Sashe 3
Amir Da Amira Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ameera tace daddy yau saida aka kaimu kara wajan mai gari
daddy yace kara kuma ?
Inna tayi caraf tace wllh kuwa Muhammadu wai ameera tabi wajan da gudu ta taka mai gari shine fa akace kona bada kudin gyara ko ayi mata bulala ashirin
Daddy yace ashirin fa,
Ameera tace eh
Ameer yace yanzu kun biya kudin
Inna tace nabada ai bazan bari a tabamin naman jikin ameera ba
...Ameer yace to shikenan nan suka ci gaba da cin abincin su suna hira cikin nishadi
12:30PM abba yadawo daga kasuwa yana shigowa yaga mota agidan yace a ashe Muhammad sunzo ya wuce sashensu yashiga su Ibrahim suka tarosa da oyoyo ya rungume su yayi
Suna dariya hajara tace abba daddy yazo
Abba yace ai naga motarsa a tsakar gida
Umma tayi masa sannu da zuwa ta cedasu su tafi dakinsu abba zaiyi wanka idan yagama shesuci abinci suka tashe da gudu suna murna .Umma tace muje abbansu kayi wanka kaci abinci kafin muhammad yashigo
Abba yace to yau kuma kodan oyoyo dinma babu, Umma tayi murmushi tace akwai mana amma sai anjima , abba yace to shikenan , matata yafice yana murmushin shima
Abban su Rashida ne yashigo shima gidan yaga mota yayi murmushi yace yau munyi baki ashe yayi sashensa yashiga da sallama yaran nasa suka tareshi suna abbu sannu da zuwa yace yauwa
Mama nana ce ta fito tasha waka ta kashe dauri ta iso wajan su tana yiwa abbu sannu da zuwa
Abbu yace yauwa yana kallon ta yace wannan duk ni aka yiwa ,
Mama nana tayi farr da ido tace sosai makuwa , yayi dariya yace aikuwa kinyi kyau sosai
tace ngd mai gidana nan suka shiga ciki
Ameer tinda yagama cin abinci yaja ameera kauye suka dasa hira yana kwasar dariya tana bashi labarin damben dasukeyi idan mutum yakawo mata reni tana ta zuba kamar kanyar data nuna
Ameera tace kaga yaya akwai wani da yake tareni idan zanje makaranta wai sai yake cewa yana sona ta shagwabe fuska
Ameer ya b'ata fuska yace ke kuma mai kika ce mishi
Ameera tace ai ni bana sonshi sbd k'azami ne ranar a makaranta koroshi akayi sbd kazantarshi baya wanka ga kafar da kaushi kamar bayan bishiya
Murmushi ameer yayi sai kallon ta yake yana ta sak'a da warwara da zuciyar shi
taci gaba da cewa kasan yaya wllh adamu dan iska ne tana dariya
Ameer yace kamar yaya ?
