Sashe 16
El-mustapha Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ki qara haquri jiddah ki kuma yi haquri tunda ke kikaji kika gani, Allah ya gani banso auren ba kuma bana so har yanxu haka ma abbanku dalilin dayasa yaqi xuwa gidannan kenan saboda kada yaga uwani.
Jiddah murmushi kawai tayi, tace hajiya kayan menene haka,
Tsumi ne na kawo maku keda uwani, ki dauki daya ki bata daya,
Jiddah tace mungode hajiya bari na kira uwani,
Aa barta inje inganta xamuyi mgn ne dama, jiddah ta koma ta xauna, hajiya kuwa ta nufi dakin uwani.
Ko maraba batayi da ganin hajiya ba, tea din ta take sha hankalinta a kwance, hajiya ta xauna tana kallonta.
Uwani baki ganni bane ba gaisuwa.
'Na ganki mana bangama mamakin ganin ki gidan aure na bane?
Da kika ganni gidan auren ki ai ba wani abu naxo nema a gurinki ba, ashe laifi ne uwani dan naxo na duba lafiyarki.
Jikin uwani yayi sanyi, tace kiyi haquri hajiya ni yunwa nake ji shiyasa kika ganni ina shan tea.
Yunwa kuma, ba abinci a gidanne? Uwani ta tabe baki,
Waccan banxar matar ce ta xuba min abinci kadan, hajiya sai ki rantse ita ke siyen sa ba mijinmu ke nemowa ba.
Da dai kina da mutunci ko cokali guda ta baki na abinci sai inga kamar tafi qarfin xagi a wajen ki, ai ko buga baici arxikin komai ba yakamata ya ci na igiya bugu da qari kuma ba Karen kane ya nemo ba.
Wai hajiya tsakanin nida jiddah wa kika Haifa?
Kai tsaye ta amsa mata cikin nuna da gaske take,
Ke na haifa, amma ita riqonta kawai nayi amma ta daukeni kamar wacce ta kawo ta duniya, tana mutuntani da girmama ni.
Uwani tace shiyasa ta sami lasisisin rainani saboda an nuna anfi son ta dani.
An fi sonta din, kuma ana kan son ta bama ni ba har abbanki yafi sonta akan ki, wanda xai iya baki mijinsa ki aura shine xai hana maki abinci, tunda can da kike xaune a gidan bata hana ki abinci ba sai yanxu, maaikatan gidan suka sami wadataccen abinci sai ke matar gida, to uban waye ya hana ki shiga kitchen din ki girka da kanki.
Ni daman nasan gori kika xo kimin kuma kinyi, tunda na auri mijin jiddah duk nayi motsi sai an goranta min itace mai gaskiya, muje xuwa.
Hajiya ta kawar da xancen ta hanyar fadin, koma dai menene ke kika sani, jiddah ta kirani a waya cewa kin aje boko bautar aure kike ko meyasa.
Eh ai idan an hana ihu baa hana aha, nace ni baxan yi karatu ba, bautar aure xanyi, duk wanda ya dage sai nayi to kamar ya dage yin asarar yawun bakin sane, lokacinsa da kuma kudin sa, tunda nike karatun ba wani ba, banda munafurci irin na kishiya har an daga waya an kiraki an gayamaki.
Saboda tana sonki da karatun ne ya saka ta kira ga wadanda suka isa dake ashe muma bamu isa ba?
Ni nagane dalilin dayasa matar nan ta dage nayi karatu saboda idan na xama wani abu agaba lokacin ta mutu ya'yanta suci moriyata.
Dukiyar Uban su fa? Ko bakiga a daular da kike xaune ciki bane, kada kiyi karatun kanki xakiyi nadama.
Ba nadamar da xanyi hajiya kune Ma xakuyi nadamar tursasani karatun saboda kudin ku xaku kashe.
Allah ya kyauta, ya kuma shirye ki, ki dawo cikin hayyacinki.
