Sashe 67
El-mustapha Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yace neman aure fa xanje jiddah kece xaki rakani.
Ta tashi tana fadin, baka da jarumtar da xaka tsaya gabana kana gayamin wannan mgn indai da gaske ne, ta bashi airah tana fadin riqe min ita na shirya.
Yayi murmushi ya karbe ta yana fadin, wai wannan yarinyar ba tayi 4 months ba,
Tace tayi mana,
Amma shine har yanxu bata iya xama ba, sai fitinar tsiya, ko dai baki koya mata xama ne.
Tace ina fa ajiye ta bata dai gwane ba tukunna, me kake ci na baka na xuba, nan da qanqanin lokaci xaka ganta tana maka oyoyo.
Yace bana so, na twins dina kawai nake so, na gaji da riqon ta xo ki karbi kayanki.
Ta cigaba da kwalliyar ta kafin ta juyo tana kallonsa,
Allah mijin jiddah kayi kyau sosai, wai miye sirrin?
Yaja hancinta yana murmushi, kema kinyi kyau jiddana, xo muje yanxu ne yayanki xai soma damu na da kira.
Tace wai da gaske can xamu je.
Ya gyada kai yana fadin tun daxu ya kirani su Afiya sun sauka naje dake.
Tare suka fito, el'mustapha da kansa ya tuqa motar suka tafi.
Sanda suka iso gidan abin ya daure masu kai da aka tsaida su ana masu tambayoyi kafin a barsu su shiga.
Basu fito motar ba suna xaune a ciki suka tsurawa qaton gidan kallo,
Ta ina ma xasu fara shiga, su ce gurin wa suka xo.
'Ko xamu koma ne jiddah,
Aa wlhy ai sai naga yanda cikin gidannan yake tun da har muka shigo,
Mata kenan da ganin kwab,, ta ina xaki shiga, bari na kira merah tukunna, wannan gida haka sai kace Palace ai mutum ma sai ya bata acikin sa.
El'mustapha ya soma kiran merah, jiddah ta juya tana kallon twins ashe sun yi barci ne shiyasa suka ji shiru.
El'mustapha na gama wayar baa jima ba sai ga wasu mata kuyangu sun fito,
Suka gaidasu a natse suna fadin gimbiya Afiya tace a shiga da ku.
El'mustapha ya dubi jiddah yana fadin kije xan jiraki anan saboda twins dake barci kada a barsu su kadai.
Tace to shikenan, ta balle murfin motar ta fita airah ta kwantar da ita a seat, tana biye dasu har suka shiga.
Jiddah ta shagalta da kallon cikin gidan tamkar a wata qasa ba cikin abuja ba, haka ta dawo kamar wata baqauya musamman da suka shiga dakin da Afiya take.
Kallon kallon suka shiga yiwa juna, ta yarda Afiya yar uwar merah ce suna da kamanni sosai, kyakkyawa da ita.
Afiya kuwa kallon jiddah take a matsayin yarinya dan baxaka taba kallonta kace ta haihu ba ballantana ta fitar da ya'ya uku a jikinta, hasken fatar ta mai kyau, haka kawai taji tana kishin jiddah, meyasa merah ke son hada ta da wannan yarinyar har yake damun ta da xancen ta.
Da kyar tayi wa jiddah dake tsaye tana kallonta nuni da hannu akan ta xauna batare da tayi magana ba.
Jiddah ta xauna a hankali a ranta tana cewa lallai ga inda mulki da sarauta suke ba gurin merah ba.
Sai dawainiya ake da ita ta fannin ciye ciye, jiddah bata ci komai ba kamar yanda Afiya bata mata magana ba.
Sai jiddah ta tsinci kanta cikin jin haushin kanta, me ya kawo ta, shishigi ko neman cusa kai, taya ma xata iya qulla alaqa da ita alhali ita ba jinin sarauta ba.
Afiya.. Afiya.. suka ji daya bangaren ana kiranta, suka juya suna kallon mai shigowa.
Matashiyar macece mai ji da qasaita kallo daya xaka mata ka gane hakan, sai dai da alama tana da fara'a da sakin fuska ba kamar Afiya ba.
Tace yaya maina ya kira fa wai baqin sun xo.
Afiya tace yes she is with me,
Sai a lokacin ta juya tana kallon ta,
Oh baquwar mu ashe kin xo ta fada cikin murmushi tana qoqarin xama kusa da jiddah.
Tace kin ganta Afiya very cute da ita wlhy, sunan ki jiddah ko?
Jiddah ta gyada kai tana kallonta ko baa fada ba tasan wannan itace Rumaisa.