tace wani lokacine naganshi a dandali yana taba nan din budurwar sa ta nuna mishi kirjinta
Ameer ya zare ido
kwashe da dariya ameera tayi tace shine nida khadija mukayi sanda muka karyo bulala biyu muka shafa gawayi a fuskar mu muka saka mayafin inna da dare mukaje gidansu har dakinsa yana bacci,
Na tsula mishi bulala da sauri yatashi yana kallon mu yana cewa dan Allah kuyi hakuri ku kuke ganinmu bamu muke ganinku ba
khadija tace wato kaine dan iska mai taba jikin mata ko toyau zamu tafi barzagu da kai
.yana kerma yace waiyo Allah na shiga uku wllh bazan sake ba
ameera tace shiiii bamason kana daga sauti idan wani yajika to mutuwa zakayi
Adamu na zare ido baki na rawa yace nadena wllh bazan sake kama hannun wata ba inba matar dana aura ba
khadija tace ai kasan idan anje barzagu walakiri zaiyita jibgar ka,
Adamu saboda tsoro baisan lokacin daya saki fitsari ba
sarai ameera tagani tana dariya kasa kasa..Ameera tace yanzu abinda zakayi mu kyaleka shine kayi tsallen kwado guda dari saimu barka da ranka
ya fitoda ido waje yace dari kuma
Ameera ta hade rai tace eh haka nace idan kuma ba haka ba saimu tafi dakai
Cikin kaduwa da tashin hankali yace zanyi kuyi hakuri mutanen boye zanyi
khadija tace to soma yanayi harya gaji kuma suna zuba mishi bulala ga sunce idan yayi ihu mutanen gidan su suka fito shima yasan gabar ya rufe bakinsa da hannun sa saida suka miki dukan tsiya tukun sukace miki rufe idon tinda kayi biyayya zamu barka
Haka adamu jin ance za'a barshi sai ya ji dadi yace na rufe
Ameera tace idan kasake ka bude da wuri to zaka ganka a k'ungunmin daji mai kuraye
Da sauri yace bazan bude da wuri ba
nan suka fita da sond'a suna fita suka kama dariya,
khadija tace wllh ameera ke muguwa ce kinfini dukansa Ameera tace ai yabani haushi ne yadda yake tare yan mata yake taba musu kirji ko wani kalar iskan ci ne wannan oho?
khadija tayi dariya tace ai ya fitini kowa a garin nan yaudai munyi maganin dan banza
Suna tafiya a hanya wasu mutanen sun taho suna hira ameera tace khadija bari mu baiwa wadancen mutunen tsoro tace to
suka rakube a jikin wata bishiya suka saida mutanen suka tunkaro kawai suka fito fuska bak'i k'irin jiki kuma fari kamar fatalwa
Mutanen sukayi baya ameera ta makale murya ta juye hannu tace idan kuka kuskura kuka gudu to zaku mutu
Ai da sauri suka dunk'ule a waje daya suna mazurai suna kerma
......Ameera tace daga ina kuke ? wani acikinsu yace daga dandali muke shine muka taho gida
ameera tace kune marassa kunya har kuka tsaya har wannan lokacin baku dawo gidaba ko
nan suka soma cewa dan Allah kuyi hakuri bazamu sake zama dare ya mana ba awaje
khadija tayo kansu tana wani gurnani kamar wata aljanar gaske tace daga yau idan kuka sake bari dare yamuku to zamu tafi daku duniyar aljannu
Cikin tsoro sukace baza musake ba amana afuwa nan dai basuyi muguntar ba suka barsu suka tafi....
khadija tace bacci nakeji mutafi gida .....
Ameera ta dawo daga labarin da take baima, Yaya ameer shikuwa sai dariya yakeyi harda rike ciki yana jin mugunta irin tasu
ameera ita ma dariyar tayi tace amma yau zaka bini muje dandali ko yace sosai makuwa dan naga adamu
Dariya tayi tace zan nuna maka shi
*SHIN SU WANENE AMEER DA AMEERA*
Mlm shareef shine asalin baban su abba auren gidan aka musu shida matarsa maryam wato inna
Ahmed shine dansu na farko wato abba. Bayan shekara uku maryam tasake haihuwar namiji muhammad wato daddy na birni bayan shekara biyu tasake haihuwar wani namijin Abubakar wato abbu sai autar su Mufeeda ..Abba shi yafara gama makarantar sa yasoma kasuwanci yana da shekara 27 years suka hadu da sadiya wato umma nan suka saba da juna basu wani jima ba suka yi aure
Bayan aurensu da shekara uku muhammed yagama karatun sa yace shi birni zaikoma yaci gaba da karatu nan aka bashi dama mlm shareef yanada abokin a cen kano nan ya mishi waya yace mishi ga muhammad nan wato daddy na birni
yana karatun nan yar gidan wadda ake kira da fadila suka kulla soyayya aikuwa babanta yaji dadi nan da nan akayi auren su
sai Abubakar wato abbu shima yagama karatunsa ya kama kasuwanci Allah yadashi da nana yar cikin garin katsina suna fara soyayya babu bata lokaci aka musu aure
Abba yana yara hudu
safiyan
ameera
hajara
Ibrahim
Sai daddy na birni yana da yara uku
Ameer
Fauziya
Fatima autarsu
abbu kuwa yana da yara biyar
Rashida
Usman
Abdul rashid
Nasser
sai kausar auta
.....yanzu mlm shareef shekarar sa goma da rasuwa lokacin ameera tana yar shekara 2years ya rasu
*wannan kennan*
CIGABAN LABARI
Abbane da abbu da daddy na birni suka shigo sashen inna nan suka gaishe da inna ta amsa
Abbu yace inna dama munzo ta wata magana ne
Inna ta gyara zama tace to ina jinku
Sai abbu yace ameera da ameer ku je wajan umman ku na kiranku
nan suka mike suna fita abbu yajuyo kan inna yace,Inna munaso za'a daura auren 𝙖𝙢𝙚𝙚𝙧 𝙙𝙖 𝙖𝙢𝙚𝙚𝙧𝙖
Gobe saboda ta koma birni taci gaba da karatun ta acen
inna ta dago tana bankawa abbu harara tace....