Amin, uwani ta fada tana kumbure kumbure,
Ga tsumi na kawo maki keda jiddah, amma ta dauki nata wannan naki ne.
Kallon tsumin tayi kafin ta dubi hajiya baki a bude cikin mamaki,
Idan ba wani abun ake son hadamin ba saboda me xaa banbance nawa dana jiddah, idan gaskiya ne a hade musha tare mana.
Yaushe kikaji nace kowa nasa daban, guda biyu ne ta dauki daya ta baki daya shine abin cutarwa, taya xaita cutar da abinda na haifa da kaina uwani.
Sau nawa akayi hajiya, idan iyaye xasu iya maka baqin ciki a auren ka menene baxasu iyaba, nikam ban yarda da wannan tsumin ba anga na soma jiki nayi fresh na fara jin dadin gidan mijina yana sona sosai yanxu ake son rabani dashi.
Hajiya bata qara magana ba ta tashi ta fice saboda wasu hawaye da suka xo mata, dakin jiddah ta nufa, kallo daya tayi mata ta gane akwai matsala,
Hajiya dan Allah kiyi haquri indai akan uwani ne, kada kisa xuciyarki cikin bacin rai, kisa abin a ranki yaxo yana damunki, jiddah ta fada tana qoqarin share mata hawaye.
Allah shi maki albarka jiddah, dan Allah ki qara haquri akan uwani idan kika ga abin yafi qarfinki kada kiji komai ki saka el'mustapha ya sake ta ta dawo gida.
Uwani kuwa hajiya na fita ta dauki tsumin ta xuba a pith tayi flushing,
Kar nake kallonku nasan abinda nake ba wanda xai iya cutar dani acikin ku, xama a gidan mijina daram kuma karatu baxan yi ba bautar aure xanyi.
*
After 2 days...
Uwani daukar takardar da el'mustapha ya bata tayi, sai juya ta take amma ta kasa budewa.
Nikam ko menene aciki matarka xan baiwa ita, sai dai ta bar gidan wlhy, Allah kasa saki uku ne aciki da nayi rawar one corner a gidannan.
Kafin ya dawo bari na kaimata takardar, tayi ta bar mana gidan, ta fita da sauri.
'Anty jiddah hutawa ake haka,
Ina hutu ga mai iyali, uwani.
Motsi taji a cikin toilet ta juya tana kallonta,
Waye a toilet din ki anty jiddah,
El'mustapha ne,
'Ashe ya dawo uwani ta fada tana qoqarin tashi cikin dabara ta ajiye farar takardar.
Ki xauna mana,
Aa bari dai na tafi, ta fice da sauri,
Jiddah ta gyara kwanciyarta sai kuma tayi toxali da farar takardar.
Takardar mecece wannan? Ta fada tana qoqarin budewa dai dai lokacin da el'mustapha ya fito toilet daure da towel a qugunsa.
*
Pherty....... ✍🏻
EL'MUSTAPHA
Haske Writers Association
Home of experts and perfect writers
Fertymerh Xarah💞
_dis page is 4 u pherty novels and musha karatu, I heart u ol❤_
27
Jin motsin fitowar el'mustapha ya sakata juyawa tana kallonsa, shima kallonta yake,
'keda waye naji a dakin nan kuna magana,
'amarya ce, ina ji kai take nema bata jima ba ta fita.
Ya tabe bakinsa, ya qaraso yana kallon takardar dake hannun jiddah,
'Wannan takardar mecece?
'nima yanxu na ganta bansan ko ta mecece ba, ta soma warwarewa, el'mustapha ya karbi takardar da sauri yana fadin.
Jiddah kira min uwani yanxu.
Me ya faru,
Just call her.
Bata qara mgn ba ta fita, bata jima ba sai gata ta dawo tare da uwani a bayanta, wannan karon ma da carbin ta a hannu.
