Sashe 13
Amir Da Amira Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Daddy tashin hankali Sosai sukashiga, zama sukayi a falon,,
Mommy tafito itama hankali a tashetake tambayar su ameer nan suka,, mata bayani share hawaye takeyi tace ,, ya Allah katona duk wanda. Yake. Da sahannun,, sa aciki sukace ameen.
Inna ce tafito tana hura hanci. Tace kai ameeru ina ameera. Ne ,
,kallon ta ameer yayi sai kuma Sadda,,kai sai ya fashe" da kuka,,
Inna tace ,, kai jama'a ni maryama,,, to kaikuwa,, wllh ankai ragwon banza.
Ameer yace inna ansace min matata. Itace farin ciki na,,,
Mom ce tadawo kusa da shi tana shafa"""bayansa
Inna tace nashiga uku ni. Maryama,,, waye yasace"' min jikata,,,
Anass ne yace daddy bari naje nakai rahoto gidan radio daddy yace to yafice daga gidan,,, nan inna ta fashe da kuka mai ban tausayi su dukansu"" kowa a cikin damuwa yake ,,
,Ameer yace mom zuciya ta kasa yazamo ya daura kansa a a cinyar,, mom tana shafa kanshi yace,,
Mom mutuwa. zanyi idan suka tabamin "matata itace farin ciki na ameera tana min soyayyar da babu abinda,, zai tabamin"" itaba mommy,, kirjina zafi yakemin inajin kamar, zuciya ta. zata faso kirjina ta fito ,,, kokarin tashi yakeyi "" kawai saiya zube akasa nan sukawo kansa amma babu,,, numfashin a jikinsa a kidime"" sukayi waje sai asibiti
Bude idonta,, tayi " taganta, a wani daki,, nan ta tuna da binda. Yafaru da ita. ""Tsoro ne yakamata tace ku suwaye da kuke neman saka rayuwa ta a matsala
,,kwashewa,, yayi da dariya yace ni bani bane oga na ne zaizo,,,, bai gama bata. Bata amsa ba wani matashi yashiga shikuwa Yaficce adakin ,,
dagowa ameera tayi zaro ido tayi ,,tace kaine dama,
,, zama yayi ""yana mata murmushin mugunta yace,,, eh fa nidai ,, kina bani wahala
Harara ameera ta aika mishi tace mai kuka,,, yiwa yayana,,
Kallon ta yayi,, yace idan kinason,, kikoma wajan sa to kiyarda,, nahuta dake
wani,, kallon,, sakarai"" ameera tayi masa,, tace iyee to sannu munafuki. Nace sannu,, to "wllh ashir dinka baka isa ba kataba jikina,,,
Haushi,, yaji nan yayo"" kanta aikuwa da sauri ta goce,,, suka kama tsere adakin yace idan baki tsaya ba zan kashe,, yayanki cak ta tsaya yazo zaikai,, hannun shi kanta sai yaji ana buga kofar ,,, cikin jin haushi. yace. waye yaron nasa. Yace ,, oga daddyn kane yake kiranka awaye saurin fita yayi,, tabar dakin,
Suna isa hospital din emergency room,,,akayi dashi ' aka shiga bashi taimakon gaggawa,, su mommy sai safa da,, marwa sukeyi. Tana share hawaye,, sunfi awa daya kafin sukayi nasarar saita ,mishi numfashin sa wani. Dr. Ne yafito,,, daga cikin dakin da sauri,, sukayo kanshi suna tambayar,,, ya mai jikin yace,, kubiyo ne office dina
Bilal yace mom nizanje,, gida ""anjima wajan magarib zan dawo ,,, suka ce mishi to nan ya tafi
Dr ne yagama,, rubuce rubucensa"" tukun yadago kai yace , gaskiya yallabai yaron nan yana cikin babbar damuwa ,,, saboda a lokaci daya zuciyar sa ta buga da karfin. Gaske
