Sashe 42
Alkawarin Allah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ajiyar zuciya ta saki cikin tashin hankali idanunta na tara sababbin hawaye,ta zurafafa tunaninta tana neman dukkan hanyoyi da take ganin zati ba don sauke daada daga qudurinta,tunaninta yakai ya kawo,babu wata qofa guda daya,tunda kowa kusan da umarninta yake aiki,mafita daya ce ta dage da nacin roqonta kawai kafin nan da ranar lahadi ko Allah zaisa ta janye tun maganar batayi qarfi ta watsu a dangi ba.
Ba irin tunanin da bata kawo ranta ba kafin bacci yayi awon gaba da ita.
Koda ta idar da sallahr asuba wani baccin ne ya sake kwasheta,saboda rashin samun isashshen bacci da batayi na daren jiya.
Cikin baccin taji kamar muryar huda na tashinta,ta bude idanunta da qyar wadanda sukayi nauyi ta zubesu kan huda
"Anty shahida,kizo inji kawu ummaru" tuni ta nemi sauran baccin idanunta ta rasa shi,saita zauna dangwargwar saman gadon tana duban shahida
"Yaushe yazo"
"Bai jima da zuwa ba,muna cikin cin abincin safe"
"Kice masa ganinan" ta fada cikin fargaba,miqewa tayi ta dauki hijabinta dake saman jakarta ta zura,ta tsaya gaban mudubi ta kalli fuskarta gabanta na faduwa,tasan halin kawu ummarun sarai,yafi kowa zafi cikin kawun nan nata,Tana dage labulen tana addu'ar Allah yasa koma da meye yazo ya zamana mai sauqi ne.
Cikin girmamawa ta gaidashi ya amsa,shuru yadan biyo baya kafin daga bisani ya ciro kudade daga aljihunsa ya zube kusa da ita
"Nasan tuni daada tayi miki bayanin cewa mun karbi kudin aure da sadakinki,to gasu,inaso nayi magana da mahaifiyarki kan meye ya dace ayi da kudin" da sauri ta dago kai tana duban kawun idanunta ya cika taf da qwalla sannan ta sauke qasa,ya karanci me takeson cewa,don tuni daada ta gaya masa
"Rahama,karki wani ce zaki damu,yaron ya cancanta,banda haka babu abinda zai saka mu bashi ke,muma muna sonki fa" cikin muryar kuka tace
"Kawu,wallahi bansanshi ba,bani bace na turoshi,akwai wanda muka riga mukayi alqawarin aure dashi,harma yana shirin zuwa gaidaku" murmushi kawun yayi
"Rahama,indai cancanta take sa a baiwa mutum aure wannan yaron ya cancanta,matar mutum kabarinsa,Allah baiyi shi wancan din shine mijinki ba,saboda haka kiyi addu'a kawai,Allah yasa hakan shine alkhairi a gareki" kai ta sadda kawai qwalla na silalo mata,tana jin kawun harya gama maganganunshi yayi sallama dasu yayi gaba,miqewa tayi kawai ta fita daga falon zuwa tsakar gida ta wuce bandaki,ta tara ruwa tayi wanka sannan ta sake zuwa ta wuce daada zuwa daki.
Cikin minti talatin ta gama shirinta gami da hada kayanta tsaf,daidai lokacin daada ta leqo dakin tana mata magana ta fito ta karya,saita ganta saqale da jaka tana shirin fitowa,binta tayi da kallo
"Ke kuma meye hakan?"
"Gidan zan wuce,tunda nazo na karbi saqon naki" baki ta tabe tana dubanta
"Allah ya raka taki gona,dadin abundai bake kadaice jikata ba,kuma su bayau zasu tafi ba,saikin dawo" duban daadan tayi,zuciyarta na mata zafi matuqa idan ta tuna abinda suka mata,yanzu kamar ita da hankalinta da wayonta da komai amma ace an baiwa wani ita?,waninma da batasan waye ba?,tsabar qarfa qarfa kota bakinta ba'a jiba aka amsa harda sadakinsa?,ranar daurin aure kawai suke jira kenan?,saita juya da kayanta ta koma cikin daki ta zube gefan katifa,tana jin wayarta na rurin shigowar kiran nuradden amma bata da qarfin gwiwar dauka.