Yanda uwani ta gansa yayi matuqar bata tsoro, fuskarsa a daure, bama wannan ba ita kam duk iskancinta bata taba ganin namiji haka a gabanta ba, sai ta buya bayan jiddah,
Fito nan, ya nuna mata gabanshi,
Wayyo Allah, anty jiddah ki bashi haquri, kice ya saka rigar shi.
Jiddah ta dan dubeshi cikin marairaice fuska, sai kuma taje ta dauko masa doguwar riga, kamar baxai saka ba ya xura yana kallon uwani.
Takardar da na baki saboda kin rainani, sai kika kawowa matata ko?
Kayi haquri baxan qara ba,
A tunaninki menene acikin takardar?
'Na dauka saki ne aciki,
Kin dauka saki ne aciki shiyasa kika kawowa jiddah,
Aa bahaka bane,
To meyasa kika kawo takardar, saboda kin rainani ko, ba laifin ki bane, fara yimin tsallen kwado anan kafin na hau kanki da duka.
Da sauri ta fara hade da riqe kunnuwanta,
Wayyo Allah hajiya, an taru anci amanar aure saboda an ganeni qaramar yarinya.
El'mustapha bai kula taba xama yayi yana shafawa jikinsa mai, jiddah kuwa jikinta yayi sanyi saboda tausayin uwani, duk ta wani koma kalar tausayi kamar xatayi kuka itama takeji ganin uwani nayi.
Hajiya... Hajiya.... Kixo karsu kashe maki ni, wayyo ni Allah maqiya sun sakani a gaba xasu ga bayana, saboda baa sona anga bani da kowa.
Murmushi el'mustapha yayi yana kallon uwani, kuka take idanunta a rumtse take maganar.
'Dan Allah el'mustapha ka kyaleta,
Kallon mamaki yakewa jiddah, lallai har yanxu jiddah bata san kanta ba, yarinyar da ke neman fidda ta a gidan take tausayi yaga alamar Sam bata damu da abinda uwani tayi ba, yana so yasani shin har yanxu jiddah bata san kanta bane ko me?
Bata san halin da take ciki bane game da uwani, xaiyi magananin ta ya gani ko ina hankalin ta ya tafi.
Ya dubi uwani,
Xo nan uwani,
Da sauri taxo gabansa tana fadin kayi haquri.
Karbi takarda hannun jiddah taki ce kuma ba saki bane aciki, takardar yarjejeniyar auren muce idan kikayi wasa da ita tamkar kinyi wasa da auren kine kin fahimceni.
Ta gyada kai gwani tausayi tana kallonsa, tashi ki bace min da gani,
Ta tashi sai da ta kai bakin qofar ta juyo, Allah ya isa kuma human rights xanje yanxu abimin haqqina... ta fita da gudu, murmushi kawai el'mustapha yayi shi yanxu uwanin Ma ta fara birgesa, abubuwanta akwai nishadi aciki.
'Dan Allah el'mustapha ka daina yiwa uwani I........ Enough ya katse ta, ta hanyar daga mata hannu
Uwani matata ce right, ta gyada kai tana kallonsa,
Ki samin ido akanta, ba ruwanki, ya juya ya fice.
Ta bisa da idanu har ya fice, menene laifinta saboda ta bashi haquri, sai ta tabe bakinta tayi kwanciyarta.
Yana fitowa dakin ta yaci karo da uwani ta fito tana kuka, sanye da hijab din ta, yarinyar nan da gaske take yi kenan.
Da sauri ya nufe ta, hannunta ya riqa ya nufi dakinsa da ita, tun da ya riqa hannun uwani take kallon sa cikin wani shauqi na soyayyarsa, bai taba riqa hannunta ba ballantana tasa ranar da xata shigo dakin sa, koda wasa jiddah bata taba aikota dakin el'mustapha ba, yau gashi da kansa ya kawo ta, xuciyarta fal da farin ciki harta manta damuwar da take ciki,
Juyowa yayi yana kallonta yaga shi take kallo, ya daure fuska nan da nan tasha jinin jikinta,
Kika ce Allah ya saka maki ko?