,, daddy yace DR. Wani mummunan,, abune yafaru nan yabashi labarin,, komai ""jinjina kai DR. Keyi yace to ranka yadade kunkai rahoto ne yace eh nan yace. Gaskiya,, ahalin "" Yanzu ameer saiya yi kwana biyu tukun ya farka,, dan haka kuyi kokarin ""nemo masa matar sa nan su sukamishi,, godiya sosai ""san nan suka fito daga office din
Anass yana, shiga office dinsa "' yabasu member ameera,, yace su duba masa a inda take ya shige office dinsa,,, yazauna duk ransa a jagule yake saboda wannan. Abu kamar almara,, turo ""kofar akayi nan mai binciken yace,,sir gaskiya. munduba wayar,, akashe take amsar computer yayi yaga kuwa haka,, zancen "" yake ,,nan yabasu suka fice daga office din yacewa ishaq yakai rahoto gidan. Radio yayi sauri nan yace to yafice shima,, gida yanufa
Su ameera. jiki yayi sanyi ganin,, har yanxu sunki,,, fidda ta daga cikin wannan bakin dakin mai tsaron ta ,, yashigo a tsorace take kallon sa ,, yace babu abinda,, zan miki nazo ne nace miki zakici abinci, tace eh,, fita yayi yakawo mata ,, tace dan Allah bawan Allah,, kafidda ni daga,, nan yace hakika ""yarinya dana,, ga ankawo ki"na tausaya miki ,, saboda ogan mu bashida mutumci ""amma kibari anjima,,idan yatafi zan fitar take sbd kina bani,, tausayi,, share. hawaye. tayi yace ngd murmushi,, yamata ya fice daga dakin
Bilal ma. Allah ne,, kadai yakaishi"" gida ummi shi yasamu,, afalo tayi tagumi ""ahankali ya iso kusa,, da ita yadafa,, kafadar ta,, da sauri ta dago tana kallon sa tace,,, son lfy naganka haka naje sashenka,,, mai aiki,, take. cemin ,taganka kafita hankali tashi maiya faru ne??
Shuru yayi sbd zuciyar sa zafi,, take masa sosai. Ganin. halin da abokin nasa ,, y3ake ciki ""Ammi tace son magana fa nakeyi
,dagowa yayi yana kallon ta yace,,, ammi na sun dauke ta ,, sun sace mishi ita ,,
Cikin damuwa tace,, son wacece aka,, dauke"kayimin bayani yace,, Ameera mana yanxu haka ameer yasuma,,, yana asibiti bansan ""wani hali yake cikiba,,,,salati ammi tayi tana share hawaye tace,, wai suwaye keson takurawa,,,, rayuwar sune wai ""mai tayi musu haka,, dazafi ya Allah ,, katona asirin duk wanda yakeda hannu,, acikin wannan lamari,, ameen Bilal yace yamike;;:yace bari,, naje nayi wanka anjima saina zo mutafi ki dubashi tace to
daddy yafada wa abba cewa,, ansace,,ameera tashin hankali yashiga,,, ya kira abbu yafada mishi,, nan sukayo gida abba da kyer,, yasamu karfin"' gwiwar fadama umma aikuwa tasha kuka,, kamar ance mata ameera mutuwa,,, tayi tace abbansu,, mutafi kano din yace yanzu kinga dare yagaba to kibari gobe saimu tafi muduba ameer,, da jiki saida,, abba yasha fama,, kafin umma ta yadda sai gobe
Bangaren. abbu. ma haka ne saboda mama,, itama cewa,, tayi sutafi ""kano yace sai gobe,