Rumaisa tace sannu da xuwa masarautar mu jiddah, Muna miki barka da xuwa, yaya maina ya fada mana yayi mana qawa mai kirki sai dai bai mana bayanin ta ba.
Afiya ta kasa sukuni, sam taji bata yarda da merah ba saboda me xai turo masu wata mace yace wai xasu yi qawance da ita, she is part of the family, ta tashi ta nufi wani dakin cikin tafiyar ta, ta kasaita.
Kiran sa ta soma yi, ringing d'aya ya dauka yana fadin,
Kin ganta...
Eh na ganta amma meke tsakanin ku.
She is my new sister.... ta katse sa,
Nooo saboda me, ta ina bayan she is not part of our family, just tell me Aiman ita wacece.
Ji wata magana da kike yi, idan budurwa tace xan turo ta nan gidan ne,
Eh mana ai xaka iya, ko kamanta sanda kaxo da nabila ne.
Murmushi yayi yana fadin ko sultan baxai yi wannan ba ballantana ni Afiya, go back to her ki kalle ta a natse kigani yarinyar da wa take maki kama, tun sanda na fara ganin ta Germany da nayi mata aiki naga she looks familiar amma ban gane ba dalilin haka ne da naxo gida Nigeria har na xiyarci gidansu still ban gane ba, dalilin hakan ne nace ta dauke ni matsayin yayanta har na bata labarin family din mu thinking she knows something about us, amma na lura she don't.
Kema kin san ba kai tsaye nake yarda da mutane har na saki jikina dasu ba, yarinyar nan look familiar ku je da ita mai martaba ya ganta, ko me ake ciki you let me know sarauniyar Aiman.
Tace naji amma bata da aure ne,
Tana fa dashi Afiya baki ga mijin ta bane.
Tace ni ban gani ba ita kadai nagani shiyasa hankali na ya tashi.
Yaran ta fa, baki gansu ba, akwai yarinyar da take shayarwa ai.
Tace wallahi duk ban gani ba, shiyasa na kasa sakin jiki da ita,
Yayi dariya sosai kafin yace ina son ki Afiya, ya tsinke wayar, kallon wayar tayi tana murmushi kafin taji wata nutsuwa tana saukar mata, ina xata yarda ayi mata irin na nabila, ta koma falon ta sami rumaisa da jiddah sai hira suke suna dariya.
Jiddah tayi mamakin ganin wannan karon afiya ta saki fuska tana mata magana.
A dan xaman da suka yi a gurin sai ta fahimci afiya mai sauqin kai ce sosai sai ka xauna da ita xaka fahimci hakan ba daga kallo daya ba.
Rumaisa yayan ki yace jiddah tana kama da wani a gidannan, wai waye ni ban gane ba.
Rumaisa a kalli jiddah tana fadin nima ban sani ba gaskiya.
Sultan ya dame ni fa afiya wai nayi wa yaya magana kan maganar wata fauzy da yake son hada shi da ita baya son ta.
Afiya tace kyaleshi, maina baxai saurara masa ba kinsan tsakanin sa da dr iman, alqawari yayi mata kuma ni banga laifin sa ba ina son yarinya.
Babbage ko qarama rumaisa ta tambaya,
Qarama ce fa,
Sultan din ma ai bai isa aure ba,
Afiya ta tashi tana fadin hakane kam, muje inda mai martaba kada mu tsaida baquwar mu tabar mijinta a waje.
Suka tashi suka nufi falon sarki, kusan faduwa jiddah ta tashi yi, yanxu ta daina mamaki da komai na gidan sai dai ta xuba idanu tana kallo,
Ganin yanda suka yi suna gaida sarki itama jiddah ta bisu da sauri suna gaidashi.
Wacece wannan ya tambaya yana kallon rumaisa.
Abba ai yaya yace a xo da ita xata gaida ka.
Sarki ya qara tambayar shi yariman.
Ta gyada kai tana kallonsa bayan ta gyara xamanta.
Jiddah jikinta sai rawa yake rashin sabo yau gata a gaban sarki merah cikin sauqi.
Ya juya yana kallon jiddah, ya sunan ki?
Cikin rawar jiki tace Hauwa,
Mahaifin ki fa?
Tace sunan sa Ahmed Rufa'i,
Yace a ina yake?
Idanunta suka kawo kwallah,
Ya rasu....
Ina kika san yarima?
Tace nayi fama da rashin lafiyar qafafu shine ya min aiki.
'Wannan dalili baxai saka yarima turo ki inda nake ba, patient nawa yayi wa aiki?
Hawaye suka xubowa jiddah hankalin ta ya tashi da kyar tace nima ban sami ba, amma yace ya xama yayana.