Ni bada kai nake ba,
Dawa kike yi ai ba jiddah ta saka ki ba,
Ni wlhy da qafafuna nakeyi, sune suke min ciwo,
Jiddah murmushi kawai tayi, tace hajiya kayan menene haka,
Tsumi ne na kawo maku keda uwani, ki dauki daya ki bata daya,
Jiddah tace mungode hajiya bari na kira uwani,
Aa barta inje inganta xamuyi mgn ne dama, jiddah ta koma ta xauna, hajiya kuwa ta nufi dakin uwani.
Ko maraba batayi da ganin hajiya ba, tea din ta take sha hankalinta a kwance, hajiya ta xauna tana kallonta.
Uwani baki ganni bane ba gaisuwa.
'Na ganki mana bangama mamakin ganin ki gidan aure na bane?
Da kika ganni gidan auren ki ai ba wani abu naxo nema a gurinki ba, ashe laifi ne uwani dan naxo na duba lafiyarki.
Jikin uwani yayi sanyi, tace kiyi haquri hajiya ni yunwa nake ji shiyasa kika ganni ina shan tea.
Yunwa kuma, ba abinci a gidanne? Uwani ta tabe baki,
Waccan banxar matar ce ta xuba min abinci kadan, hajiya sai ki rantse ita ke siyen sa ba mijinmu ke nemowa ba.
Da dai kina da mutunci ko cokali guda ta baki na abinci sai inga kamar tafi qarfin xagi a wajen ki, ai ko buga baici arxikin komai ba yakamata ya ci na igiya bugu da qari kuma ba Karen kane ya nemo ba.
Wai hajiya tsakanin nida jiddah wa kika Haifa?
Kai tsaye ta amsa mata cikin nuna da gaske take,
Ke na haifa, amma ita riqonta kawai nayi amma ta daukeni kamar wacce ta kawo ta duniya, tana mutuntani da girmama ni.
Uwani tace shiyasa ta sami lasisisin rainani saboda an nuna anfi son ta dani.
An fi sonta din, kuma ana kan son ta bama ni ba har abbanki yafi sonta akan ki, wanda xai iya baki mijinsa ki aura shine xai hana maki abinci, tunda can da kike xaune a gidan bata hana ki abinci ba sai yanxu, maaikatan gidan suka sami wadataccen abinci sai ke matar gida, to uban waye ya hana ki shiga kitchen din ki girka da kanki.
Ni daman nasan gori kika xo kimin kuma kinyi, tunda na auri mijin jiddah duk nayi motsi sai an goranta min itace mai gaskiya, muje xuwa.
Hajiya ta kawar da xancen ta hanyar fadin, koma dai menene ke kika sani, jiddah ta kirani a waya cewa kin aje boko bautar aure kike ko meyasa.
Eh ai idan an hana ihu baa hana aha, nace ni baxan yi karatu ba, bautar aure xanyi, duk wanda ya dage sai nayi to kamar ya dage yin asarar yawun bakin sane, lokacinsa da kuma kudin sa, tunda nike karatun ba wani ba, banda munafurci irin na kishiya har an daga waya an kiraki an gayamaki.
Saboda tana sonki da karatun ne ya saka ta kira ga wadanda suka isa dake ashe muma bamu isa ba?
Ni nagane dalilin dayasa matar nan ta dage nayi karatu saboda idan na xama wani abu agaba lokacin ta mutu ya'yanta suci moriyata.
Dukiyar Uban su fa? Ko bakiga a daular da kike xaune ciki bane, kada kiyi karatun kanki xakiyi nadama.
Ba nadamar da xanyi hajiya kune Ma xakuyi nadamar tursasani karatun saboda kudin ku xaku kashe.
Allah ya kyauta, ya kuma shirye ki, ki dawo cikin hayyacinki.
Amin, uwani ta fada tana kumbure kumbure,
Ga tsumi na kawo maki keda jiddah, amma ta dauki nata wannan naki ne.