Ameera tagaji da zaman tana,, kaiwa""da komowa taji anbude,,kofar mai gadin ta yashigo da leda,, a hannun,, shi mika mata,, yayi yace kicire,,kayan naki ga wannan,, nakawo miki ga kuma abinci amshi,, wannan keys din ki kulle kofar koda,, oga yazo kada kibude ga toilet nan ,, har an yi isha'i nan, ta amsa tayi,, mishi godiya yafita daga,, dakin taje. takulle toilet. ta. nufa tadauro alwala tayi sallar isha'i tukun tayi shafa'i da wutiri tana lazimi bacci. Yayi gaba da ita
Bilal ne suka zo,, shida""Ammin sa nan,, suka gaisa dasu,, mom sun jima tukun,, suka musu sallama suka tafi gida,,
Sai 7AM ameera ta farka taga hasken rana yafito da sauri tayi toilet ta dauro alwala ta tayar da salla,,
Su mommy ne suka karaso asibitin,, suna gaisawa da inna da idon ta ya kumbura,, saboda,, kuka sukayi. jugum DR. Ne ya fito daga dakin da aka kai,, ameer,, karasowa yayi suka gaisa da shi yace,, musu numfashin,,,ameer yasoma daidai ""ta nan sukayi hamdala
Ameera ce ta. Tuna da,, wayar ta"'Da sauri ta mike taje,, tabude jakar ta budewa,, tayi taga akwai caji,, hamdala tayi tashiga kira nember,, ameer amma tafi,, sau ashirin baa dagawa fashewa tayi da kuka tace,, haba yaya please,, mana ka daga shuru,, tayi jin ana kokarin bude,,, kofar maza tayi taboye wayar abayan,, ta ,,shine yashigo,, yana murmushin ""mugunta ganin ameera,, na kuka yace baby kibani hadin,, kai kawai "'idan kinason tafiya gida
kallon banza,, ta aika masa kanta,, yayo da gudu,, tabar wajan shikuwa yabita suka ringa zagaye,,, dakin harya,, damko,, hannun ta,, yana kokarin,, hadata da ""jikinsa ta saka mishi hakori, a hannu,, aikuwa yasaki kara wani gigitaccen mari yamata,,amma saboda dama,, tasaba,,,wajan ""tarike ,, tace daka ketamin mutumci gyara kayita marina,, buge mata baki yayi,,ta matsa ya bar daki,, yace zakisan kin cijeni'
Fauziya ce taciro,, wayar ameer mikewa,, tayi tana cewa "" ameera kowa kallon ta yakeyi,, harsu abba da abbu da sukazo,, yanzu
mom tace, kirata lokacin data,, kira ameera tana ta kuka,, kafin fauziya tayi,,,magana
Ameera tace,, haba yaya inata kiran ka baka,,, dauka "" ina katafi please yaya ,, ka taimakeni,, kazo kafidda ni agidan,, nan gashi nan yazo zai ketamin mutumci na,, tasake wani kukan,,
Inna ce ta amshe wayar tace,,Ameera babu abinda zai faru kinji yanzu zasuje,, su daukoki ,,,kinji kukan tasake saki. tace innata,, kuzo ku daukeni kasheni ""zaiyi ,,,
Anass ne yakaraso,,, jin maganar "da akeyi ya mashe wayar yace,, ameera,,kishiga WhatsApp,, kituromin location,,din gidan kuma"'ki boye wayar karki kashe datar,, tace to" nan takashe , ta tura,, miki location din nan yafita,,da wayar ,, ishaq yakira yace maza su hada musu kayan aiki , yace to nan,, suka hau hanya wayar na. nuna musu hanya
Kuka take sosai ""ganin mutum tayi yashigo dagashi,, sai wando bakin gwiwa da sauri tayi baya yana,, binta har takai bangon daki yaje zai fada mata kai,, tayi saurin mikewa,, yabita
kuka take sosai tana kiran yaya ameer kazo kaceceni,, kada yaketa min mutumci na ga shi tagaji,, shikuwa mugun dariya yakeyi,,
MUHADU A GOBE INSHA kuyi comments da share
Ban dayawa ba banida lfy ne
