Sashe 2
Amir Da Amira Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Khadija tace aikuwa sun taba bala'i dan bazamu raga musu ba
can suka hangosu ita da kaninta sun tafiya aikuwa da sanda su ameera ke tafiya har suka zo wajan su
Carab sukaji an rikesu haneefa tace uban waye ameera tace ubankine nan suka bude musu idon aikuwa sukayi arba da ameera
Haneefa da yake itama mafadaciya ce cikin fada tace lfy kuka taremu a hanya muna tafiyar. Ameera tace maiyasa kuka dukar min yan uwa
Haneefa tace su suka zagemu , aikuwa bata idar ba ameera ta bade mata ido da kasa nan suka kama dukan ta kamar Allah ya aikota tana ihu tana cewa kiyi hakuri wllh bazan sake dukansu ba
Aikuwa ameera tace batasan hakuri ba saida suka nada musu duka sosai dan har an fasama haneefa baki da hanci kamal kuwa marin da khadija ta wanke masa har hudu
Shine ya gigitasa ya rasa inda zai nufa ya rike yar uwarsa suka tafi suna kuka
wani dan saurayine ya karaso wajan su ameera yace to iyayen fada
Ameera tamai harara tace ina ruwanka sarkin iyayi
yace ke wllh yanzu zan zaneki , Ameera da khadija suka tafa suna dariya ameera tace kama isa saidai muzaneka wllh , khadija tace kai yanzu lado in banda abinka ina ruwanka damu banza jaki alade
Aikuwa lado ya shaka yace nine jakin ? tace eh din anfada jaki bata ida ba ya wanke ta da mari
Aikuwa ameera ta dauko wani dutse tasamu bayansa ta buga mishi yasaki kara ya juya kan ameera
Itama khadija ta dauki dutsen ta buga mishi a kugunsa aikuwa yaji zafi cikin fushi yace wllh saina karya ku yanzu nan yafada yana huci
Da gudu suka bar wajan yana binsu dayake dukkansu basuda jiki aikuwa sukamishi nisa
duk inda suka fuce suna ihu suna wai mahaukaci gashi nan zai kashemu taimako jama'a
aikuwa duk inda sukabi indai akwai mutane suma mutanen rufa musu baya sukeyi kafin kace me tuni sun yaye mutanen layin kowa gudu yake yi nan suka yako kofar gidan mai gari
mutane ne a zaune ana hira a kofar mai gari ameera ta fara zuwa mai gari ya dauko lomar tuwo ameera tayo sufa ta tsallakeshi ta taka bayanshi
Mai gari ya wanke fuskar shi da miyar kwanon tuwo ga akwai zafi tuwon
Mai gari yasaki ihu yana cewa annoba ce ta yo nan bai ida maganar ba khadija itama tazo a mugun gudu tabi takan kafarsa ji kake kass ta dira akan kafar ta kara karfin gudunta
mai gari yakara sakin kara yace man liman taimaka min ka kaini gida wannan wani iftila'i ne yashigo mana gari
Liman ya yunkura zai mike
kowa yayi zuru zuru yana kallon mai gari hallau shesu kalli hanya dasu ameera suka fice
Liman yakusa mikewa lado yace ya angizashi kan mlm bukar
Sukayi gwaran kawuna kan mlm bukar ne ya bugu da gini aikuwa wajan ya fashe sai jini
Mlm bukar rike wajan yana fadin innalilahi wa'inna ilaihin raju'un munshiga uku wannan wani irin masifa ce bai gama fadar sauran magana ba ya hango wasu mataliyar na maza sunyo kansu da mugun gudu
liman na ganinsu yace jama'a kutashi ga wasu bataliyar nan
Suna kokarin tashi suka iskesu aka ringa tabin kansu ana ficewa
Su ameera kuwa suna ta gudu a hanya wata mata tana tafiya ashe mahaifyar su kamal ce aikuwa suka bangajeta sukayi gaba kafin ta tashi lado ma yazo yabi da kanta
Da sauri tayi ta maza ta mike tana komawa bakin hanya
Su ameera suna gudu suka samu wanu lungu anan suka boye lado yazo ya fice aguje sauran ma suka fice da gudu saida sukaga sunyi nisa sosai tukun suka fito sukayo gida
Acen kuwa kofar mai gari sai bayan sun tafi liman yayi karfin halin tashi ya tada mai gari da mlm bukar yana musu sannu duk da shima yaji ciwo a hannu
Amma raunine yayi
