Sashe 1
Amir Da Amira Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
[22/10, 22:31] MRS. MU'UTASIM: *🌟AMEER DA AMEERA*🌟
*Assalam alaikum barkanmu da wannan lokacin yan uwa ina fatan kuna lfy*
𝙨𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮
𝑴𝑨𝑴𝑨𝑵 𝑵𝑼𝑺𝑨𝑰𝑩𝑨 𝑪𝑬✍🏻
*1*
Gida ne babba wanda yake dauke da bangare uku ga yara nan suna wasa wata yarinya nagani an bigeta tana kuka yaran kowa yasoma guduwa suna shiga cikin gidan wanda ba yan gidan ba sun fita sunkoma gidan su
dayan yarinya ce ta tsaya akan mai kukan tana cewa yarinya kadan ma kika gani indai nice dama nace miki duk uban daya hadani da yaya Safiyan ya dakeni saina rama kanshi ko ance miki namanta ne to ina sani nace dama sai munfito wasa na rama
yarinyar na kuka tace saina hadaki da mama na
wata mata ce ta fito daga dayan bangaren tana fadin ke rashida wani dan iska ne ya tabaki agidan nan mu fidda reni nida uwarshi
wadda aka kira da rashida tana ganin mamanta tayo wajan ta tana cewa mama ba ameera bace ta ke dukana wai dan jiya munje gonar mlm bukar mun ciro mango shine yabiyomu kuma itace tace muje mu ciro idan bamu ciroba zata mana wankan qaiqayi duk wanda baije ba
mama ta banka wa ameera harara wadda ita kuwa ko ajikin ta mama tace yanzu ameera bazaki dena halin azzalumai ba na daukar maganar da kuke dauko mana kullin ana kawo mana karar ku musamman ma ke mai kunnen kashi
Ameera tace eh din baza adena ba kuma ai hadda diyarki muke zuwa wllh ko gobe tayimin gami da yaya safiyan saina jibgi banza ehee tana jijjiga jiki ita ala dole wai an bata mata rai sai masifa takeyi kamar ba gobe
Mama kuwa kama hannu Rashida tayi sukayi sashen mama ameer tana cigaba da masifa
Ameer kuwa nasashen innar ta ta nufa tana zuwa tayi sallama
sai wata tsohuwa ta amsa tana cewa ke kuwa kedawa naji kina daga murya tace nida rashida da mamanta" Inna tace to mai kika musu
ameera tace inna wallahi saina ci aban rashida wai jiyane munje gonar bukar shesuka shiga suna cire mango shine daya biyomu sukace wai ni na sakasu kuma ni ko gonar ma banshiga ba tana matso kwallar karya tace shine suka hadani da yaya safiyan yayi min duka da safe naje wajan umma gaisheta kawai yake dukana
Inna ta saka salati tana cewa shi dan banzan yaron nan shine ya dakeki to wllh bai bigi banza ba saina rama miki dan iska mugu, ita kuwa ameera tana murmushi tace kuma bakiga yadda yake dukana ba kamar wata yarshi
Inna tace zaizo yasameni anan badai ke ya dakaba zonaga wajan ta matsa kusan inna tana cewa wllh jikina ciwo yake yi tana kukan karya, Inna kuwa sai zuba masifa takeyi kamar ta aro baki. (nace ashedai su ameera gado akayo)
mama na shiga gida da isa wajan wata mata tace sadiya kiduba kiga yadda ameera ta yiwa Rashida gaskiya abin nan ya isheni haka dan tafi karfinta saitake zaneta kullin
wadda aka kira da sadiya ta dago kai ta dubesu tace kiyi hakuri nana wllh kinsan ameera inna ce ke daure mata gindi agidan ko abbansu idan yayi magana inna ke rufeshi da fada nima kaina abun damuna yakeyi kullin addu'a nake mata Allah yashirye ta yarinya bata tsoron kowa kisan da cewa mutum daya take tsoro safiyan shima wani lokacin saita mishi mugunta
Maman rashida tace to shikenan amma kija mata kunne gaskiya tace to insha Allah, suka juya suka fita
Umma tayi tagumi tana tunani rashi ji irin na ameera yarinya kamar aljana babu wanda take ragamawa ita batasan ya zatayi da yarinya nan ba kodayake ai lefin inna ne ita ce bata ganin lefinta
Tana nan abba yashigo da sallama amma yaji shuru ya sake wata nan ma shuru kawai saiya sayo kai ciki umma yagani zaune tayi tagumi da alama ta nisa cikin dogon tunani yazo yazauna akusa da ita duk batasan yazoba saida ya shafo fuskarta