[26/10, 21:10] MRS. MU'UTASIM: 🌟𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑 𝐃𝐀 𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑𝐀 🌟
𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮
𝐌𝐀𝐌𝐀𝐍 𝐍𝐔𝐒𝐀𝐈𝐁𝐀 𝐂𝐄 ✍🏻
19—20
Su Anass suna bin duk inda na'urar tayi nan,, suke bi"" kuma yana,,ta kira ""akan akaro musu"" kayan aiki ""saboda, yaga. Inda , akakai ameera, kamar wajan ""garine" ya kira,, Bilal yace ,, maza yabiyo su wajan,, gari" da sauri² yake fita yace. Ammina Anass ne yakirani. Yace. Ameera takira yanxu suna hanyar zuwa,, ammi tace to Allah yabaku""saa yasa muyi nasara,, dafa kanshi,, Ammi tayi tasoma karanto mishi,,addu'ar neman tsari daga mugaye,, yake, amsawa"" da ameen my sweetheart ammina,,,
Murmushi tayi nan yafice, kafin wani lokacin. Tuni harya tarar,, dasu,, Anass nan yashiga,, motarsu ,, yacewa direban "'nasu ya koma gida ,, nan yajuya.
Umma kuwa. alwala,, tayi yasoma jera nafila tana, gamawa"" Tasoma jero,, addu'a kamar haka,,, ya Allah. Nayi, tawassali da sunayen ka tsarkaka,, nasan kafini sanin. Halin da ameera take ciki ,," ya Allah ka kare min ita daga sherin mutum da aljani da saura abin cutarwa nan tashafa,,,, ta share hawayen dake,, bin,, fuskar ta,,
A asibiti. kuwa suna nan,, zaune kowa,, yayi "" jugum jugum,,, masu, kuka nayi masu kukan. zuci nayi,, inna kuwa baiwar Allah takoma,,, abin tausayi ko abinci "" takasa ci. Saboda,, tashin hankali '" datake ciki
,, Fatima ce tazo kusa da,, mommy,, tace mommy,
Mommy tafito itama hankali a tashetake tambayar su ameer nan suka,, mata bayani share hawaye takeyi tace ,, ya Allah katona duk wanda. Yake. Da sahannun,, sa aciki sukace ameen.
Inna ce tafito tana hura hanci. Tace kai ameeru ina ameera. Ne ,
,kallon ta ameer yayi sai kuma Sadda,,kai sai ya fashe" da kuka,,
Inna tace ,, kai jama'a ni maryama,,, to kaikuwa,, wllh ankai ragwon banza.
Ameer yace inna ansace min matata. Itace farin ciki na,,,
Mom ce tadawo kusa da shi tana shafa"""bayansa
Inna tace nashiga uku ni. Maryama,,, waye yasace"' min jikata,,,
Anass ne yace daddy bari naje nakai rahoto gidan radio daddy yace to yafice daga gidan,,, nan inna ta fashe da kuka mai ban tausayi su dukansu"" kowa a cikin damuwa yake ,,
,Ameer yace mom zuciya ta kasa yazamo ya daura kansa a a cinyar,, mom tana shafa kanshi yace,,
Mom mutuwa. zanyi idan suka tabamin "matata itace farin ciki na ameera tana min soyayyar da babu abinda,, zai tabamin"" itaba mommy,, kirjina zafi yakemin inajin kamar, zuciya ta. zata faso kirjina ta fito ,,, kokarin tashi yakeyi "" kawai saiya zube akasa nan sukawo kansa amma babu,,, numfashin a jikinsa a kidime"" sukayi waje sai asibiti
Bude idonta,, tayi " taganta, a wani daki,, nan ta tuna da binda. Yafaru da ita. ""Tsoro ne yakamata tace ku suwaye da kuke neman saka rayuwa ta a matsala
,,kwashewa,, yayi da dariya yace ni bani bane oga na ne zaizo,,,, bai gama bata. Bata amsa ba wani matashi yashiga shikuwa Yaficce adakin ,,
dagowa ameera tayi zaro ido tayi ,,tace kaine dama,
,, zama yayi ""yana mata murmushin mugunta yace,,, eh fa nidai ,, kina bani wahala
Harara ameera ta aika mishi tace mai kuka,,, yiwa yayana,,
Kallon ta yayi,, yace idan kinason,, kikoma wajan sa to kiyarda,, nahuta dake
wani,, kallon,, sakarai"" ameera tayi masa,, tace iyee to sannu munafuki. Nace sannu,, to "wllh ashir dinka baka isa ba kataba jikina,,,
Haushi,, yaji nan yayo"" kanta aikuwa da sauri ta goce,,, suka kama tsere adakin yace idan baki tsaya ba zan kashe,, yayanki cak ta tsaya yazo zaikai,, hannun shi kanta sai yaji ana buga kofar ,,, cikin jin haushi. yace. waye yaron nasa. Yace ,, oga daddyn kane yake kiranka awaye saurin fita yayi,, tabar dakin,
Suna isa hospital din emergency room,,,akayi dashi ' aka shiga bashi taimakon gaggawa,, su mommy sai safa da,, marwa sukeyi. Tana share hawaye,, sunfi awa daya kafin sukayi nasarar saita ,mishi numfashin sa wani. Dr. Ne yafito,,, daga cikin dakin da sauri,, sukayo kanshi suna tambayar,,, ya mai jikin yace,, kubiyo ne office dina
Bilal yace mom nizanje,, gida ""anjima wajan magarib zan dawo ,,, suka ce mishi to nan ya tafi
Dr ne yagama,, rubuce rubucensa"" tukun yadago kai yace , gaskiya yallabai yaron nan yana cikin babbar damuwa ,,, saboda a lokaci daya zuciyar sa ta buga da karfin. Gaske
,, daddy yace DR. Wani mummunan,, abune yafaru nan yabashi labarin,, komai ""jinjina kai DR. Keyi yace to ranka yadade kunkai rahoto ne yace eh nan yace. Gaskiya,, ahalin "" Yanzu ameer saiya yi kwana biyu tukun ya farka,, dan haka kuyi kokarin ""nemo masa matar sa nan su sukamishi,, godiya sosai ""san nan suka fito daga office din
Anass yana, shiga office dinsa "' yabasu member ameera,, yace su duba masa a inda take ya shige office dinsa,,, yazauna duk ransa a jagule yake saboda wannan. Abu kamar almara,, turo ""kofar akayi nan mai binciken yace,,sir gaskiya. munduba wayar,, akashe take amsar computer yayi yaga kuwa haka,, zancen "" yake ,,nan yabasu suka fice daga office din yacewa ishaq yakai rahoto gidan. Radio yayi sauri nan yace to yafice shima,, gida yanufa
Su ameera. jiki yayi sanyi ganin,, har yanxu sunki,,, fidda ta daga cikin wannan bakin dakin mai tsaron ta ,, yashigo a tsorace take kallon sa ,, yace babu abinda,, zan miki nazo ne nace miki zakici abinci, tace eh,, fita yayi yakawo mata ,, tace dan Allah bawan Allah,, kafidda ni daga,, nan yace hakika ""yarinya dana,, ga ankawo ki"na tausaya miki ,, saboda ogan mu bashida mutumci ""amma kibari anjima,,idan yatafi zan fitar take sbd kina bani,, tausayi,, share. hawaye. tayi yace ngd murmushi,, yamata ya fice daga dakin
Bilal ma. Allah ne,, kadai yakaishi"" gida ummi shi yasamu,, afalo tayi tagumi ""ahankali ya iso kusa,, da ita yadafa,, kafadar ta,, da sauri ta dago tana kallon sa tace,,, son lfy naganka haka naje sashenka,,, mai aiki,, take. cemin ,taganka kafita hankali tashi maiya faru ne??