mlm bukar yace wllh ko tambaya ba'a yi wannan yarinyar ce data addabi mutane itace ta tabo wani suke wannan tseren
Mai gari kuwa sai share ido yakeyi yana jan numfashi yace wllh saina mata hukunci aje a kiramin inna tazo sai tabiya kudi an mana gyara
Dan aike aka tura kiran inna gidanta
Inna tana zaune saiga khadija da ameera sun shigo kamar wasu na Allah sukayi sallama inna ta amsa tana fara'a tace harkun dawo
Sukace eh inna suka shige daki dan sungaji sosai gudun dasukayi ba kadan bane a kan gadon inna suka zube
Ameera tace khadija kisan kuwa ameer ya kusan zuwa hutu nan kauyen ? Khadija tace da gaskiya , eh wllh ta bata amsa suna haka shesukaji ana sallama da inna ameera tace ke kin manta dazun muna gudu ta kan mai gari mukabi
khadija tace to sai me dan munbi ta kansa mu mukace yazauna a waje
Ameera tace shegiya kawata kina wuta suka tafa
Inna na fita waje akace mata ana kiranta a fadar mai gari , tace to uban shi mai garin zai banii da yake kurana ko wani akace yana bina bashi tana hararar dan aiken
Wanda aka aiko yace inna gaskiya ban saniba kawai kizo mutafi idankinje zakiji ko menene ma
Tace to jirani na fito
ya kalleta yace badai guduwa zakiyi ba yana kallon ta
Inna tace kai ya naga kana kallona da fuska kamar an kona jarka to ba guduwa zanyi ba tashiga ta cewa su ameera wai ana kiran ta a kofar mai gari
Ameera ta zaro ido tace inna mai kikayi
Inna tace babu abinda nayi yanzu zanje naji naga dan iskan dayakai karata ta fada tana fitowa tace dasu kufito mutafi , sukace to suka tafi zuwa gidan mai gari inna kuwa she surfa ruwan bala'i take ita ala dole an bata mata rai tana son taji wani yan banza ne yakaita kara wajan mai gari....
𝙖𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙣 𝙙𝙖𝙠𝙖𝙩𝙖 ✍🏻
[23/10, 00:40] MRS. MU'UTASIM: *🌟AMEER DA AMEERA 🌟*
𝙨𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮
𝐌𝐀𝐌𝐀𝐍 𝐍𝐔𝐒𝐀𝐈𝐁𝐀 𝐂𝐄 ✍🏻
*2*
Suna tafiya a hanya inna tace to waima wani kaniya mai garin zaibani da yake kira sai wani sauri kakeyi kamar zakaje daurin auren ka,
wanda aka turo kiran inna yace idan munje dai zakiji
Ameera tace khadija anya kuwa ba gudan da muke bane sbd kinga munbi dakan mai gari , khadija tace hmmm kedai kibari idan muka je zamu gani ameera tace ni kinga inna tace jiya ameer dina zaizo daga birni kuma yau ne zaizo gashi an kira inna gidan mai gari ahaka dai suna hira suna tafiya
Lado kuwa gajiya yayi da gudun ga kuma bayansa da yake masa ciwo kamar zai tsage zagi da tsinuwa kuwa su ameera sun shashi kamar mai yayi alwashin duk ranar da taje wajan wasa dandali to saiya rama shi idan yatashi ma kafafuwa zai karya mata
Su inna na zuwa taga su mai gari yayi dai-dai akan tabarma yana zare ido kamar wani tsohon maye
Inna tace ranka ya dade gani naji ance kana kirana shine nazo naji ko lafiya tin kafin ta dasa aya
Mai gari yace ba dole kizoba saboda wannan shedaniyar jikar taki ta kakkarya mana jiki gata kamar kara amma sai shegen karfi kamar na doki
Inna ta hade kirar sama data kasa tace wllh a shirdinka karka kuma cewa jikata shedaniya dan ba karamin aiki na bane nayi tsukiya muci dambe awajan nan tana aika masa da harara
Mai gari yace dama ai nasan da haka ke kike daure mata gindi take fitsararta son ranta
Nan inna ta rufesu da ruwan masifa tace ba'a isa ya aibata mata jika ba
Su ameera kuwa suna gefe ita da kawar ta suna kwasar dariya harda rike ciki , Ameera tace Inna tace bazata bari a dakeni ba a
kofar mai gari
khadija tace aikuwa naga alama yanxu dai da dare zakije dandalin ne
ameera tace zanje mana