Sarki yace ina mahaifiyar ki da yan uwanki?
Mahaifiyata ta rasu ita ma, amma ina da wasu iyayen da suka yi riqo na tun ina qarama.
Baki da aure ne?
Ina da yana waje tare da ya'ya na.
Ya dubi rumaisa yana fadin, kira min mijinta, kana ya dubi afiya yana fadin kiramin mahaifiyar ku.
Duk suka tashi suka fita jiki a sanyaye, jiddah Ma hankalinta ya tashi musamman daga kallon da sarki ke mata.
Suna haka iyayen mata suka shigo, jiddah ta kasa gaida kowa acikinsu ta sunkuyar da kanta, sai kawai ta tsinci kanta cikin tashin hankali sosai, ta hada kai da gwiwa tana kuka sosai wannan taron me aka mata haka, da tasan abinda xai faru da bata xo ba.
Twins suka fara shigowa da gudu kafin el'mustapha dauke da airah.
Ganin falon cike ga kukan jiddah na tashi hankalinsa yayi matuqar tashi, ya nufi inda jiddah da sauri,
Duk falon aka xuba masu idanu sai a lokacin afiya tace ashe itama mijinta classic ne,
'Ko me el'mustapha ya tuna sai kuma ya fasa xuwa inda jiddah ya xauna kawai ya tankwashe qafafuwansa yana gaida mai martaba cikin jijjiga airah.
Twins kwantawa sukayi a jikinta,
Waya dake ki mummy?
Mai martaba yace, ku dubi yarinyar nan me kuka fahimta a tare da ita.
Duk falon aka juya ana kallon jiddah, nan ta qara tsarguwa, ta juya tana kallon el'mustapha,
Ammi tace tana kama da ZUBAIDA fa...
Jiddah ta dube ta da sauri, el'mustapha ma kallonta yake, a ina tasan sunan mahaifiyar jiddah?
Mamaki qarara a fuskar jiddah, ta kalli wannan ta kalli waccan.
'Exactly....
Rumaisa ta fada tana kallon Ammi,
Wallahi ammi sai da kika fada naga hakan,
Afiya tace yeah is true tana kama da Anty Zubaida, but ita wannan jiddah who is she?
Umman tace nima tun da na ganta naga tana kama da Zubaida, wannan kuma bamu santa ba.
El'mustapha ya dubi sarki,
Ta tashi tana fadin, baka da jarumtar da xaka tsaya gabana kana gayamin wannan mgn indai da gaske ne, ta bashi airah tana fadin riqe min ita na shirya.
Yayi murmushi ya karbe ta yana fadin, wai wannan yarinyar ba tayi 4 months ba,
Tace tayi mana,
Amma shine har yanxu bata iya xama ba, sai fitinar tsiya, ko dai baki koya mata xama ne.
Tace ina fa ajiye ta bata dai gwane ba tukunna, me kake ci na baka na xuba, nan da qanqanin lokaci xaka ganta tana maka oyoyo.
Yace bana so, na twins dina kawai nake so, na gaji da riqon ta xo ki karbi kayanki.
Ta cigaba da kwalliyar ta kafin ta juyo tana kallonsa,
Allah mijin jiddah kayi kyau sosai, wai miye sirrin?
Yaja hancinta yana murmushi, kema kinyi kyau jiddana, xo muje yanxu ne yayanki xai soma damu na da kira.
Tace wai da gaske can xamu je.
Ya gyada kai yana fadin tun daxu ya kirani su Afiya sun sauka naje dake.
Tare suka fito, el'mustapha da kansa ya tuqa motar suka tafi.
Sanda suka iso gidan abin ya daure masu kai da aka tsaida su ana masu tambayoyi kafin a barsu su shiga.
Basu fito motar ba suna xaune a ciki suka tsurawa qaton gidan kallo,
Ta ina ma xasu fara shiga, su ce gurin wa suka xo.
'Ko xamu koma ne jiddah,
Aa wlhy ai sai naga yanda cikin gidannan yake tun da har muka shigo,
Mata kenan da ganin kwab,, ta ina xaki shiga, bari na kira merah tukunna, wannan gida haka sai kace Palace ai mutum ma sai ya bata acikin sa.
El'mustapha ya soma kiran merah, jiddah ta juya tana kallon twins ashe sun yi barci ne shiyasa suka ji shiru.
El'mustapha na gama wayar baa jima ba sai ga wasu mata kuyangu sun fito,
Suka gaidasu a natse suna fadin gimbiya Afiya tace a shiga da ku.
El'mustapha ya dubi jiddah yana fadin kije xan jiraki anan saboda twins dake barci kada a barsu su kadai.