Shuru yayi sbd zuciyar sa zafi,, take masa sosai. Ganin. halin da abokin nasa ,, y3ake ciki ""Ammi tace son magana fa nakeyi
,dagowa yayi yana kallon ta yace,,, ammi na sun dauke ta ,, sun sace mishi ita ,,
Cikin damuwa tace,, son wacece aka,, dauke"kayimin bayani yace,, Ameera mana yanxu haka ameer yasuma,,, yana asibiti bansan ""wani hali yake cikiba,,,,salati ammi tayi tana share hawaye tace,, wai suwaye keson takurawa,,,, rayuwar sune wai ""mai tayi musu haka,, dazafi ya Allah ,, katona asirin duk wanda yakeda hannu,, acikin wannan lamari,, ameen Bilal yace yamike;;:yace bari,, naje nayi wanka anjima saina zo mutafi ki dubashi tace to
daddy yafada wa abba cewa,, ansace,,ameera tashin hankali yashiga,,, ya kira abbu yafada mishi,, nan sukayo gida abba da kyer,, yasamu karfin"' gwiwar fadama umma aikuwa tasha kuka,, kamar ance mata ameera mutuwa,,, tayi tace abbansu,, mutafi kano din yace yanzu kinga dare yagaba to kibari gobe saimu tafi muduba ameer,, da jiki saida,, abba yasha fama,, kafin umma ta yadda sai gobe
Bangaren. abbu. ma haka ne saboda mama,, itama cewa,, tayi sutafi ""kano yace sai gobe,
Ameera tagaji da zaman tana,, kaiwa""da komowa taji anbude,,kofar mai gadin ta yashigo da leda,, a hannun,, shi mika mata,, yayi yace kicire,,kayan naki ga wannan,, nakawo miki ga kuma abinci amshi,, wannan keys din ki kulle kofar koda,, oga yazo kada kibude ga toilet nan ,, har an yi isha'i nan, ta amsa tayi,, mishi godiya yafita daga,, dakin taje. takulle toilet. ta. nufa tadauro alwala tayi sallar isha'i tukun tayi shafa'i da wutiri tana lazimi bacci. Yayi gaba da ita
Bilal ne suka zo,, shida""Ammin sa nan,, suka gaisa dasu,, mom sun jima tukun,, suka musu sallama suka tafi gida,,
Sai 7AM ameera ta farka taga hasken rana yafito da sauri tayi toilet ta dauro alwala ta tayar da salla,,
Su mommy ne suka karaso asibitin,, suna gaisawa da inna da idon ta ya kumbura,, saboda,, kuka sukayi. jugum DR. Ne ya fito daga dakin da aka kai,, ameer,, karasowa yayi suka gaisa da shi yace,, musu numfashin,,,ameer yasoma daidai ""ta nan sukayi hamdala
Ameera ce ta. Tuna da,, wayar ta"'Da sauri ta mike taje,, tabude jakar ta budewa,, tayi taga akwai caji,, hamdala tayi tashiga kira nember,, ameer amma tafi,, sau ashirin baa dagawa fashewa tayi da kuka tace,, haba yaya please,, mana ka daga shuru,, tayi jin ana kokarin bude,,, kofar maza tayi taboye wayar abayan,, ta ,,shine yashigo,, yana murmushin ""mugunta ganin ameera,, na kuka yace baby kibani hadin,, kai kawai "'idan kinason tafiya gida
kallon banza,, ta aika masa kanta,, yayo da gudu,, tabar wajan shikuwa yabita suka ringa zagaye,,, dakin harya,, damko,, hannun ta,, yana kokarin,, hadata da ""jikinsa ta saka mishi hakori, a hannu,, aikuwa yasaki kara wani gigitaccen mari yamata,,amma saboda dama,, tasaba,,,wajan ""tarike ,, tace daka ketamin mutumci gyara kayita marina,, buge mata baki yayi,,ta matsa ya bar daki,, yace zakisan kin cijeni'
