita.