Sashe 5
Amir Da Amira Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ameera tace to nan dai ta soma kalle kalle tace tab wllh wannan bayin na aljanune ko kuwa a aljanna ake ganin irin wannan bayin ahaka dai ta fidda kayan jikin ta wanka ta soma duk abinda ake anfani dashi fuziya ta nuna mata
Kuma tagane haka take dan akwai ta da saurin fashimta saida ta gama wankan tazo wanja alwala aikuwa taganta ta zama biyu idan ta taba fuskar ta sai taga wadda take gabanta ma ta taba idan ta zare ido itama saita zare ido tsoro ya kamata tana ja da baya itama ta jikin bangon tana ja da baya
Aikuwa ta saki uban ihu a guje fauziya da fatima da ameer wanda zamansa kenan yaji karan ameera aikuwa da sauri fauziya da bude toilet din taga ameera sai kerma take bakin ta na rawa
Fauziya tace lafiya dai kike wannan uhi !haka
Ameera tace wllh anty fauziya aljana ce nagani mai kama dani tana kallo na duk abinda nayi itama sai tayi
fauziya tace ina take aljanar
Ameera tace gata cen jikin bango tana nuna mata da hannu
Kallon inda ameera ta nuna fauziya tayi mirror din jikin bangon ta kalla anan ne taganta ajiki
Fatima ta kwashe da dariya tace amma anty ameera kedai kauyencin ki ya miki yawa madubi ne fa
Ameera ta turo baki gaba tace to ai mu a garinmu ba'a saka madubi a bayi
Fauziya tace to mu muna sakawa
Ameer ne ya karaso toilet din yaga ameera bako pant a jikinta yayi murmushi yace rigimanma yanzu saboda wannan ne kika saka mu gudu
fuskar tausayi ameera tayi tace to ai dai tsoro naji
nan suka fito daga toilet din fatima namata dariya
itama fitowa tayi bayan ta shirya suka fita falo suka tarar daddy da mommy a zaune suna jiran su
Daddy yace yar gidan inna ihun mai kike yi
Tace daddy wai madubi ne suka saka a bayi ni kuma da farko ban ganshi ba saida nagama na nazama biyu shine naji tsoro ko aljanu gareku agidan
Dariya daddy yayi yace to kidena jin tsoro
tace to nan suka fara cin abinci bayan sun gama
daddy yafita shida ameer ana neman sa a kasuwa
Ameer yanzu yagama karatun sa yana koyar wa a wata makaranta kuma nan yake so yakai ameera saboda ya kula da ita sosai dan ta nutsu tayi karatu
Da dare bayan an gaba cin abincin ne aka soma hira inda ameera keta basu labari irin barnar da sukayi a kauye ita da khadija kawar ta
Sai dariya suke ba kamar Fatima ma harda rike ciki takeyi
Ameera ta juya wajan mommy tace mommy kinsan harna tuna lokacin da muka yima malamin mu na school wankan kaikayi
Mommy tace kaikayi kuma ameera
,Dariya tayi tace sosai makuwa lokacin muna cikin aji sai malamin namu ya riga mu shiga shine fa da mukazo sai yace mu tsuguna a gabansa yayi ta zanemu da bulala ranar har ruwan zafi inna tayimin kuma tace sai taga waye ubansa da har zai ke zaneni haka nida khadija mukace zamu rama inna tace tana bayanmu mu rama tinda bamu yafe masa ba
Washe gari , muka je gonar mlm bukar muka cire mana mango sai gashi ya biyo mu zai zane mu muka boye a wani bayan bishiya yana isowa muka zuba masa kaikayi acikin rigar sa khadija ce ta hau sama ta zubo masa aikuwa ya soma zazzaga rigarsa baiga komai ba kuma jikin sa yana mishi kaikayi kafin wani lokacin tuni yacire rigar sa da wandon sa saina
Mukayi ta masa dariya ganin abin na karuwa ya yabar gonar yana zaginmu
Bayan yatafi muka fito nida khadija ta sauko daga sama nina fito daga inda nabuya , sai muka rankaya school din mu
Muna zuwa mukaga mlm kamar da gaske gaisheshi mukaje sallama muka mishi ya amsa gaishe shi mukayi nanma ya amsa da fara'arsa
Yace mana su khadijatullah ne da ameeratullah kijifa mommy dan shegen iyayi hadda mana karin suna
Khadija tazo tabayanshi ta zuba mishi kaikayin mukabar wajan
Ko minti goma ba'ayi ba akaji tana ihu asosa mishi
Shima yayi irin na mlm bukar yacire kayanshi ganin zai haukace aka kaishi gidanshi mu kuwa muna mishi dariya
Mommy na dariya tace kai ameera bakida da dama
Fatima tace ashedai kedin indon kauye ce
Ameera tace ba ruwanki yarinya
Hira akaci gaba dayi
10:00 PM ameera tasoma bacci mommy tace kowa yaje ya kwanta nan suka nufi daki akayi saida safe
𝙗𝙖𝙮𝙖𝙣 𝙨𝙖𝙩𝙞 𝙙𝙖𝙮𝙖
Aka nemawa ameera school a inda ameer yake koyawa aka kaita
Yaune zata fara zuwa sai murna takeyi saboda farin ciki ko baccin kirki batayi ba
Shiryawa tayi cikin uniform dinta blue and rid tayi kyau sosai tana fitowa falo ta zauna jira ameer bata jima da zama ba yafito cikin shirinsa
Murmishi tamishi tace good morning yaya
Shima murmishin yamata yace morning my wife kintashi lfy
Ameera tace Alhamdulillah , yace to muje mikewa tayi suka wuce
Suna zuwa school din yakaita ajin da za'a koya mata karatun tana shiga bata kula kowaba kowa yayi shuru jin malamin nasu tana tafowa
[24/10, 00:08] MRS. MU'UTASIM: https://chat.whatsapp.com/Gu2Mxr0SRlx8Da4tv0J2AR
🌟𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑 𝐃𝐀 𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑𝐀 🌟
𝙨𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮
𝐌𝐀𝐌𝐀𝐍 𝐍𝐔𝐒𝐀𝐈𝐁𝐀 𝐂𝐄✍🏻
5—6
Suna a haka Malamin "nasu ya shigo nan aka yasoma yimusu lecture,
Bayan antashi ameera ta fita domin zuwa wajan yayan nata tana karasawa wajan motar shima ya iso, tace yaya yunwa nakeji
Ameer yace to raguwa ai yanzu zamu tafi gida
ta turo baki gaba tace" nidai muyi sauri
yace to shikenan, nan suka fice gida
Suka zuwa gida ko dai-daita motar baiyi ba ta bude ta fita a mota
Ameer yace a wai Ameera duk yunwar ce ?
tace eh itace
yabi bayan ta suka shiga ciki
mommy suka tarar a falo fatima da fauziya ma sun dawo
Fatima tace sannunku yaya,
Yace yauwa
Mommy tace har kundawo ?
Sukace eh
mom tace to "idan kunyi wanka kuzo ga abinci angama suka amsa da to
Bayan sun gama ne kowa yafito sukaci abinci 'bayan sun gama cin abincin suka koma falo
Fatima tace anty Ameera wai da ni shekarar ki nawane?