Ta zabura da sauri yayi saurin riketa yana cewa haba sadiya menene yasaka kike wannan tunani ? Umma taja numfashi tace abban safiyan wllh lamarin yarinyar nan ne yayi yawa kaduba kaga yadda take dauko mana magana a garin nan amma inna bata gani duk wanda ma yazo sai dai suyita fada dashi
Abba yace kiyi hakuri umman yara mucigaba da mata addu'a insha Allah wata rana zata dena umma tace amin nan ta dauko mishi ruwa da abinci takawo mishi tace na hada maka ruwan wanka yana bayi
Abba yace to matata farin ciki na yana murmushi, Umma dinma murmushin tayi yazo ya rungumeta yamata kissing a kumatu tayi dariya tace oga ruwan fa zai huce
Ya saketa yana dariya yace ki fiddo min kayan dazan saka tace ai tuni na fiddo maka yana kan gado
Ya fice bayi ita kuma ta zauna tana jiransa,
Safiyan ne yashigo gidan bangaren inna ya nufa yana shiga banka mishi harara tayi dariya yayi zuciyar sa yace to inna gidan masifa kennan yau kuma komai nayi ake min wannan harara haka yana maganar zuci, yaji inna tace wato azzalumi ko uban me ameera tayimaka ka daketa inata magana ka wani ziramin ido kamar na uwarka da hanci kamar karass
dariya yayi dan ya saba da wannan ba'ar ta inna yace hajiya inna ikon Allah kaka ta ni kadai , Ameera na kan cinyarta tace tab wllh bazan yadda ba ta soma tirje tirje a kasa tana cewa itafa kakar tace ita kadai bada kowa ba
Inna tace butar uwaka safiyanu nace tashi kabar min gida ai nan ba gidan ahmadu bane da sadiya to tafiyar ka nace kazo kasaka min yarinya kuka
Safiyan ya kama baki yace Allah yabaki hakuri masifatu, Inna kuwa ta dauko wani filo akusanta ta jefa miki tace fice tin kafin na karya maka kafa
yace kai kaji karfin hali irin na inna ni har zaki iya karyani sabon jini ne nifa kekuwa duk kin tsufa
Inna tace uwarka sadiya ce ta tsufa baniba
Ameera tace inna kyaleshi ai yasan kinfi karfinshi, harara yamata ta koma bayan inna tana boyewa fita yayi daga gidan yayi bangaren umma yashiga da sallama
Suka amsa ya karaso yana cewa umma abba sunun ku da gida atare suka amma da yauwa ,, Umma tace har kadawo daga makarantar yace eh umma na amma Hajara fa da Ibrahim
Umma tace basu zoba tukun nan daiko mai suka tsaya yi ne, Abba yace ai zasu dawo
aikuwa basu rufe bakiba sai gasu sun shigo Ibrahim ne agaba yana kuka hajara na rike da jakar makarantar su umma tace a a lafiya kukashigo Ibrahim yana kuka
hajara tace umma wllh kamal ne da Hanifa suka dakemu wai mufadama ubanda zai rama mana
Umma tace to kuyi hakuri kunji wata rana sai labari, Abba yace kuje kucire kayan naku kizo kukai wa inna abincin su tace to
umma
sukashige cikin daki suna fitowa saiga ameera tashigo da sallama tana cewa abba sannu dazuwa
yace yauwa yar inna ya innar take tace lfy lau abinci mu nazo karba tana fada
Su ibrahim suka fito daga dakin nan yawo wajan ta yana cewa anty ameera yau aka dakemu nida hajara
Ameera ta janyo shi jikinta tana bubbuga bayansa tace wai wani dan iska ne ya tabamin kune wllh ko waye babansa saina yi masa b'alle b'alle
Ibrahim yace kamal ne da haneefa
Ameera tace kai kai kai aikuwa basu daki banza ba dani suke zancen
Umma da abba da yaya safiyan sukayi kuri da ido suna kallon yadda ameera take masifa
Abba yace haba yar inna kiyi musu hakuri kila suma tsokanar su sukayi shiyasa suka dakesu
Ameera tace haba abba ya za'ayi a dakesu kuma kace wai na hakura gaskiya bazai yiyuba saina rama musu
Umma tabige mata baki tace kiyima mutane shuru uwar neman rigima to karna ganki a hanyar gidansu ma
aikuwa ta saki kuka tana ihu waiyo Allah bakina inna umma ta kasheni
Abba yayi dariya yace kai wannan yarinya da neman rigima kike. yace mamana kiyi shuru mana ki dauki abincin ki tafi
