Sashe 78
El-mustapha Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bata yarda yusuf ya dora hannunsa akan cikin ta kada nauyin hannunsa ya jiwa yaron ciwo, kiss kawai take bari ya masa shima da kyar idan ya nace wai bata so ya lalata mata yaro.
Ta daina kwanciya da yusuf kada yaxo yana magagin barci ya shure mata ciki😨, uwani masu ciki.
Duk wannan abin da uwani keyi akan cikinta tana yine iyakar gskyr ta, kuma gwargwado uwani ta nutsu daga yanda kuka santa yanxu komai tana yinsa cikin nutsuwa ta daina maida magana tun bayan dawowar ta umrah.
Da kace hajiya uwani xata washe bakin nan dan kawai kaga haqorin da ta saka, ko baka mata mgn ba kuka hadu a hanya xata yi ma dan kawai kaga abinda ke cikin bakinta.
Tare suke xuwa kullum da yusuf asibiti a duk sanda xata je ganin likita, wani xuwa ne da suka yi uwani ta hadu da hajiya Mariya da kyar ta gane ta saboda yanda matar ta rame tayi baqi ta lalace.
Da tsinin cikin uwani ta bi bayanta tana fadin kamar Mariya nake ganin wannan tambadadiyar,
Hajiya Mariya ta dubi uwani, bata manta da fuskar uwani ba,
Tace Allah sarki uwani kinyi aure kenan ashe xan qara ganin ki.
Uwani tace me ya same ki haka kika lalace.
Tace wlhy rashin lafia nake fama da ita kullum ina hanyar asibiti kan wannan abun da nake na kamu da lalura.
Uwani ta tabe baki ta fice ta barta bako Allah ya bata lfy, Mariya ta bita da kallo cikin mamaki.
A kasuwa sunje siyayyar kaya ita da yusuf suka hadu da mahaifiyar jamcy inda take gayamata ai sai daga baya ta sami labarin jamcy taje America, har an kama ta ita da saurayin anyi hanging din su, uwani tayi wa matar alheri suka tafi,
Sai take qara jin wata nadama da nutsuwa a tare da ita, lallai ba qaramin cutar da jiddah tayi ba, haka ta shirya taje tana qara roqon jiddah akan ta yafe mata.
Uwani bata cin wani abinci mai nauyi, daga kifi, sai indomie da kwai, sai bread, sai apple, wai kada taci wani abinci yaron ta ya fito da qaton ciki ko kuma ya kasa tafiya,
'Ko turare xata sakawa jikinta sai ta shafawa cikin, yaron ta ya fito mai qamshi.
Bata aikin komai har mai aiki ta saka aka nemo mata ummi fingers, ita ke kula da gidan da komai.
Sun shirya da surayya suna xama na mutunci a yanxu a duk sanda suka hadu, babu wannan kishin sai dai wanda baa rasa ba.
Kullum xancen uwani baya wuce da ta haihu bayan biki xata fara koyawa yaron tafiya yaje makaranta da wuri ya gama saboda yan baqin ciki, har keken koyon tafiya duk ta siyo masa.
Haka yusuf ke xaune da uwani yana son ta yana kula da ita kuma yana biye mata duk da tayi sanyi sosai akan da.
'Abba kullum cikin sakawa yusuf albarka yake duk wanda xai iya xama da uwani tabbas abin a jinjina masa ne.
Cikin uwani ya shiga watan haihuwa.....
El'mustapha ina so na yaye airah na gaji da wannan tsotson nata shi ke hana min jiki,
Ya xauna yana fadin shekara daya da wata biyar fa jiddah, ina laifin ki barta tayi two to three months ta qara sha, haba jiddatulmusty me kike son taci.
Tace tana cin abinci sosai fa You know, dana yaye ta yanxu ne xaka ga na maida jikina sai kayi mamaki.
Yayi murmushi hade da Jan dogon hancinta yana fadin a qara mata two months ta kai da wata bakwai pls jiddah.
Xatayi magana wayar sa ta dauki qara yana dubawa yaja tsaki hade da ajiye wayar,
Waye yake kiran ka kake bata fuska haka musty,
Xaiyi magana ta qara ringing karo na biyu, ya dauka cikin bacin rai yana fadin didn't I warned you not to call me again, bai jira amsarta ba ya tsinke wayar.
Murmushi jiddah tayi tana fadin el'mustapha mai yan mata, ya kai mata dukan wasa ta goce tana dariya, suna haka wayarta ta dauki qara tana dubawa sunan banan tagani, ta dauka.