Kallon tsumin tayi kafin ta dubi hajiya baki a bude cikin mamaki,
Idan ba wani abun ake son hadamin ba saboda me xaa banbance nawa dana jiddah, idan gaskiya ne a hade musha tare mana.
Yaushe kikaji nace kowa nasa daban, guda biyu ne ta dauki daya ta baki daya shine abin cutarwa, taya xaita cutar da abinda na haifa da kaina uwani.
Sau nawa akayi hajiya, idan iyaye xasu iya maka baqin ciki a auren ka menene baxasu iyaba, nikam ban yarda da wannan tsumin ba anga na soma jiki nayi fresh na fara jin dadin gidan mijina yana sona sosai yanxu ake son rabani dashi.
Hajiya bata qara magana ba ta tashi ta fice saboda wasu hawaye da suka xo mata, dakin jiddah ta nufa, kallo daya tayi mata ta gane akwai matsala,
Hajiya dan Allah kiyi haquri indai akan uwani ne, kada kisa xuciyarki cikin bacin rai, kisa abin a ranki yaxo yana damunki, jiddah ta fada tana qoqarin share mata hawaye.
Allah shi maki albarka jiddah, dan Allah ki qara haquri akan uwani idan kika ga abin yafi qarfinki kada kiji komai ki saka el'mustapha ya sake ta ta dawo gida.
Uwani kuwa hajiya na fita ta dauki tsumin ta xuba a pith tayi flushing,
Kar nake kallonku nasan abinda nake ba wanda xai iya cutar dani acikin ku, xama a gidan mijina daram kuma karatu baxan yi ba bautar aure xanyi.
*
After 2 days...
Uwani daukar takardar da el'mustapha ya bata tayi, sai juya ta take amma ta kasa budewa.
Nikam ko menene aciki matarka xan baiwa ita, sai dai ta bar gidan wlhy, Allah kasa saki uku ne aciki da nayi rawar one corner a gidannan.
Kafin ya dawo bari na kaimata takardar, tayi ta bar mana gidan, ta fita da sauri.
'Anty jiddah hutawa ake haka,
Ina hutu ga mai iyali, uwani.
Motsi taji a cikin toilet ta juya tana kallonta,
Waye a toilet din ki anty jiddah,
El'mustapha ne,
'Ashe ya dawo uwani ta fada tana qoqarin tashi cikin dabara ta ajiye farar takardar.
Ki xauna mana,
Aa bari dai na tafi, ta fice da sauri,
Jiddah ta gyara kwanciyarta sai kuma tayi toxali da farar takardar.
Takardar mecece wannan? Ta fada tana qoqarin budewa dai dai lokacin da el'mustapha ya fito toilet daure da towel a qugunsa.
*
Pherty....... ✍🏻
EL'MUSTAPHA
Haske Writers Association
Home of experts and perfect writers
Fertymerh Xarah💞
_dis page is 4 u pherty novels and musha karatu, I heart u ol❤_
27
Jin motsin fitowar el'mustapha ya sakata juyawa tana kallonsa, shima kallonta yake,
'keda waye naji a dakin nan kuna magana,
'amarya ce, ina ji kai take nema bata jima ba ta fita.
Ya tabe bakinsa, ya qaraso yana kallon takardar dake hannun jiddah,
'Wannan takardar mecece?
'nima yanxu na ganta bansan ko ta mecece ba, ta soma warwarewa, el'mustapha ya karbi takardar da sauri yana fadin.
Jiddah kira min uwani yanxu.
Me ya faru,
Just call her.
Bata qara mgn ba ta fita, bata jima ba sai gata ta dawo tare da uwani a bayanta, wannan karon ma da carbin ta a hannu.
Yanda uwani ta gansa yayi matuqar bata tsoro, fuskarsa a daure, bama wannan ba ita kam duk iskancinta bata taba ganin namiji haka a gabanta ba, sai ta buya bayan jiddah,
Fito nan, ya nuna mata gabanshi,
Wayyo Allah, anty jiddah ki bashi haquri, kice ya saka rigar shi.