Ai kafin ya karasa inna tashigo tana cewa iyee lalle sadiya ai dama nasan kece zaki daketa ba kowa ba to Allah idan kika sake dukanta yanzu zanyi tsukiya muci danbe nidake dan baki isaba kike dukarmin yarinya tafada tana huci
ita kuwa ameera tana ganin inna aikuwa ta kara sakin kuka tana rungume inna tace inna babu abinda na mata wai dan nace zan ramawa su Ibrahim dukansu da akayi shine ta dakeni
Inna tace wai sadiya nace uwarki ta haifeta ne kokuwa a kasuwa aka siyota ne da kullin saikin daketa to bari kiji duka dai saita rama musu dan basu isa ba suci bulus ta kama hannun ta suka fita
Washe gari tinda sassafe ameera ke shirin makaranta dan yau zata daukama kannanta fansar dukan da aka musu
Inna tace ameera fito mana ameera tace ganinan inna dan kwali dan daura ta fito
Inna ta kama hab'a tace a a kinga kuwa yadda kikayi kyau
Aikuwa ameera ta washe hakora tana dariya taji an yabeta tace inna ta to na tafi
Inna tace nadawo lfy tana fitowa bangaren umma ta nufa nan suma su Ibrahim anshiryasu ta gaishe da umma da abba da yaya safiyan nan suma suka gaishe da ita, ta kama hannu su suka fita
Sauran yaran bangaren suma suka fito da shirin makaranta nan suka fita daga gidan yaran suka isa makarantar su
tukun Rashida da ameera da nafeesa suka isa nan malaminsu yazo suka gaishe shi nan aka fara koyarwa
Ameera ce taga wani yaro yana kallon ta yana dariya dankuwa tasha kwalliya kamar aljana kuma kowa yasan halinta dan idan aka kama fada da ita bata barin bashi
aikuwa ta aika mishi harara mai nuni da zamu hadu anjima
Ana tashi ameera da kawarta khadija suna tafe suna hira
Ameera tace kawata ki rakani yau mu casa wasu yara
Khadija tace yauwa dama kwana biyu ban yi fada ba hannu na har kaikayi yakeyi mutafi amma suwaye
Ameera tace kamal da haneefa mana jiya suka kama min kannan suka zanesu nikuwa nace saina rama musu dan babu wanda ya isa ya dakar min yan uwa
*Assalam alaikum barkanmu da wannan lokacin yan uwa ina fatan kuna lfy*
𝙨𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮
𝑴𝑨𝑴𝑨𝑵 𝑵𝑼𝑺𝑨𝑰𝑩𝑨 𝑪𝑬✍🏻
*1*
Gida ne babba wanda yake dauke da bangare uku ga yara nan suna wasa wata yarinya nagani an bigeta tana kuka yaran kowa yasoma guduwa suna shiga cikin gidan wanda ba yan gidan ba sun fita sunkoma gidan su
dayan yarinya ce ta tsaya akan mai kukan tana cewa yarinya kadan ma kika gani indai nice dama nace miki duk uban daya hadani da yaya Safiyan ya dakeni saina rama kanshi ko ance miki namanta ne to ina sani nace dama sai munfito wasa na rama
yarinyar na kuka tace saina hadaki da mama na
wata mata ce ta fito daga dayan bangaren tana fadin ke rashida wani dan iska ne ya tabaki agidan nan mu fidda reni nida uwarshi
wadda aka kira da rashida tana ganin mamanta tayo wajan ta tana cewa mama ba ameera bace ta ke dukana wai dan jiya munje gonar mlm bukar mun ciro mango shine yabiyomu kuma itace tace muje mu ciro idan bamu ciroba zata mana wankan qaiqayi duk wanda baije ba
mama ta banka wa ameera harara wadda ita kuwa ko ajikin ta mama tace yanzu ameera bazaki dena halin azzalumai ba na daukar maganar da kuke dauko mana kullin ana kawo mana karar ku musamman ma ke mai kunnen kashi
Ameera tace eh din baza adena ba kuma ai hadda diyarki muke zuwa wllh ko gobe tayimin gami da yaya safiyan saina jibgi banza ehee tana jijjiga jiki ita ala dole wai an bata mata rai sai masifa takeyi kamar ba gobe
Mama kuwa kama hannu Rashida tayi sukayi sashen mama ameer tana cigaba da masifa
Ameer kuwa nasashen innar ta ta nufa tana zuwa tayi sallama
sai wata tsohuwa ta amsa tana cewa ke kuwa kedawa naji kina daga murya tace nida rashida da mamanta" Inna tace to mai kika musu