'Anty jiddah na haihu yanxu,
Masha Allah banan, me aka samu,
'Na sami baby girl,
Allah ya raya gida ko asibiti?
Yanxu haka ma muna asibiti baa sallame mu ba,
Tau shikenan gani nan xuwa, el'mustapha yana maki barka,
Banan tayi murmushi ta tsinke wayar batare da tayi magana ba.
Jiddah ya dube sa tana fadin banan ta haifi baby girl yanxu.
Yace Allah ya raya mata shine naji kina fadin xakije,
Eh mana idan banje ba wa take dashi ai nice komai nata dole tana buqatata a gurin, nice uwa ko ka manta, ai munyi mgn da kakarta idan ta haihu xata xo taje da ita acan xatayi wankan gida.
Ya tashi yana fadin shikenan sai muje tare dan baxaki barni ni kadai ba bayan kinsan yau ba inda xanje muna tare,
Murmushi kawai tayi....
Bayan sati biyu da haihuwar banan..
Tun da uwani ta tashi take jin ciwon Mara, ta dauka period ne xai xo mata taje ta saka pad ta dawo tana fadin wannan shegen abun na daina yinsa ynxu xai dawo bayan ance idan kana da ciki baka yinsa to me ya kawo sa yanxu idan ba baqin ciki xai min cikin ya xube ba.
Kodai breakfast din da yusuf ya hada nata ya saka mata maganin xubar da cikine ai kuwa da yaci amanarta ya cuce ta.
Marar ta tsananta ciwo wanda ya saka uwani ta kasa gane ciwon Mara take ko ciwon ciki, a nata tunanin qila baby ke ciwon ciki shiyasa har take jin ciwo, ta tuna ai ta siyo gripe water bari taje ta sha yanda yaron xai sami sauqi.
Ta dauki gripe water ta shanye gaba d'aya,
Ciwon ya tsananta sai cizon yatsa take, ta dauki waya ta kira hajiya tana kuka,
Hajiya kixo cikina xai xube sai ciwo yake min kixo ki kaini asibiti,
'Ko baa fada ba hajiya tasan haihuwa ce uwani bata sani ba, tuntuni akayi da uwani taxo gida a kula da ita taqi wai xaa rabata da mijinta, akace a kawo wata ta xauna da ita taqi wai xata amshe mata miji.
ta tsinke wayar ta kira jiddah ta gayamata kafin ta kira abba akan yaxo suje abuja yau uwani xata xama mama😃,
Uwani xama ya gagareta sai yawo take tsakiyar falon ciwon na tsanantawa,
Tana jin wasu ruwa na fito mata suna bin qafafunta, wayyo Allah cikina ya xube gashinan yana fitowa, ta durqushe tana jin alamar fitowar wani abu ta duqa tana dubawa, kan baby ne xai xo, tasa hannu tana maidawa tana ihu tana kuka sai matsar qafa take ga cikin nan yaxo xai xube, iya gigicewa ta gigice dai dai lokacin jiddah da yusuf suna shigo kisan tare suka xo abba ya kira sa a waya.
Yusuf baiyi wata wata ba ya dauke ta sai mota suka nufi asibiti sai kira take a rufe mata qasan kar cikin ya xube.
Nurses suka karbeta, suna qoqarin fito da baby tana qoqarin saka hannu ta maida xasu cire mata ciki saboda suna mata baqin ciki da xata haihu, nan take gurin uwani ta suma.
Baby boy aka samu, tun da aka bawa uwani yaron taqi ta baiwa kowa ya gani ta riqe abinta gam sai runguma take, ga jariri da shiga rai haka uwani kejin qaunar yaron har cikin ranta.
Duk da yusuf taqi ta bashi yaron ya gani, gasu jiddah tsaye, su abba ma sun iso da hajiya uwani taqi ta bada jariri duk wanda xai gansa sai dai ya gani a hannunta.
Mamaki ya hana su magana sai idanu suka xuba mata ganin yanda take ta sumbatar yaron tana masa wasa,
El'mustapha na xuwa tun bai nemi a bashi ba ta dube sa da murmushi,
Xo ka ganshi yaya, mai kyau ne kamar abbana shine yaqi ya biyoni nida na haifesa sai ya biyo abba saboda yana min baqin ciki, xo ka ganshi ta miqawa el'mustapha shi.