Ameera ta mata kallon tara saura kwata tace ki tafi kauyen mu ki tambayi mana inna ko umma
Fauziya tayi dariya,tace kai kudai baku rabuwa da shirme
Ameera tace to ba ita bace ke nenani
mom kuwa na kallon su sai murmushi take dan ita yaran nata burgeta sukey
"Ameera tace to shekara ta 13 years na kusa cike 14 years tana kallon ta,
Fatima tace kai nifa nadauka kinkai kamar 15 years din nan,
Ameera tace to kuma sai kiyi ai
Ameer ne yasauko tin daga sama yake jin surutun su yana saukowa yace kai wannan yara Allah yashirya ku, ku kennan sai shegen surutun tsiya. Yakare magana yana zama
......Fatima tace nifa yaya tambayar ta nayi nawane shekarun ta wai duk ma a 13years take ,tana kallon sa
Ameer yace to da jikike shekarun ta nawa ?
tace kamar 15years haka
murmushi yayi yace to haka ma ai tafiki da shekara uku
turo baki gaba tayi tace, tab injiwa wannan har zata fini
ganin fuskar Ameer a hade yasa tayi shuru bata idar ba ya tashi zai fita
Ameera tace yaya zanje tare dakai
Ameer yace a a wajan abokina zanje
Ameera tace haka nan ma zanje
mom tace kutafi mana tare
Ameer yace to shikenan sako shijab dinkin mutafi,
Tayi daki da gudu dan karma yamata wayo ya gudu a mota ta tarar dashi nan suka fita a gidan
Suna tafiya suna hira har suka isa wani gida mai gadi yabude musu suka shiga,
Ameera tafito shima fitowa yayi sukayi kofar gidan suka shiga "da sallama suka saka kai cikin falon
wata dattijuwar mace magani zaune a falon tana ganin ameer tace a awanake gani kamar ameer koda idona ne keyimin gizo
Murmushi Ameer yayi yana rike da hannun Ameera suka karaso har kasa suka durkusa suna gaisheta tace, lfy lau alhamdulillah ya maman ka yace lfy suna gaisheki tace "ina amsawa tace wannan mai kama da kai din fa ko ita ce wadda aka daura muku auren,
Cikin jin kunya yace eh mama itace ina abokina yake
tace yana dakinsa nan suka nufi dakin,
Ameer ne agaba Ameera nabiye dashi har suka shiga da sallama
abokin nasa ya rungume sa yana kai wai yau wata rana ce!!!
Harara yabanka miki ta wasa yace oho dai koma meye,
Juyowa yayi nan yaga ameera yace madam shigo mana
Kara rungume ameer tayi ta bayan shi
Dariya sukayi tare, ameer yace kaga Anass kaifa dan iska ne yanzu saika taromin ruwa kasaka min mata tsoro
Zaro ido Anass yayi yace to ikon Allah dama wannan itace amarya tamu!!
Ameer yace eh itace yabashi amsa yana hura hanci saboda kar arena mishi mata,
Dariya Anass yayi yace madam bako gaisuwa ma
Ameera da take a bakale a bayan" Ameer tace nidai yaya kace mishi karya kara cemin madam kamar wata babba
Dariya sukayi Ameer
yace to kaji dai kadena
Anass yace to shikenan tinda baki so yakai karshen maganar tasa yace to fito mana mugaisa"
Kanta ta leko taga Anass da askin nan irin wanda gayu keyi ita kuma bata taba gani a zahiri ba sai yanzu,,dafe kirji tayi tace kai kai kai yaya ?
Ameer ya kalle ta yace "manene
Tace dama shi abokin naka dan iska ne ,,
kallon anass ameer yayi don yaga menene na yan iska ajikinsa nan yaga sabon askin daya yi,,
Kawai saiya kwashe da dariya yace abokina kasan meye yasa my ameera tacema dan iska
.....Shikuwa harya hade fuska yace a a saika fada tinda kun maidani mahaukaci,
"Ameer yace wannan askin naka ne da kayi shine yasa take ganin kamar kaidin dan iska ne,,
Dariya anass yayi yace kai amma yarinyar nan kincika abin dariya"
Tsuke baki tayi dan ita "idan kanason ganin bacin ranta kace mata yarinya ita dai tana son girma..tace yaya mutafi gida
Anass yace to daga zuwa
ta murguda baki tace, to kai ina ruwanka
Anass yace ba ruwana kuwa
Ameer yadan hade rai yace Ameera wannan abokina ne ba dan iska bane karna kuma ji kince mishi "dan iska
Kuma tagane haka take dan akwai ta da saurin fashimta saida ta gama wankan tazo wanja alwala aikuwa taganta ta zama biyu idan ta taba fuskar ta sai taga wadda take gabanta ma ta taba idan ta zare ido itama saita zare ido tsoro ya kamata tana ja da baya itama ta jikin bangon tana ja da baya
Aikuwa ta saki uban ihu a guje fauziya da fatima da ameer wanda zamansa kenan yaji karan ameera aikuwa da sauri fauziya da bude toilet din taga ameera sai kerma take bakin ta na rawa
Fauziya tace lafiya dai kike wannan uhi !haka
Ameera tace wllh anty fauziya aljana ce nagani mai kama dani tana kallo na duk abinda nayi itama sai tayi
fauziya tace ina take aljanar
Ameera tace gata cen jikin bango tana nuna mata da hannu
Kallon inda ameera ta nuna fauziya tayi mirror din jikin bangon ta kalla anan ne taganta ajiki
Fatima ta kwashe da dariya tace amma anty ameera kedai kauyencin ki ya miki yawa madubi ne fa
Ameera ta turo baki gaba tace to ai mu a garinmu ba'a saka madubi a bayi
Fauziya tace to mu muna sakawa
Ameer ne ya karaso toilet din yaga ameera bako pant a jikinta yayi murmushi yace rigimanma yanzu saboda wannan ne kika saka mu gudu
fuskar tausayi ameera tayi tace to ai dai tsoro naji
nan suka fito daga toilet din fatima namata dariya
itama fitowa tayi bayan ta shirya suka fita falo suka tarar daddy da mommy a zaune suna jiran su
Daddy yace yar gidan inna ihun mai kike yi
Tace daddy wai madubi ne suka saka a bayi ni kuma da farko ban ganshi ba saida nagama na nazama biyu shine naji tsoro ko aljanu gareku agidan
Dariya daddy yayi yace to kidena jin tsoro
tace to nan suka fara cin abinci bayan sun gama
daddy yafita shida ameer ana neman sa a kasuwa
Ameer yanzu yagama karatun sa yana koyar wa a wata makaranta kuma nan yake so yakai ameera saboda ya kula da ita sosai dan ta nutsu tayi karatu
Da dare bayan an gaba cin abincin ne aka soma hira inda ameera keta basu labari irin barnar da sukayi a kauye ita da khadija kawar ta
Sai dariya suke ba kamar Fatima ma harda rike ciki takeyi
Ameera ta juya wajan mommy tace mommy kinsan harna tuna lokacin da muka yima malamin mu na school wankan kaikayi
Mommy tace kaikayi kuma ameera
,Dariya tayi tace sosai makuwa lokacin muna cikin aji sai malamin namu ya riga mu shiga shine fa da mukazo sai yace mu tsuguna a gabansa yayi ta zanemu da bulala ranar har ruwan zafi inna tayimin kuma tace sai taga waye ubansa da har zai ke zaneni haka nida khadija mukace zamu rama inna tace tana bayanmu mu rama tinda bamu yafe masa ba
Washe gari , muka je gonar mlm bukar muka cire mana mango sai gashi ya biyo mu zai zane mu muka boye a wani bayan bishiya yana isowa muka zuba masa kaikayi acikin rigar sa khadija ce ta hau sama ta zubo masa aikuwa ya soma zazzaga rigarsa baiga komai ba kuma jikin sa yana mishi kaikayi kafin wani lokacin tuni yacire rigar sa da wandon sa saina
Mukayi ta masa dariya ganin abin na karuwa ya yabar gonar yana zaginmu
Bayan yatafi muka fito nida khadija ta sauko daga sama nina fito daga inda nabuya , sai muka rankaya school din mu
Muna zuwa mukaga mlm kamar da gaske gaisheshi mukaje sallama muka mishi ya amsa gaishe shi mukayi nanma ya amsa da fara'arsa
Yace mana su khadijatullah ne da ameeratullah kijifa mommy dan shegen iyayi hadda mana karin suna
Khadija tazo tabayanshi ta zuba mishi kaikayin mukabar wajan
Ko minti goma ba'ayi ba akaji tana ihu asosa mishi
Shima yayi irin na mlm bukar yacire kayanshi ganin zai haukace aka kaishi gidanshi mu kuwa muna mishi dariya
Mommy na dariya tace kai ameera bakida da dama
Fatima tace ashedai kedin indon kauye ce
Ameera tace ba ruwanki yarinya
Hira akaci gaba dayi
10:00 PM ameera tasoma bacci mommy tace kowa yaje ya kwanta nan suka nufi daki akayi saida safe
𝙗𝙖𝙮𝙖𝙣 𝙨𝙖𝙩𝙞 𝙙𝙖𝙮𝙖
Aka nemawa ameera school a inda ameer yake koyawa aka kaita
Yaune zata fara zuwa sai murna takeyi saboda farin ciki ko baccin kirki batayi ba
Shiryawa tayi cikin uniform dinta blue and rid tayi kyau sosai tana fitowa falo ta zauna jira ameer bata jima da zama ba yafito cikin shirinsa
Murmishi tamishi tace good morning yaya
Shima murmishin yamata yace morning my wife kintashi lfy
Ameera tace Alhamdulillah , yace to muje mikewa tayi suka wuce
Suna zuwa school din yakaita ajin da za'a koya mata karatun tana shiga bata kula kowaba kowa yayi shuru jin malamin nasu tana tafowa
[24/10, 00:08] MRS. MU'UTASIM: https://chat.whatsapp.com/Gu2Mxr0SRlx8Da4tv0J2AR
🌟𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑 𝐃𝐀 𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑𝐀 🌟
𝙨𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮
𝐌𝐀𝐌𝐀𝐍 𝐍𝐔𝐒𝐀𝐈𝐁𝐀 𝐂𝐄✍🏻
5—6
Suna a haka Malamin "nasu ya shigo nan aka yasoma yimusu lecture,
Bayan antashi ameera ta fita domin zuwa wajan yayan nata tana karasawa wajan motar shima ya iso, tace yaya yunwa nakeji
Ameer yace to raguwa ai yanzu zamu tafi gida
ta turo baki gaba tace" nidai muyi sauri
yace to shikenan, nan suka fice gida
Suka zuwa gida ko dai-daita motar baiyi ba ta bude ta fita a mota
Ameer yace a wai Ameera duk yunwar ce ?
tace eh itace
yabi bayan ta suka shiga ciki
mommy suka tarar a falo fatima da fauziya ma sun dawo
Fatima tace sannunku yaya,
Yace yauwa
Mommy tace har kundawo ?
Sukace eh
mom tace to "idan kunyi wanka kuzo ga abinci angama suka amsa da to
Bayan sun gama ne kowa yafito sukaci abinci 'bayan sun gama cin abincin suka koma falo
Fatima tace anty Ameera wai da ni shekarar ki nawane?
Ameera ta mata kallon tara saura kwata tace ki tafi kauyen mu ki tambayi mana inna ko umma
Fauziya tayi dariya,tace kai kudai baku rabuwa da shirme
Ameera tace to ba ita bace ke nenani
mom kuwa na kallon su sai murmushi take dan ita yaran nata burgeta sukey
"Ameera tace to shekara ta 13 years na kusa cike 14 years tana kallon ta,
Fatima tace kai nifa nadauka kinkai kamar 15 years din nan,
Ameera tace to kuma sai kiyi ai
Ameer ne yasauko tin daga sama yake jin surutun su yana saukowa yace kai wannan yara Allah yashirya ku, ku kennan sai shegen surutun tsiya. Yakare magana yana zama
......Fatima tace nifa yaya tambayar ta nayi nawane shekarun ta wai duk ma a 13years take ,tana kallon sa
Ameer yace to da jikike shekarun ta nawa ?