Fauziya ce taciro,, wayar ameer mikewa,, tayi tana cewa "" ameera kowa kallon ta yakeyi,, harsu abba da abbu da sukazo,, yanzu
mom tace, kirata lokacin data,, kira ameera tana ta kuka,, kafin fauziya tayi,,,magana
Ameera tace,, haba yaya inata kiran ka baka,,, dauka "" ina katafi please yaya ,, ka taimakeni,, kazo kafidda ni agidan,, nan gashi nan yazo zai ketamin mutumci na,, tasake wani kukan,,
Inna ce ta amshe wayar tace,,Ameera babu abinda zai faru kinji yanzu zasuje,, su daukoki ,,,kinji kukan tasake saki. tace innata,, kuzo ku daukeni kasheni ""zaiyi ,,,
Anass ne yakaraso,,, jin maganar "da akeyi ya mashe wayar yace,, ameera,,kishiga WhatsApp,, kituromin location,,din gidan kuma"'ki boye wayar karki kashe datar,, tace to" nan takashe , ta tura,, miki location din nan yafita,,da wayar ,, ishaq yakira yace maza su hada musu kayan aiki , yace to nan,, suka hau hanya wayar na. nuna musu hanya
Kuka take sosai ""ganin mutum tayi yashigo dagashi,, sai wando bakin gwiwa da sauri tayi baya yana,, binta har takai bangon daki yaje zai fada mata kai,, tayi saurin mikewa,, yabita
kuka take sosai tana kiran yaya ameer kazo kaceceni,, kada yaketa min mutumci na ga shi tagaji,, shikuwa mugun dariya yakeyi,,
MUHADU A GOBE INSHA kuyi comments da share
Ban dayawa ba banida lfy ne
[26/10, 21:10] MRS. MU'UTASIM: 🌟𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑 𝐃𝐀 𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑𝐀 🌟
𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮
𝐌𝐀𝐌𝐀𝐍 𝐍𝐔𝐒𝐀𝐈𝐁𝐀 𝐂𝐄 ✍🏻
19—20
Su Anass suna bin duk inda na'urar tayi nan,, suke bi"" kuma yana,,ta kira ""akan akaro musu"" kayan aiki ""saboda, yaga. Inda , akakai ameera, kamar wajan ""garine" ya kira,, Bilal yace ,, maza yabiyo su wajan,, gari" da sauri² yake fita yace. Ammina Anass ne yakirani. Yace. Ameera takira yanxu suna hanyar zuwa,, ammi tace to Allah yabaku""saa yasa muyi nasara,, dafa kanshi,, Ammi tayi tasoma karanto mishi,,addu'ar neman tsari daga mugaye,, yake, amsawa"" da ameen my sweetheart ammina,,,
Murmushi tayi nan yafice, kafin wani lokacin. Tuni harya tarar,, dasu,, Anass nan yashiga,, motarsu ,, yacewa direban "'nasu ya koma gida ,, nan yajuya.
Umma kuwa. alwala,, tayi yasoma jera nafila tana, gamawa"" Tasoma jero,, addu'a kamar haka,,, ya Allah. Nayi, tawassali da sunayen ka tsarkaka,, nasan kafini sanin. Halin da ameera take ciki ,," ya Allah ka kare min ita daga sherin mutum da aljani da saura abin cutarwa nan tashafa,,,, ta share hawayen dake,, bin,, fuskar ta,,
A asibiti. kuwa suna nan,, zaune kowa,, yayi "" jugum jugum,,, masu, kuka nayi masu kukan. zuci nayi,, inna kuwa baiwar Allah takoma,,, abin tausayi ko abinci "" takasa ci. Saboda,, tashin hankali '" datake ciki
,, Fatima ce tazo kusa da,, mommy,, tace mommy,