Duk gurin aka cika da mamaki aka hana uban d'a aka baiwa wani😨, El'mustapha wani jigo ne na rayuwar uwani da take matuqar gani qima da girmansa,
El'mustapha ya karbi yaron cikin murmushi lallai uwani tayi gasky yaron duk abba ne, a hannunsa suka samu suka karbi yaron suka gani.
Ta nace baxata bi su hajiya wankan gida ba, a gidan jiddah xata xauna haka suka haqura suka je da ita can gidan,
Yan barka masu ganin jariri da yawa idan sunxo sai dai suga jariri a hannun uwarsu bata yarda ta basu ba yanda take ganin sa fari haka kada a sama sa datti yayi baqi, tayi ta tabin fatar jikinsa tana jin dadi, sai ta hanawa yaron ya samu yayi barci saboda taba nan taba can.
'Ko barci yake sai an tada shi yasha nono kada ya xauna da yunwa, idan wanka aka je yi mata da taji kukan sa xata fito toilet da gudu ta dauki abinta.
Idan yana kuka uwani tana kuka, idan yana barci tana yi idan ya tashi ita ma ta tashi.
Mutanen gidan suna ganin ikon Allah.
Yusuf bawan Allah, yaxo yana tambayar uwani wane suna take son a sakawa yaron?
Kai tsaye tace a saka masa *EL'MUSTAPHA* saboda ya biyo hali, haxaqa, da kwarjinin mai sunan, tana son El'mustapha, yusuf yasa hannu ya bige bakinta yana fadin,
Kada na qara jin kalmar uwani, Allah ya raya el'mustapha.
Ranar suna fa an cashe babu laifi anyi taro lfy an watse lfy.
El'mustapha yayi namijin qoqari ga takwaran nasa, bayan suna uwani ta tada masa fitinar sai ya bata vespa din ta xata baiwa yaron ta Affan dama shi ta siyawa, da kyar el'mustapha ya kashe wutar vespa din.
Wata daya da haihuwar uwani har lokacin bata koma gidan yusuf ba jiddah taqi ta bari ta koma har sai ta gama yarda da nutsuwarta tukunna.
A dai dai wannan lokacin el'mustapha ya sami qarin girma daga A. I. G xuwa D. I. G, farin cikin su baxai misaltu ba,
Ibrahim yana daya daga cikin mutanen da suka sami promotion din,
Dr.Merah da kansa yayo tattaki har Nigeria dan taya El'mustapha qarin girman da ya samu.
Ta daina kwanciya da yusuf kada yaxo yana magagin barci ya shure mata ciki😨, uwani masu ciki.
Duk wannan abin da uwani keyi akan cikinta tana yine iyakar gskyr ta, kuma gwargwado uwani ta nutsu daga yanda kuka santa yanxu komai tana yinsa cikin nutsuwa ta daina maida magana tun bayan dawowar ta umrah.
Da kace hajiya uwani xata washe bakin nan dan kawai kaga haqorin da ta saka, ko baka mata mgn ba kuka hadu a hanya xata yi ma dan kawai kaga abinda ke cikin bakinta.
Tare suke xuwa kullum da yusuf asibiti a duk sanda xata je ganin likita, wani xuwa ne da suka yi uwani ta hadu da hajiya Mariya da kyar ta gane ta saboda yanda matar ta rame tayi baqi ta lalace.
Da tsinin cikin uwani ta bi bayanta tana fadin kamar Mariya nake ganin wannan tambadadiyar,
Hajiya Mariya ta dubi uwani, bata manta da fuskar uwani ba,
Tace Allah sarki uwani kinyi aure kenan ashe xan qara ganin ki.
Uwani tace me ya same ki haka kika lalace.
Tace wlhy rashin lafia nake fama da ita kullum ina hanyar asibiti kan wannan abun da nake na kamu da lalura.
Uwani ta tabe baki ta fice ta barta bako Allah ya bata lfy, Mariya ta bita da kallo cikin mamaki.
A kasuwa sunje siyayyar kaya ita da yusuf suka hadu da mahaifiyar jamcy inda take gayamata ai sai daga baya ta sami labarin jamcy taje America, har an kama ta ita da saurayin anyi hanging din su, uwani tayi wa matar alheri suka tafi,
Sai take qara jin wata nadama da nutsuwa a tare da ita, lallai ba qaramin cutar da jiddah tayi ba, haka ta shirya taje tana qara roqon jiddah akan ta yafe mata.