ameera tace inna wallahi saina ci aban rashida wai jiyane munje gonar bukar shesuka shiga suna cire mango shine daya biyomu sukace wai ni na sakasu kuma ni ko gonar ma banshiga ba tana matso kwallar karya tace shine suka hadani da yaya safiyan yayi min duka da safe naje wajan umma gaisheta kawai yake dukana
Inna ta saka salati tana cewa shi dan banzan yaron nan shine ya dakeki to wllh bai bigi banza ba saina rama miki dan iska mugu, ita kuwa ameera tana murmushi tace kuma bakiga yadda yake dukana ba kamar wata yarshi
Inna tace zaizo yasameni anan badai ke ya dakaba zonaga wajan ta matsa kusan inna tana cewa wllh jikina ciwo yake yi tana kukan karya, Inna kuwa sai zuba masifa takeyi kamar ta aro baki. (nace ashedai su ameera gado akayo)
mama na shiga gida da isa wajan wata mata tace sadiya kiduba kiga yadda ameera ta yiwa Rashida gaskiya abin nan ya isheni haka dan tafi karfinta saitake zaneta kullin
wadda aka kira da sadiya ta dago kai ta dubesu tace kiyi hakuri nana wllh kinsan ameera inna ce ke daure mata gindi agidan ko abbansu idan yayi magana inna ke rufeshi da fada nima kaina abun damuna yakeyi kullin addu'a nake mata Allah yashirye ta yarinya bata tsoron kowa kisan da cewa mutum daya take tsoro safiyan shima wani lokacin saita mishi mugunta
Maman rashida tace to shikenan amma kija mata kunne gaskiya tace to insha Allah, suka juya suka fita
Umma tayi tagumi tana tunani rashi ji irin na ameera yarinya kamar aljana babu wanda take ragamawa ita batasan ya zatayi da yarinya nan ba kodayake ai lefin inna ne ita ce bata ganin lefinta
Tana nan abba yashigo da sallama amma yaji shuru ya sake wata nan ma shuru kawai saiya sayo kai ciki umma yagani zaune tayi tagumi da alama ta nisa cikin dogon tunani yazo yazauna akusa da ita duk batasan yazoba saida ya shafo fuskarta
Ta zabura da sauri yayi saurin riketa yana cewa haba sadiya menene yasaka kike wannan tunani ? Umma taja numfashi tace abban safiyan wllh lamarin yarinyar nan ne yayi yawa kaduba kaga yadda take dauko mana magana a garin nan amma inna bata gani duk wanda ma yazo sai dai suyita fada dashi
Abba yace kiyi hakuri umman yara mucigaba da mata addu'a insha Allah wata rana zata dena umma tace amin nan ta dauko mishi ruwa da abinci takawo mishi tace na hada maka ruwan wanka yana bayi
Abba yace to matata farin ciki na yana murmushi, Umma dinma murmushin tayi yazo ya rungumeta yamata kissing a kumatu tayi dariya tace oga ruwan fa zai huce
Ya saketa yana dariya yace ki fiddo min kayan dazan saka tace ai tuni na fiddo maka yana kan gado
Ya fice bayi ita kuma ta zauna tana jiransa,
Safiyan ne yashigo gidan bangaren inna ya nufa yana shiga banka mishi harara tayi dariya yayi zuciyar sa yace to inna gidan masifa kennan yau kuma komai nayi ake min wannan harara haka yana maganar zuci, yaji inna tace wato azzalumi ko uban me ameera tayimaka ka daketa inata magana ka wani ziramin ido kamar na uwarka da hanci kamar karass
dariya yayi dan ya saba da wannan ba'ar ta inna yace hajiya inna ikon Allah kaka ta ni kadai , Ameera na kan cinyarta tace tab wllh bazan yadda ba ta soma tirje tirje a kasa tana cewa itafa kakar tace ita kadai bada kowa ba
Inna tace butar uwaka safiyanu nace tashi kabar min gida ai nan ba gidan ahmadu bane da sadiya to tafiyar ka nace kazo kasaka min yarinya kuka
Safiyan ya kama baki yace Allah yabaki hakuri masifatu, Inna kuwa ta dauko wani filo akusanta ta jefa miki tace fice tin kafin na karya maka kafa
yace kai kaji karfin hali irin na inna ni har zaki iya karyani sabon jini ne nifa kekuwa duk kin tsufa
Inna tace uwarka sadiya ce ta tsufa baniba
Ameera tace inna kyaleshi ai yasan kinfi karfinshi, harara yamata ta koma bayan inna tana boyewa fita yayi daga gidan yayi bangaren umma yashiga da sallama