tace kamar 15years haka
murmushi yayi yace to haka ma ai tafiki da shekara uku
turo baki gaba tayi tace, tab injiwa wannan har zata fini
ganin fuskar Ameer a hade yasa tayi shuru bata idar ba ya tashi zai fita
Ameera tace yaya zanje tare dakai
Ameer yace a a wajan abokina zanje
Ameera tace haka nan ma zanje
mom tace kutafi mana tare
Ameer yace to shikenan sako shijab dinkin mutafi,
Tayi daki da gudu dan karma yamata wayo ya gudu a mota ta tarar dashi nan suka fita a gidan
Suna tafiya suna hira har suka isa wani gida mai gadi yabude musu suka shiga,
Ameera tafito shima fitowa yayi sukayi kofar gidan suka shiga "da sallama suka saka kai cikin falon
wata dattijuwar mace magani zaune a falon tana ganin ameer tace a awanake gani kamar ameer koda idona ne keyimin gizo
Murmushi Ameer yayi yana rike da hannun Ameera suka karaso har kasa suka durkusa suna gaisheta tace, lfy lau alhamdulillah ya maman ka yace lfy suna gaisheki tace "ina amsawa tace wannan mai kama da kai din fa ko ita ce wadda aka daura muku auren,
Cikin jin kunya yace eh mama itace ina abokina yake
tace yana dakinsa nan suka nufi dakin,
Ameer ne agaba Ameera nabiye dashi har suka shiga da sallama
abokin nasa ya rungume sa yana kai wai yau wata rana ce!!!
Harara yabanka miki ta wasa yace oho dai koma meye,
Juyowa yayi nan yaga ameera yace madam shigo mana
Kara rungume ameer tayi ta bayan shi
Dariya sukayi tare, ameer yace kaga Anass kaifa dan iska ne yanzu saika taromin ruwa kasaka min mata tsoro
Zaro ido Anass yayi yace to ikon Allah dama wannan itace amarya tamu!!
Ameer yace eh itace yabashi amsa yana hura hanci saboda kar arena mishi mata,
Dariya Anass yayi yace madam bako gaisuwa ma
Ameera da take a bakale a bayan" Ameer tace nidai yaya kace mishi karya kara cemin madam kamar wata babba
Dariya sukayi Ameer
yace to kaji dai kadena
Anass yace to shikenan tinda baki so yakai karshen maganar tasa yace to fito mana mugaisa"
Kanta ta leko taga Anass da askin nan irin wanda gayu keyi ita kuma bata taba gani a zahiri ba sai yanzu,,dafe kirji tayi tace kai kai kai yaya ?
Ameer ya kalle ta yace "manene
Tace dama shi abokin naka dan iska ne ,,
kallon anass ameer yayi don yaga menene na yan iska ajikinsa nan yaga sabon askin daya yi,,
Kawai saiya kwashe da dariya yace abokina kasan meye yasa my ameera tacema dan iska
.....Shikuwa harya hade fuska yace a a saika fada tinda kun maidani mahaukaci,
"Ameer yace wannan askin naka ne da kayi shine yasa take ganin kamar kaidin dan iska ne,,
Dariya anass yayi yace kai amma yarinyar nan kincika abin dariya"
Tsuke baki tayi dan ita "idan kanason ganin bacin ranta kace mata yarinya ita dai tana son girma..tace yaya mutafi gida
Anass yace to daga zuwa
ta murguda baki tace, to kai ina ruwanka
Anass yace ba ruwana kuwa
Ameer yadan hade rai yace Ameera wannan abokina ne ba dan iska bane karna kuma ji kince mishi "dan iska