Uwani bata cin wani abinci mai nauyi, daga kifi, sai indomie da kwai, sai bread, sai apple, wai kada taci wani abinci yaron ta ya fito da qaton ciki ko kuma ya kasa tafiya,
'Ko turare xata sakawa jikinta sai ta shafawa cikin, yaron ta ya fito mai qamshi.
Bata aikin komai har mai aiki ta saka aka nemo mata ummi fingers, ita ke kula da gidan da komai.
Sun shirya da surayya suna xama na mutunci a yanxu a duk sanda suka hadu, babu wannan kishin sai dai wanda baa rasa ba.
Kullum xancen uwani baya wuce da ta haihu bayan biki xata fara koyawa yaron tafiya yaje makaranta da wuri ya gama saboda yan baqin ciki, har keken koyon tafiya duk ta siyo masa.
Haka yusuf ke xaune da uwani yana son ta yana kula da ita kuma yana biye mata duk da tayi sanyi sosai akan da.
'Abba kullum cikin sakawa yusuf albarka yake duk wanda xai iya xama da uwani tabbas abin a jinjina masa ne.
Cikin uwani ya shiga watan haihuwa.....
El'mustapha ina so na yaye airah na gaji da wannan tsotson nata shi ke hana min jiki,
Ya xauna yana fadin shekara daya da wata biyar fa jiddah, ina laifin ki barta tayi two to three months ta qara sha, haba jiddatulmusty me kike son taci.
Tace tana cin abinci sosai fa You know, dana yaye ta yanxu ne xaka ga na maida jikina sai kayi mamaki.
Yayi murmushi hade da Jan dogon hancinta yana fadin a qara mata two months ta kai da wata bakwai pls jiddah.
Xatayi magana wayar sa ta dauki qara yana dubawa yaja tsaki hade da ajiye wayar,
Waye yake kiran ka kake bata fuska haka musty,
Xaiyi magana ta qara ringing karo na biyu, ya dauka cikin bacin rai yana fadin didn't I warned you not to call me again, bai jira amsarta ba ya tsinke wayar.
Murmushi jiddah tayi tana fadin el'mustapha mai yan mata, ya kai mata dukan wasa ta goce tana dariya, suna haka wayarta ta dauki qara tana dubawa sunan banan tagani, ta dauka.
'Anty jiddah na haihu yanxu,
Masha Allah banan, me aka samu,
'Na sami baby girl,
Allah ya raya gida ko asibiti?
Yanxu haka ma muna asibiti baa sallame mu ba,
Tau shikenan gani nan xuwa, el'mustapha yana maki barka,
Banan tayi murmushi ta tsinke wayar batare da tayi magana ba.
Jiddah ya dube sa tana fadin banan ta haifi baby girl yanxu.
Yace Allah ya raya mata shine naji kina fadin xakije,
Eh mana idan banje ba wa take dashi ai nice komai nata dole tana buqatata a gurin, nice uwa ko ka manta, ai munyi mgn da kakarta idan ta haihu xata xo taje da ita acan xatayi wankan gida.
Ya tashi yana fadin shikenan sai muje tare dan baxaki barni ni kadai ba bayan kinsan yau ba inda xanje muna tare,
Murmushi kawai tayi....
Bayan sati biyu da haihuwar banan..
Tun da uwani ta tashi take jin ciwon Mara, ta dauka period ne xai xo mata taje ta saka pad ta dawo tana fadin wannan shegen abun na daina yinsa ynxu xai dawo bayan ance idan kana da ciki baka yinsa to me ya kawo sa yanxu idan ba baqin ciki xai min cikin ya xube ba.
Kodai breakfast din da yusuf ya hada nata ya saka mata maganin xubar da cikine ai kuwa da yaci amanarta ya cuce ta.
Marar ta tsananta ciwo wanda ya saka uwani ta kasa gane ciwon Mara take ko ciwon ciki, a nata tunanin qila baby ke ciwon ciki shiyasa har take jin ciwo, ta tuna ai ta siyo gripe water bari taje ta sha yanda yaron xai sami sauqi.