TO ANAN ZAN DASA AYA SAI MUN HADU DAKU A GOBE INSHA AND kuyi comments da share ko like ngd🥰
[23/10, 09:25] MRS. MU'UTASIM: 🌟𝑨𝑴𝑬𝑬𝑹 𝑫𝑨 𝑨𝑴𝑬𝑬𝑬𝑹𝑨🌟
𝙎𝙏𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮
𝑴𝑨𝑴𝑨𝑵 𝑵𝑼𝑺𝑨𝑰𝑩𝑨 𝑪𝑬 ✍🏻
3
Inna tace amma kai kuwa bukari kazama mahaukaci taya zakace ameera yarinya da ita kace wai ayi mata aure
....Abbu yace inna bawai tarewa zayi ba za a daura auren ne idan takoma birni sai taci gaba da karatu tinda kinga sai ta zama likita da kike fatan zaman ta
Inna tayi jum kafin tace to shikenan na yadda tinda dan uwanta ne shi nasan zai kulamin da ameera
.....Cikin jin dadi abbu yace mungode
Allah yakara girma
tayi murmushi tana kallon diyan nata tace ku fada ma Mufeeda dai suka ce to nan suka fita daga sashen inna
Ameera kuwa tinda taja ameer suka fita ta kaishi wajan umma suka gaisa tana tambayar sa maman sa
Kasa yayi da kai yace suna gaishe ta nan dai suka fito suka nufi sashen mama
suka shiga mama tace a a ga mutanen birni isowa sukayi ya durkusa ya gaisheta
Mama ta amsa da fara'ar ta tana tambayar sa yan gidan yace lfy lau suke sunce agaishe ta
Su rashida ne suka fito daga ciki suna ga yaya ameer
Murmishi ameer yayi yace yan k'annan na
zama sukayi suna bashi labarin school yana dariya sun jima tukun suka fito
Waje suka fita ameera tace yaya kasan kawata khadija kuwa ?
Ameer yace a a ban santa ba
Tace to muje ku gaisa
Da yake yana son zaga garin yace ok muje
suna tafe suna hira har kofar gidansu khadija duk inda suka bi sai mutane sunce la kalli wani saurayi mai kyau kamar balarabe kuma suna kama da ameera
Ita kuwa babu ruwanta sai zuba zancen ta takeyi
......A hanya ne sukayi arangama da lado
aikuwa yayi kanta dama shi kullin da makamin sa yake yawo sbd karma ya hadu da ameera ta gudu
ameera na ganin lado ta labe a bayan ameer
Jin ta rikeshi yace menene ?
ameera tace yaya gashi nan zai dakeni
Ameer yace wanene da hannu tayi mishi nuni da inda lado ke tunkaro su
Lado yace yarinya wana kama dama nace miki duk lokacin da muka hadu saina karya miki kafa
Ameera na zare ido tace please yaya karka bari ya dakeni
Shikuwa ameer so yake yaga bakin kokarin lado
daddy yace kara kuma ?