Jiddah ta dan dubeshi cikin marairaice fuska, sai kuma taje ta dauko masa doguwar riga, kamar baxai saka ba ya xura yana kallon uwani.
Takardar da na baki saboda kin rainani, sai kika kawowa matata ko?
Kayi haquri baxan qara ba,
A tunaninki menene acikin takardar?
'Na dauka saki ne aciki,
Kin dauka saki ne aciki shiyasa kika kawowa jiddah,
Aa bahaka bane,
To meyasa kika kawo takardar, saboda kin rainani ko, ba laifin ki bane, fara yimin tsallen kwado anan kafin na hau kanki da duka.
Da sauri ta fara hade da riqe kunnuwanta,
Wayyo Allah hajiya, an taru anci amanar aure saboda an ganeni qaramar yarinya.
El'mustapha bai kula taba xama yayi yana shafawa jikinsa mai, jiddah kuwa jikinta yayi sanyi saboda tausayin uwani, duk ta wani koma kalar tausayi kamar xatayi kuka itama takeji ganin uwani nayi.
Hajiya... Hajiya.... Kixo karsu kashe maki ni, wayyo ni Allah maqiya sun sakani a gaba xasu ga bayana, saboda baa sona anga bani da kowa.
Murmushi el'mustapha yayi yana kallon uwani, kuka take idanunta a rumtse take maganar.
'Dan Allah el'mustapha ka kyaleta,
Kallon mamaki yakewa jiddah, lallai har yanxu jiddah bata san kanta ba, yarinyar da ke neman fidda ta a gidan take tausayi yaga alamar Sam bata damu da abinda uwani tayi ba, yana so yasani shin har yanxu jiddah bata san kanta bane ko me?
Bata san halin da take ciki bane game da uwani, xaiyi magananin ta ya gani ko ina hankalin ta ya tafi.
Ya dubi uwani,
Xo nan uwani,
Da sauri taxo gabansa tana fadin kayi haquri.
Karbi takarda hannun jiddah taki ce kuma ba saki bane aciki, takardar yarjejeniyar auren muce idan kikayi wasa da ita tamkar kinyi wasa da auren kine kin fahimceni.
Ta gyada kai gwani tausayi tana kallonsa, tashi ki bace min da gani,
Ta tashi sai da ta kai bakin qofar ta juyo, Allah ya isa kuma human rights xanje yanxu abimin haqqina... ta fita da gudu, murmushi kawai el'mustapha yayi shi yanxu uwanin Ma ta fara birgesa, abubuwanta akwai nishadi aciki.
'Dan Allah el'mustapha ka daina yiwa uwani I........ Enough ya katse ta, ta hanyar daga mata hannu
Uwani matata ce right, ta gyada kai tana kallonsa,
Ki samin ido akanta, ba ruwanki, ya juya ya fice.
Ta bisa da idanu har ya fice, menene laifinta saboda ta bashi haquri, sai ta tabe bakinta tayi kwanciyarta.
Yana fitowa dakin ta yaci karo da uwani ta fito tana kuka, sanye da hijab din ta, yarinyar nan da gaske take yi kenan.
Da sauri ya nufe ta, hannunta ya riqa ya nufi dakinsa da ita, tun da ya riqa hannun uwani take kallon sa cikin wani shauqi na soyayyarsa, bai taba riqa hannunta ba ballantana tasa ranar da xata shigo dakin sa, koda wasa jiddah bata taba aikota dakin el'mustapha ba, yau gashi da kansa ya kawo ta, xuciyarta fal da farin ciki harta manta damuwar da take ciki,
Juyowa yayi yana kallonta yaga shi take kallo, ya daure fuska nan da nan tasha jinin jikinta,
Kika ce Allah ya saka maki ko?
Ni bada kai nake ba,
Dawa kike yi ai ba jiddah ta saka ki ba,
Ni wlhy da qafafuna nakeyi, sune suke min ciwo,