Tace to shikenan, ta balle murfin motar ta fita airah ta kwantar da ita a seat, tana biye dasu har suka shiga.
Jiddah ta shagalta da kallon cikin gidan tamkar a wata qasa ba cikin abuja ba, haka ta dawo kamar wata baqauya musamman da suka shiga dakin da Afiya take.
Kallon kallon suka shiga yiwa juna, ta yarda Afiya yar uwar merah ce suna da kamanni sosai, kyakkyawa da ita.
Afiya kuwa kallon jiddah take a matsayin yarinya dan baxaka taba kallonta kace ta haihu ba ballantana ta fitar da ya'ya uku a jikinta, hasken fatar ta mai kyau, haka kawai taji tana kishin jiddah, meyasa merah ke son hada ta da wannan yarinyar har yake damun ta da xancen ta.
Da kyar tayi wa jiddah dake tsaye tana kallonta nuni da hannu akan ta xauna batare da tayi magana ba.
Jiddah ta xauna a hankali a ranta tana cewa lallai ga inda mulki da sarauta suke ba gurin merah ba.
Sai dawainiya ake da ita ta fannin ciye ciye, jiddah bata ci komai ba kamar yanda Afiya bata mata magana ba.
Sai jiddah ta tsinci kanta cikin jin haushin kanta, me ya kawo ta, shishigi ko neman cusa kai, taya ma xata iya qulla alaqa da ita alhali ita ba jinin sarauta ba.
Afiya.. Afiya.. suka ji daya bangaren ana kiranta, suka juya suna kallon mai shigowa.
Matashiyar macece mai ji da qasaita kallo daya xaka mata ka gane hakan, sai dai da alama tana da fara'a da sakin fuska ba kamar Afiya ba.
Tace yaya maina ya kira fa wai baqin sun xo.
Afiya tace yes she is with me,
Sai a lokacin ta juya tana kallon ta,
Oh baquwar mu ashe kin xo ta fada cikin murmushi tana qoqarin xama kusa da jiddah.
Tace kin ganta Afiya very cute da ita wlhy, sunan ki jiddah ko?
Jiddah ta gyada kai tana kallonta ko baa fada ba tasan wannan itace Rumaisa.
Rumaisa tace sannu da xuwa masarautar mu jiddah, Muna miki barka da xuwa, yaya maina ya fada mana yayi mana qawa mai kirki sai dai bai mana bayanin ta ba.
Afiya ta kasa sukuni, sam taji bata yarda da merah ba saboda me xai turo masu wata mace yace wai xasu yi qawance da ita, she is part of the family, ta tashi ta nufi wani dakin cikin tafiyar ta, ta kasaita.
Kiran sa ta soma yi, ringing d'aya ya dauka yana fadin,
Kin ganta...
Eh na ganta amma meke tsakanin ku.
She is my new sister.... ta katse sa,
Nooo saboda me, ta ina bayan she is not part of our family, just tell me Aiman ita wacece.
Ji wata magana da kike yi, idan budurwa tace xan turo ta nan gidan ne,
Eh mana ai xaka iya, ko kamanta sanda kaxo da nabila ne.
Murmushi yayi yana fadin ko sultan baxai yi wannan ba ballantana ni Afiya, go back to her ki kalle ta a natse kigani yarinyar da wa take maki kama, tun sanda na fara ganin ta Germany da nayi mata aiki naga she looks familiar amma ban gane ba dalilin haka ne da naxo gida Nigeria har na xiyarci gidansu still ban gane ba, dalilin hakan ne nace ta dauke ni matsayin yayanta har na bata labarin family din mu thinking she knows something about us, amma na lura she don't.
Kema kin san ba kai tsaye nake yarda da mutane har na saki jikina dasu ba, yarinyar nan look familiar ku je da ita mai martaba ya ganta, ko me ake ciki you let me know sarauniyar Aiman.
Tace naji amma bata da aure ne,
Tana fa dashi Afiya baki ga mijin ta bane.
Tace ni ban gani ba ita kadai nagani shiyasa hankali na ya tashi.
Yaran ta fa, baki gansu ba, akwai yarinyar da take shayarwa ai.
Tace wallahi duk ban gani ba, shiyasa na kasa sakin jiki da ita,
Yayi dariya sosai kafin yace ina son ki Afiya, ya tsinke wayar, kallon wayar tayi tana murmushi kafin taji wata nutsuwa tana saukar mata, ina xata yarda ayi mata irin na nabila, ta koma falon ta sami rumaisa da jiddah sai hira suke suna dariya.
Jiddah tayi mamakin ganin wannan karon afiya ta saki fuska tana mata magana.