Inna tayi caraf tace wllh kuwa Muhammadu wai ameera tabi wajan da gudu ta taka mai gari shine fa akace kona bada kudin gyara ko ayi mata bulala ashirin
Daddy yace ashirin fa,
Ameera tace eh
Ameer yace yanzu kun biya kudin
Inna tace nabada ai bazan bari a tabamin naman jikin ameera ba
...Ameer yace to shikenan nan suka ci gaba da cin abincin su suna hira cikin nishadi
12:30PM abba yadawo daga kasuwa yana shigowa yaga mota agidan yace a ashe Muhammad sunzo ya wuce sashensu yashiga su Ibrahim suka tarosa da oyoyo ya rungume su yayi
Suna dariya hajara tace abba daddy yazo
Abba yace ai naga motarsa a tsakar gida
Umma tayi masa sannu da zuwa ta cedasu su tafi dakinsu abba zaiyi wanka idan yagama shesuci abinci suka tashe da gudu suna murna .Umma tace muje abbansu kayi wanka kaci abinci kafin muhammad yashigo
Abba yace to yau kuma kodan oyoyo dinma babu, Umma tayi murmushi tace akwai mana amma sai anjima , abba yace to shikenan , matata yafice yana murmushin shima
Abban su Rashida ne yashigo shima gidan yaga mota yayi murmushi yace yau munyi baki ashe yayi sashensa yashiga da sallama yaran nasa suka tareshi suna abbu sannu da zuwa yace yauwa
Mama nana ce ta fito tasha waka ta kashe dauri ta iso wajan su tana yiwa abbu sannu da zuwa
Abbu yace yauwa yana kallon ta yace wannan duk ni aka yiwa ,
Mama nana tayi farr da ido tace sosai makuwa , yayi dariya yace aikuwa kinyi kyau sosai
tace ngd mai gidana nan suka shiga ciki
Ameer tinda yagama cin abinci yaja ameera kauye suka dasa hira yana kwasar dariya tana bashi labarin damben dasukeyi idan mutum yakawo mata reni tana ta zuba kamar kanyar data nuna
Ameera tace kaga yaya akwai wani da yake tareni idan zanje makaranta wai sai yake cewa yana sona ta shagwabe fuska
Ameer ya b'ata fuska yace ke kuma mai kika ce mishi
Ameera tace ai ni bana sonshi sbd k'azami ne ranar a makaranta koroshi akayi sbd kazantarshi baya wanka ga kafar da kaushi kamar bayan bishiya
Murmushi ameer yayi sai kallon ta yake yana ta sak'a da warwara da zuciyar shi
taci gaba da cewa kasan yaya wllh adamu dan iska ne tana dariya
Ameer yace kamar yaya ?
tace wani lokacine naganshi a dandali yana taba nan din budurwar sa ta nuna mishi kirjinta
Ameer ya zare ido
kwashe da dariya ameera tayi tace shine nida khadija mukayi sanda muka karyo bulala biyu muka shafa gawayi a fuskar mu muka saka mayafin inna da dare mukaje gidansu har dakinsa yana bacci,
Na tsula mishi bulala da sauri yatashi yana kallon mu yana cewa dan Allah kuyi hakuri ku kuke ganinmu bamu muke ganinku ba
khadija tace wato kaine dan iska mai taba jikin mata ko toyau zamu tafi barzagu da kai
.yana kerma yace waiyo Allah na shiga uku wllh bazan sake ba
ameera tace shiiii bamason kana daga sauti idan wani yajika to mutuwa zakayi
Adamu na zare ido baki na rawa yace nadena wllh bazan sake kama hannun wata ba inba matar dana aura ba
khadija tace ai kasan idan anje barzagu walakiri zaiyita jibgar ka,
Adamu saboda tsoro baisan lokacin daya saki fitsari ba
sarai ameera tagani tana dariya kasa kasa..Ameera tace yanzu abinda zakayi mu kyaleka shine kayi tsallen kwado guda dari saimu barka da ranka
ya fitoda ido waje yace dari kuma
Ameera ta hade rai tace eh haka nace idan kuma ba haka ba saimu tafi dakai
Cikin kaduwa da tashin hankali yace zanyi kuyi hakuri mutanen boye zanyi
khadija tace to soma yanayi harya gaji kuma suna zuba mishi bulala ga sunce idan yayi ihu mutanen gidan su suka fito shima yasan gabar ya rufe bakinsa da hannun sa saida suka miki dukan tsiya tukun sukace miki rufe idon tinda kayi biyayya zamu barka
Haka adamu jin ance za'a barshi sai ya ji dadi yace na rufe
Ameera tace idan kasake ka bude da wuri to zaka ganka a k'ungunmin daji mai kuraye
Da sauri yace bazan bude da wuri ba
nan suka fita da sond'a suna fita suka kama dariya,
khadija tace wllh ameera ke muguwa ce kinfini dukansa Ameera tace ai yabani haushi ne yadda yake tare yan mata yake taba musu kirji ko wani kalar iskan ci ne wannan oho?