Ankawo mai gyara mai gari yace inna tabiya kudin gyara ko kuwa ayima su ameera bulala ashirin
Inna tace wllh baka isaba kace zaku zanemin yarinya , ta fiddo kudi dubu biyar ta watsa ma mai gari tace gashi nan anbiya to ko harara kamata saina sakata ta rama tace musu muje gida kunji suka kama hanya
Wata mota ce take shigowa layin sainaga tayi gidan su ameera ina lekawa naga wani mutum da bazai wuce shekara 47 yana dravin sai wani saurayi kyakyawan gaske wanda yake kamar sa da baban sa fari ne tas bazai wuce shekara 25 sai wani shan kamshi yake ameer kennan suna isa gidan yaran gidan suka fito suna ga baba na birni cikin fara'a baba na birni yafito yana dariya suka ce sannu da zuwa yace yauwa yarana nasameku lfy suka amsa a tare da lfy lau
Ameer ne ya fito daga motar ganin yaran yasa yasaki fuska nan sukayo kanshi suna yaya ameer sannu dazuwa yace yauwa kanne na nan sukayi sashen inna lokacin bata jima da dawowa daga kofar mai gari ba tana ta fada
ganin su ameer yasa ta washe baki tana lale barhabin mutanen birni suka shigo da sallama ta amsa musu ameera ce tafito da gudu tana cewa oyoyo baba taje rungume shi yana dariya yace a a kaga yar inna an girma
cuno baki gaba tayi tana shagwabe fuska tace Allah baba ban girma ba ni
yace to shikenan naji
Tana juyawa wa zata gani ameer aikuwa da sauri tayo wajan sa ya tsaya yana kallon ta yarinya har tayi saurin girma yana zancen zuciya yaji ta a jikinsa suka sauke ajiyar zuciya a tare
ta dago kanta ta marairaice fuska tace yaya ameer shine ka wani daure fuska ko bason zuwa garinmu kake ba
Sai lokacin yasaki fuska yace waya ce miki ai ina son zuwa sosai naga granny tsohuwa da ke dasu abba da umma
Ameera tace to na yadda yaya
Inna tace mai gida na ni manta ni kayi ne kodan kaga ameera ne,
Yace a wane ni hajiya inna mai duniya taya zan manta ki, dariya inna tayi tace to zo ga abinci da ruwa sadiya tayi girki irin naku yan birni
dariya yayi yace to suka zauna ameera na manne da ameer tana ta zuba mishi surutu shikuwa sai murmushi yake yi dan baya gajiya da surutun ta
can suka hangosu ita da kaninta sun tafiya aikuwa da sanda su ameera ke tafiya har suka zo wajan su
Carab sukaji an rikesu haneefa tace uban waye ameera tace ubankine nan suka bude musu idon aikuwa sukayi arba da ameera
Haneefa da yake itama mafadaciya ce cikin fada tace lfy kuka taremu a hanya muna tafiyar. Ameera tace maiyasa kuka dukar min yan uwa
Haneefa tace su suka zagemu , aikuwa bata idar ba ameera ta bade mata ido da kasa nan suka kama dukan ta kamar Allah ya aikota tana ihu tana cewa kiyi hakuri wllh bazan sake dukansu ba
Aikuwa ameera tace batasan hakuri ba saida suka nada musu duka sosai dan har an fasama haneefa baki da hanci kamal kuwa marin da khadija ta wanke masa har hudu
Shine ya gigitasa ya rasa inda zai nufa ya rike yar uwarsa suka tafi suna kuka
wani dan saurayine ya karaso wajan su ameera yace to iyayen fada
Ameera tamai harara tace ina ruwanka sarkin iyayi
yace ke wllh yanzu zan zaneki , Ameera da khadija suka tafa suna dariya ameera tace kama isa saidai muzaneka wllh , khadija tace kai yanzu lado in banda abinka ina ruwanka damu banza jaki alade
Aikuwa lado ya shaka yace nine jakin ? tace eh din anfada jaki bata ida ba ya wanke ta da mari
Aikuwa ameera ta dauko wani dutse tasamu bayansa ta buga mishi yasaki kara ya juya kan ameera
Itama khadija ta dauki dutsen ta buga mishi a kugunsa aikuwa yaji zafi cikin fushi yace wllh saina karya ku yanzu nan yafada yana huci
Da gudu suka bar wajan yana binsu dayake dukkansu basuda jiki aikuwa sukamishi nisa