Suka amsa ya karaso yana cewa umma abba sunun ku da gida atare suka amma da yauwa ,, Umma tace har kadawo daga makarantar yace eh umma na amma Hajara fa da Ibrahim
Umma tace basu zoba tukun nan daiko mai suka tsaya yi ne, Abba yace ai zasu dawo
aikuwa basu rufe bakiba sai gasu sun shigo Ibrahim ne agaba yana kuka hajara na rike da jakar makarantar su umma tace a a lafiya kukashigo Ibrahim yana kuka
hajara tace umma wllh kamal ne da Hanifa suka dakemu wai mufadama ubanda zai rama mana
Umma tace to kuyi hakuri kunji wata rana sai labari, Abba yace kuje kucire kayan naku kizo kukai wa inna abincin su tace to
umma
sukashige cikin daki suna fitowa saiga ameera tashigo da sallama tana cewa abba sannu dazuwa
yace yauwa yar inna ya innar take tace lfy lau abinci mu nazo karba tana fada
Su ibrahim suka fito daga dakin nan yawo wajan ta yana cewa anty ameera yau aka dakemu nida hajara
Ameera ta janyo shi jikinta tana bubbuga bayansa tace wai wani dan iska ne ya tabamin kune wllh ko waye babansa saina yi masa b'alle b'alle
Ibrahim yace kamal ne da haneefa
Ameera tace kai kai kai aikuwa basu daki banza ba dani suke zancen
Umma da abba da yaya safiyan sukayi kuri da ido suna kallon yadda ameera take masifa
Abba yace haba yar inna kiyi musu hakuri kila suma tsokanar su sukayi shiyasa suka dakesu
Ameera tace haba abba ya za'ayi a dakesu kuma kace wai na hakura gaskiya bazai yiyuba saina rama musu
Umma tabige mata baki tace kiyima mutane shuru uwar neman rigima to karna ganki a hanyar gidansu ma
aikuwa ta saki kuka tana ihu waiyo Allah bakina inna umma ta kasheni
Abba yayi dariya yace kai wannan yarinya da neman rigima kike. yace mamana kiyi shuru mana ki dauki abincin ki tafi
Ai kafin ya karasa inna tashigo tana cewa iyee lalle sadiya ai dama nasan kece zaki daketa ba kowa ba to Allah idan kika sake dukanta yanzu zanyi tsukiya muci danbe nidake dan baki isaba kike dukarmin yarinya tafada tana huci
ita kuwa ameera tana ganin inna aikuwa ta kara sakin kuka tana rungume inna tace inna babu abinda na mata wai dan nace zan ramawa su Ibrahim dukansu da akayi shine ta dakeni
Inna tace wai sadiya nace uwarki ta haifeta ne kokuwa a kasuwa aka siyota ne da kullin saikin daketa to bari kiji duka dai saita rama musu dan basu isa ba suci bulus ta kama hannun ta suka fita
Washe gari tinda sassafe ameera ke shirin makaranta dan yau zata daukama kannanta fansar dukan da aka musu
Inna tace ameera fito mana ameera tace ganinan inna dan kwali dan daura ta fito
Inna ta kama hab'a tace a a kinga kuwa yadda kikayi kyau
Aikuwa ameera ta washe hakora tana dariya taji an yabeta tace inna ta to na tafi
Inna tace nadawo lfy tana fitowa bangaren umma ta nufa nan suma su Ibrahim anshiryasu ta gaishe da umma da abba da yaya safiyan nan suma suka gaishe da ita, ta kama hannu su suka fita
Sauran yaran bangaren suma suka fito da shirin makaranta nan suka fita daga gidan yaran suka isa makarantar su
tukun Rashida da ameera da nafeesa suka isa nan malaminsu yazo suka gaishe shi nan aka fara koyarwa
Ameera ce taga wani yaro yana kallon ta yana dariya dankuwa tasha kwalliya kamar aljana kuma kowa yasan halinta dan idan aka kama fada da ita bata barin bashi
aikuwa ta aika mishi harara mai nuni da zamu hadu anjima
Ana tashi ameera da kawarta khadija suna tafe suna hira
Ameera tace kawata ki rakani yau mu casa wasu yara
Khadija tace yauwa dama kwana biyu ban yi fada ba hannu na har kaikayi yakeyi mutafi amma suwaye
Ameera tace kamal da haneefa mana jiya suka kama min kannan suka zanesu nikuwa nace saina rama musu dan babu wanda ya isa ya dakar min yan uwa