khadija tayi dariya tace ai ya fitini kowa a garin nan yaudai munyi maganin dan banza
Suna tafiya a hanya wasu mutanen sun taho suna hira ameera tace khadija bari mu baiwa wadancen mutunen tsoro tace to
suka rakube a jikin wata bishiya suka saida mutanen suka tunkaro kawai suka fito fuska bak'i k'irin jiki kuma fari kamar fatalwa
Mutanen sukayi baya ameera ta makale murya ta juye hannu tace idan kuka kuskura kuka gudu to zaku mutu
Ai da sauri suka dunk'ule a waje daya suna mazurai suna kerma
......Ameera tace daga ina kuke ? wani acikinsu yace daga dandali muke shine muka taho gida
ameera tace kune marassa kunya har kuka tsaya har wannan lokacin baku dawo gidaba ko
nan suka soma cewa dan Allah kuyi hakuri bazamu sake zama dare ya mana ba awaje
khadija tayo kansu tana wani gurnani kamar wata aljanar gaske tace daga yau idan kuka sake bari dare yamuku to zamu tafi daku duniyar aljannu
Cikin tsoro sukace baza musake ba amana afuwa nan dai basuyi muguntar ba suka barsu suka tafi....
khadija tace bacci nakeji mutafi gida .....
Ameera ta dawo daga labarin da take baima, Yaya ameer shikuwa sai dariya yakeyi harda rike ciki yana jin mugunta irin tasu
ameera ita ma dariyar tayi tace amma yau zaka bini muje dandali ko yace sosai makuwa dan naga adamu
Dariya tayi tace zan nuna maka shi
*SHIN SU WANENE AMEER DA AMEERA*
Mlm shareef shine asalin baban su abba auren gidan aka musu shida matarsa maryam wato inna
Ahmed shine dansu na farko wato abba. Bayan shekara uku maryam tasake haihuwar namiji muhammad wato daddy na birni bayan shekara biyu tasake haihuwar wani namijin Abubakar wato abbu sai autar su Mufeeda ..Abba shi yafara gama makarantar sa yasoma kasuwanci yana da shekara 27 years suka hadu da sadiya wato umma nan suka saba da juna basu wani jima ba suka yi aure
Bayan aurensu da shekara uku muhammed yagama karatun sa yace shi birni zaikoma yaci gaba da karatu nan aka bashi dama mlm shareef yanada abokin a cen kano nan ya mishi waya yace mishi ga muhammad nan wato daddy na birni
yana karatun nan yar gidan wadda ake kira da fadila suka kulla soyayya aikuwa babanta yaji dadi nan da nan akayi auren su
sai Abubakar wato abbu shima yagama karatunsa ya kama kasuwanci Allah yadashi da nana yar cikin garin katsina suna fara soyayya babu bata lokaci aka musu aure
Abba yana yara hudu
safiyan
ameera
hajara
Ibrahim
Sai daddy na birni yana da yara uku
Ameer
Fauziya
Fatima autarsu
abbu kuwa yana da yara biyar
Rashida
Usman
Abdul rashid
Nasser
sai kausar auta
.....yanzu mlm shareef shekarar sa goma da rasuwa lokacin ameera tana yar shekara 2years ya rasu
*wannan kennan*
CIGABAN LABARI
Abbane da abbu da daddy na birni suka shigo sashen inna nan suka gaishe da inna ta amsa
Abbu yace inna dama munzo ta wata magana ne
Inna ta gyara zama tace to ina jinku
Sai abbu yace ameera da ameer ku je wajan umman ku na kiranku
nan suka mike suna fita abbu yajuyo kan inna yace,Inna munaso za'a daura auren 𝙖𝙢𝙚𝙚𝙧 𝙙𝙖 𝙖𝙢𝙚𝙚𝙧𝙖
Gobe saboda ta koma birni taci gaba da karatun ta acen
inna ta dago tana bankawa abbu harara tace....