duk inda suka fuce suna ihu suna wai mahaukaci gashi nan zai kashemu taimako jama'a
aikuwa duk inda sukabi indai akwai mutane suma mutanen rufa musu baya sukeyi kafin kace me tuni sun yaye mutanen layin kowa gudu yake yi nan suka yako kofar gidan mai gari
mutane ne a zaune ana hira a kofar mai gari ameera ta fara zuwa mai gari ya dauko lomar tuwo ameera tayo sufa ta tsallakeshi ta taka bayanshi
Mai gari ya wanke fuskar shi da miyar kwanon tuwo ga akwai zafi tuwon
Mai gari yasaki ihu yana cewa annoba ce ta yo nan bai ida maganar ba khadija itama tazo a mugun gudu tabi takan kafarsa ji kake kass ta dira akan kafar ta kara karfin gudunta
mai gari yakara sakin kara yace man liman taimaka min ka kaini gida wannan wani iftila'i ne yashigo mana gari
Liman ya yunkura zai mike
kowa yayi zuru zuru yana kallon mai gari hallau shesu kalli hanya dasu ameera suka fice
Liman yakusa mikewa lado yace ya angizashi kan mlm bukar
Sukayi gwaran kawuna kan mlm bukar ne ya bugu da gini aikuwa wajan ya fashe sai jini
Mlm bukar rike wajan yana fadin innalilahi wa'inna ilaihin raju'un munshiga uku wannan wani irin masifa ce bai gama fadar sauran magana ba ya hango wasu mataliyar na maza sunyo kansu da mugun gudu
liman na ganinsu yace jama'a kutashi ga wasu bataliyar nan
Suna kokarin tashi suka iskesu aka ringa tabin kansu ana ficewa
Su ameera kuwa suna ta gudu a hanya wata mata tana tafiya ashe mahaifyar su kamal ce aikuwa suka bangajeta sukayi gaba kafin ta tashi lado ma yazo yabi da kanta
Da sauri tayi ta maza ta mike tana komawa bakin hanya
Su ameera suna gudu suka samu wanu lungu anan suka boye lado yazo ya fice aguje sauran ma suka fice da gudu saida sukaga sunyi nisa sosai tukun suka fito sukayo gida
Acen kuwa kofar mai gari sai bayan sun tafi liman yayi karfin halin tashi ya tada mai gari da mlm bukar yana musu sannu duk da shima yaji ciwo a hannu
Amma raunine yayi
mlm bukar yace wllh ko tambaya ba'a yi wannan yarinyar ce data addabi mutane itace ta tabo wani suke wannan tseren
Mai gari kuwa sai share ido yakeyi yana jan numfashi yace wllh saina mata hukunci aje a kiramin inna tazo sai tabiya kudi an mana gyara
Dan aike aka tura kiran inna gidanta
Inna tana zaune saiga khadija da ameera sun shigo kamar wasu na Allah sukayi sallama inna ta amsa tana fara'a tace harkun dawo
Sukace eh inna suka shige daki dan sungaji sosai gudun dasukayi ba kadan bane a kan gadon inna suka zube
Ameera tace khadija kisan kuwa ameer ya kusan zuwa hutu nan kauyen ? Khadija tace da gaskiya , eh wllh ta bata amsa suna haka shesukaji ana sallama da inna ameera tace ke kin manta dazun muna gudu ta kan mai gari mukabi
khadija tace to sai me dan munbi ta kansa mu mukace yazauna a waje
Ameera tace shegiya kawata kina wuta suka tafa
Inna na fita waje akace mata ana kiranta a fadar mai gari , tace to uban shi mai garin zai banii da yake kurana ko wani akace yana bina bashi tana hararar dan aiken
Wanda aka aiko yace inna gaskiya ban saniba kawai kizo mutafi idankinje zakiji ko menene ma
Tace to jirani na fito
ya kalleta yace badai guduwa zakiyi ba yana kallon ta
Inna tace kai ya naga kana kallona da fuska kamar an kona jarka to ba guduwa zanyi ba tashiga ta cewa su ameera wai ana kiran ta a kofar mai gari
Ameera ta zaro ido tace inna mai kikayi
Inna tace babu abinda nayi yanzu zanje naji naga dan iskan dayakai karata ta fada tana fitowa tace dasu kufito mutafi , sukace to suka tafi zuwa gidan mai gari inna kuwa she surfa ruwan bala'i take ita ala dole an bata mata rai tana son taji wani yan banza ne yakaita kara wajan mai gari....