A dan xaman da suka yi a gurin sai ta fahimci afiya mai sauqin kai ce sosai sai ka xauna da ita xaka fahimci hakan ba daga kallo daya ba.
Rumaisa yayan ki yace jiddah tana kama da wani a gidannan, wai waye ni ban gane ba.
Rumaisa a kalli jiddah tana fadin nima ban sani ba gaskiya.
Sultan ya dame ni fa afiya wai nayi wa yaya magana kan maganar wata fauzy da yake son hada shi da ita baya son ta.
Afiya tace kyaleshi, maina baxai saurara masa ba kinsan tsakanin sa da dr iman, alqawari yayi mata kuma ni banga laifin sa ba ina son yarinya.
Babbage ko qarama rumaisa ta tambaya,
Qarama ce fa,
Sultan din ma ai bai isa aure ba,
Afiya ta tashi tana fadin hakane kam, muje inda mai martaba kada mu tsaida baquwar mu tabar mijinta a waje.
Suka tashi suka nufi falon sarki, kusan faduwa jiddah ta tashi yi, yanxu ta daina mamaki da komai na gidan sai dai ta xuba idanu tana kallo,
Ganin yanda suka yi suna gaida sarki itama jiddah ta bisu da sauri suna gaidashi.
Wacece wannan ya tambaya yana kallon rumaisa.
Abba ai yaya yace a xo da ita xata gaida ka.
Sarki ya qara tambayar shi yariman.
Ta gyada kai tana kallonsa bayan ta gyara xamanta.
Jiddah jikinta sai rawa yake rashin sabo yau gata a gaban sarki merah cikin sauqi.
Ya juya yana kallon jiddah, ya sunan ki?
Cikin rawar jiki tace Hauwa,
Mahaifin ki fa?
Tace sunan sa Ahmed Rufa'i,
Yace a ina yake?
Idanunta suka kawo kwallah,
Ya rasu....
Ina kika san yarima?
Tace nayi fama da rashin lafiyar qafafu shine ya min aiki.
'Wannan dalili baxai saka yarima turo ki inda nake ba, patient nawa yayi wa aiki?
Hawaye suka xubowa jiddah hankalin ta ya tashi da kyar tace nima ban sami ba, amma yace ya xama yayana.
Sarki yace ina mahaifiyar ki da yan uwanki?
Mahaifiyata ta rasu ita ma, amma ina da wasu iyayen da suka yi riqo na tun ina qarama.
Baki da aure ne?
Ina da yana waje tare da ya'ya na.
Ya dubi rumaisa yana fadin, kira min mijinta, kana ya dubi afiya yana fadin kiramin mahaifiyar ku.
Duk suka tashi suka fita jiki a sanyaye, jiddah Ma hankalinta ya tashi musamman daga kallon da sarki ke mata.
Suna haka iyayen mata suka shigo, jiddah ta kasa gaida kowa acikinsu ta sunkuyar da kanta, sai kawai ta tsinci kanta cikin tashin hankali sosai, ta hada kai da gwiwa tana kuka sosai wannan taron me aka mata haka, da tasan abinda xai faru da bata xo ba.
Twins suka fara shigowa da gudu kafin el'mustapha dauke da airah.
Ganin falon cike ga kukan jiddah na tashi hankalinsa yayi matuqar tashi, ya nufi inda jiddah da sauri,
Duk falon aka xuba masu idanu sai a lokacin afiya tace ashe itama mijinta classic ne,
'Ko me el'mustapha ya tuna sai kuma ya fasa xuwa inda jiddah ya xauna kawai ya tankwashe qafafuwansa yana gaida mai martaba cikin jijjiga airah.
Twins kwantawa sukayi a jikinta,
Waya dake ki mummy?
Mai martaba yace, ku dubi yarinyar nan me kuka fahimta a tare da ita.
Duk falon aka juya ana kallon jiddah, nan ta qara tsarguwa, ta juya tana kallon el'mustapha,
Ammi tace tana kama da ZUBAIDA fa...
Jiddah ta dube ta da sauri, el'mustapha ma kallonta yake, a ina tasan sunan mahaifiyar jiddah?
Mamaki qarara a fuskar jiddah, ta kalli wannan ta kalli waccan.
'Exactly....
Rumaisa ta fada tana kallon Ammi,
Wallahi ammi sai da kika fada naga hakan,
Afiya tace yeah is true tana kama da Anty Zubaida, but ita wannan jiddah who is she?
Umman tace nima tun da na ganta naga tana kama da Zubaida, wannan kuma bamu santa ba.
El'mustapha ya dubi sarki,