TO ANAN ZAN DASA AYA SAI MUN HADU DAKU A GOBE INSHA AND kuyi comments da share ko like ngd🥰
[23/10, 09:25] MRS. MU'UTASIM: 🌟𝑨𝑴𝑬𝑬𝑹 𝑫𝑨 𝑨𝑴𝑬𝑬𝑬𝑹𝑨🌟
𝙎𝙏𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮
𝑴𝑨𝑴𝑨𝑵 𝑵𝑼𝑺𝑨𝑰𝑩𝑨 𝑪𝑬 ✍🏻
3
Inna tace amma kai kuwa bukari kazama mahaukaci taya zakace ameera yarinya da ita kace wai ayi mata aure
....Abbu yace inna bawai tarewa zayi ba za a daura auren ne idan takoma birni sai taci gaba da karatu tinda kinga sai ta zama likita da kike fatan zaman ta
Inna tayi jum kafin tace to shikenan na yadda tinda dan uwanta ne shi nasan zai kulamin da ameera
.....Cikin jin dadi abbu yace mungode
Allah yakara girma
tayi murmushi tana kallon diyan nata tace ku fada ma Mufeeda dai suka ce to nan suka fita daga sashen inna
Ameera kuwa tinda taja ameer suka fita ta kaishi wajan umma suka gaisa tana tambayar sa maman sa
Kasa yayi da kai yace suna gaishe ta nan dai suka fito suka nufi sashen mama
suka shiga mama tace a a ga mutanen birni isowa sukayi ya durkusa ya gaisheta
Mama ta amsa da fara'ar ta tana tambayar sa yan gidan yace lfy lau suke sunce agaishe ta
Su rashida ne suka fito daga ciki suna ga yaya ameer
Murmishi ameer yayi yace yan k'annan na
zama sukayi suna bashi labarin school yana dariya sun jima tukun suka fito
Waje suka fita ameera tace yaya kasan kawata khadija kuwa ?
Ameer yace a a ban santa ba
Tace to muje ku gaisa
Da yake yana son zaga garin yace ok muje
suna tafe suna hira har kofar gidansu khadija duk inda suka bi sai mutane sunce la kalli wani saurayi mai kyau kamar balarabe kuma suna kama da ameera
Ita kuwa babu ruwanta sai zuba zancen ta takeyi
......A hanya ne sukayi arangama da lado
aikuwa yayi kanta dama shi kullin da makamin sa yake yawo sbd karma ya hadu da ameera ta gudu
ameera na ganin lado ta labe a bayan ameer
Jin ta rikeshi yace menene ?
ameera tace yaya gashi nan zai dakeni
Ameer yace wanene da hannu tayi mishi nuni da inda lado ke tunkaro su
Lado yace yarinya wana kama dama nace miki duk lokacin da muka hadu saina karya miki kafa
Ameera na zare ido tace please yaya karka bari ya dakeni
Shikuwa ameer so yake yaga bakin kokarin lado