𝙖𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙣 𝙙𝙖𝙠𝙖𝙩𝙖 ✍🏻
[23/10, 00:40] MRS. MU'UTASIM: *🌟AMEER DA AMEERA 🌟*
𝙨𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮
𝐌𝐀𝐌𝐀𝐍 𝐍𝐔𝐒𝐀𝐈𝐁𝐀 𝐂𝐄 ✍🏻
*2*
Suna tafiya a hanya inna tace to waima wani kaniya mai garin zaibani da yake kira sai wani sauri kakeyi kamar zakaje daurin auren ka,
wanda aka turo kiran inna yace idan munje dai zakiji
Ameera tace khadija anya kuwa ba gudan da muke bane sbd kinga munbi dakan mai gari , khadija tace hmmm kedai kibari idan muka je zamu gani ameera tace ni kinga inna tace jiya ameer dina zaizo daga birni kuma yau ne zaizo gashi an kira inna gidan mai gari ahaka dai suna hira suna tafiya
Lado kuwa gajiya yayi da gudun ga kuma bayansa da yake masa ciwo kamar zai tsage zagi da tsinuwa kuwa su ameera sun shashi kamar mai yayi alwashin duk ranar da taje wajan wasa dandali to saiya rama shi idan yatashi ma kafafuwa zai karya mata
Su inna na zuwa taga su mai gari yayi dai-dai akan tabarma yana zare ido kamar wani tsohon maye
Inna tace ranka ya dade gani naji ance kana kirana shine nazo naji ko lafiya tin kafin ta dasa aya
Mai gari yace ba dole kizoba saboda wannan shedaniyar jikar taki ta kakkarya mana jiki gata kamar kara amma sai shegen karfi kamar na doki
Inna ta hade kirar sama data kasa tace wllh a shirdinka karka kuma cewa jikata shedaniya dan ba karamin aiki na bane nayi tsukiya muci dambe awajan nan tana aika masa da harara
Mai gari yace dama ai nasan da haka ke kike daure mata gindi take fitsararta son ranta
Nan inna ta rufesu da ruwan masifa tace ba'a isa ya aibata mata jika ba
Su ameera kuwa suna gefe ita da kawar ta suna kwasar dariya harda rike ciki , Ameera tace Inna tace bazata bari a dakeni ba a
kofar mai gari
khadija tace aikuwa naga alama yanxu dai da dare zakije dandalin ne
ameera tace zanje mana
Ankawo mai gyara mai gari yace inna tabiya kudin gyara ko kuwa ayima su ameera bulala ashirin
Inna tace wllh baka isaba kace zaku zanemin yarinya , ta fiddo kudi dubu biyar ta watsa ma mai gari tace gashi nan anbiya to ko harara kamata saina sakata ta rama tace musu muje gida kunji suka kama hanya
Wata mota ce take shigowa layin sainaga tayi gidan su ameera ina lekawa naga wani mutum da bazai wuce shekara 47 yana dravin sai wani saurayi kyakyawan gaske wanda yake kamar sa da baban sa fari ne tas bazai wuce shekara 25 sai wani shan kamshi yake ameer kennan suna isa gidan yaran gidan suka fito suna ga baba na birni cikin fara'a baba na birni yafito yana dariya suka ce sannu da zuwa yace yauwa yarana nasameku lfy suka amsa a tare da lfy lau
Ameer ne ya fito daga motar ganin yaran yasa yasaki fuska nan sukayo kanshi suna yaya ameer sannu dazuwa yace yauwa kanne na nan sukayi sashen inna lokacin bata jima da dawowa daga kofar mai gari ba tana ta fada
ganin su ameer yasa ta washe baki tana lale barhabin mutanen birni suka shigo da sallama ta amsa musu ameera ce tafito da gudu tana cewa oyoyo baba taje rungume shi yana dariya yace a a kaga yar inna an girma
cuno baki gaba tayi tana shagwabe fuska tace Allah baba ban girma ba ni
yace to shikenan naji
Tana juyawa wa zata gani ameer aikuwa da sauri tayo wajan sa ya tsaya yana kallon ta yarinya har tayi saurin girma yana zancen zuciya yaji ta a jikinsa suka sauke ajiyar zuciya a tare
ta dago kanta ta marairaice fuska tace yaya ameer shine ka wani daure fuska ko bason zuwa garinmu kake ba
Sai lokacin yasaki fuska yace waya ce miki ai ina son zuwa sosai naga granny tsohuwa da ke dasu abba da umma
Ameera tace to na yadda yaya
Inna tace mai gida na ni manta ni kayi ne kodan kaga ameera ne,
Yace a wane ni hajiya inna mai duniya taya zan manta ki, dariya inna tayi tace to zo ga abinci da ruwa sadiya tayi girki irin naku yan birni
dariya yayi yace to suka zauna ameera na manne da ameer tana ta zuba mishi surutu shikuwa sai murmushi yake yi dan baya gajiya da surutun ta