Ta dauki gripe water ta shanye gaba d'aya,
Ciwon ya tsananta sai cizon yatsa take, ta dauki waya ta kira hajiya tana kuka,
Hajiya kixo cikina xai xube sai ciwo yake min kixo ki kaini asibiti,
'Ko baa fada ba hajiya tasan haihuwa ce uwani bata sani ba, tuntuni akayi da uwani taxo gida a kula da ita taqi wai xaa rabata da mijinta, akace a kawo wata ta xauna da ita taqi wai xata amshe mata miji.
ta tsinke wayar ta kira jiddah ta gayamata kafin ta kira abba akan yaxo suje abuja yau uwani xata xama mama😃,
Uwani xama ya gagareta sai yawo take tsakiyar falon ciwon na tsanantawa,
Tana jin wasu ruwa na fito mata suna bin qafafunta, wayyo Allah cikina ya xube gashinan yana fitowa, ta durqushe tana jin alamar fitowar wani abu ta duqa tana dubawa, kan baby ne xai xo, tasa hannu tana maidawa tana ihu tana kuka sai matsar qafa take ga cikin nan yaxo xai xube, iya gigicewa ta gigice dai dai lokacin jiddah da yusuf suna shigo kisan tare suka xo abba ya kira sa a waya.
Yusuf baiyi wata wata ba ya dauke ta sai mota suka nufi asibiti sai kira take a rufe mata qasan kar cikin ya xube.
Nurses suka karbeta, suna qoqarin fito da baby tana qoqarin saka hannu ta maida xasu cire mata ciki saboda suna mata baqin ciki da xata haihu, nan take gurin uwani ta suma.
Baby boy aka samu, tun da aka bawa uwani yaron taqi ta baiwa kowa ya gani ta riqe abinta gam sai runguma take, ga jariri da shiga rai haka uwani kejin qaunar yaron har cikin ranta.
Duk da yusuf taqi ta bashi yaron ya gani, gasu jiddah tsaye, su abba ma sun iso da hajiya uwani taqi ta bada jariri duk wanda xai gansa sai dai ya gani a hannunta.
Mamaki ya hana su magana sai idanu suka xuba mata ganin yanda take ta sumbatar yaron tana masa wasa,
El'mustapha na xuwa tun bai nemi a bashi ba ta dube sa da murmushi,
Xo ka ganshi yaya, mai kyau ne kamar abbana shine yaqi ya biyoni nida na haifesa sai ya biyo abba saboda yana min baqin ciki, xo ka ganshi ta miqawa el'mustapha shi.
Duk gurin aka cika da mamaki aka hana uban d'a aka baiwa wani😨, El'mustapha wani jigo ne na rayuwar uwani da take matuqar gani qima da girmansa,
El'mustapha ya karbi yaron cikin murmushi lallai uwani tayi gasky yaron duk abba ne, a hannunsa suka samu suka karbi yaron suka gani.
Ta nace baxata bi su hajiya wankan gida ba, a gidan jiddah xata xauna haka suka haqura suka je da ita can gidan,
Yan barka masu ganin jariri da yawa idan sunxo sai dai suga jariri a hannun uwarsu bata yarda ta basu ba yanda take ganin sa fari haka kada a sama sa datti yayi baqi, tayi ta tabin fatar jikinsa tana jin dadi, sai ta hanawa yaron ya samu yayi barci saboda taba nan taba can.
'Ko barci yake sai an tada shi yasha nono kada ya xauna da yunwa, idan wanka aka je yi mata da taji kukan sa xata fito toilet da gudu ta dauki abinta.
Idan yana kuka uwani tana kuka, idan yana barci tana yi idan ya tashi ita ma ta tashi.
Mutanen gidan suna ganin ikon Allah.
Yusuf bawan Allah, yaxo yana tambayar uwani wane suna take son a sakawa yaron?
Kai tsaye tace a saka masa *EL'MUSTAPHA* saboda ya biyo hali, haxaqa, da kwarjinin mai sunan, tana son El'mustapha, yusuf yasa hannu ya bige bakinta yana fadin,
Kada na qara jin kalmar uwani, Allah ya raya el'mustapha.
Ranar suna fa an cashe babu laifi anyi taro lfy an watse lfy.
El'mustapha yayi namijin qoqari ga takwaran nasa, bayan suna uwani ta tada masa fitinar sai ya bata vespa din ta xata baiwa yaron ta Affan dama shi ta siyawa, da kyar el'mustapha ya kashe wutar vespa din.
Wata daya da haihuwar uwani har lokacin bata koma gidan yusuf ba jiddah taqi ta bari ta koma har sai ta gama yarda da nutsuwarta tukunna.
A dai dai wannan lokacin el'mustapha ya sami qarin girma daga A. I. G xuwa D. I. G, farin cikin su baxai misaltu ba,
Ibrahim yana daya daga cikin mutanen da suka sami promotion din,
Dr.Merah da kansa yayo tattaki har Nigeria dan taya El'mustapha qarin girman da ya samu.