Dole ta haqura da tafiyar sabida wani zazzafan zazzabi daya saukar mata wunin guda,ba ita ta samu sassauci ba sai washegari da safe,kafin sallar azahar ta sake shirin tafiya,wannan karo daadar bata hanasu ba,suka shirya tsaf suka wuce,saidai tafiyar bata musu dadi ba kamar yadda tayi musu a zuwansu,saboda gaba daya hankalin shahida bai kansu,sosai ta shiga tunani mai zurfi ita daya,har suka qaraci surutansu suka haqura.
🎍🎍🎍🎍🎍🎍🎍🎍🎍🎍🎍
Kwana biyu da dawowarta tana gaban system dinta tana tura saqon daukar uzurin ba zata samu damar komawa office bakin aikinta ba anty zubaida ta shigo dakin,saita samu gefan shahidan ta zauna sanda ta gama tura saqon ta soma kashe system din,cikin qaramin lokaci gaba daya shahidan ta sauya ta wani sukurkuce kamar wadda akace an daura auren nata,ta sauya gaba daya ta auri zaman daki,duk wata hira da walwala data dawo da.ita cikin gidan yanzu ta janyeta,kamar wadda ke shirin komawa 'yar gidan jiya,anty zubaida batace da ita komai ba saidata gama ta ture computer din gefe sannan ta kira sunan shahidan,daga kai tayi tana dubanta
"Yanzu shahida daga maganar karbar kudin aurenki saiki ki tsangwami kanki haka?,kina neman maida kanki 'yar gidan jiya?" Kamar mai jira sai kuwa ta soma hadiyar zuciya,idanunta suka soma yaji tare da tara qwalla,ta bude bakinta tana jin wani abu ya tokare mata wuya cikin muryar kuka tace
"Haba anty,ko waye aka yi masa haka anty ba'a kyauta masa ba,ta yaya za'a badani kamar an gaji dani,yanzu an siya min mutunci kenan?,kina gani fa shi wanda akace an bawa din bansan ko waye ba,uwa uba yau kwanaki nawa shi dinma bai nemeni ba,qafa da qafa kiran waya ko text,me kike tunanin sun jawomin kenan anty?" Ta qarashe maganar da sigar tambaya idanunta kan anty wanda gab suke da ziraro da qwallar dake cikinsu,kai anty zubaida ke kadawa,ita kanta abun bai mata ba amma uncle hisham ya dakatar da ita kan babu ruwanta,duk wata hanya da zata bi tasha cikin uncle din ya gaya mata na ko waye donta gayawa shahidan ta samu dan relief ya tosheta
"Haka zaki haquri shahida,qaddara ta riga fata,amma sai nake ganin idan da laifinsu kema da naki laifin,kinyi wasa da damarki qwarai,shekara nawa nuradden na bibiyarshi ki bashi dama kikaqi,idan da ace kin bashi dama da tuni yanzu wani zancan ake ba wannan ba,nidai bani da wani abunyi bani kuma data cewa saidai ince kiyi haquri kiyita addu'a kawai,nima kuna zan tayaki" kai kawai ta kada,ta bude baki zata ce wani abu wayarta ta sake kadawa karo na barkatai,tare idanunsu yakai kan wayar,nuradden ne,sai anty zubaida ta kalli shahidan
"Babu hujja ko alfanun boye masa komai,kawai ya kamata ace ya sani ni a ganina" tana kaiwa nan ta miqe don ficewa ta bawa shahidan damar amsa wayar.
******* ****** *********
A hankali ya miqe daga gaban qaramin akwatin mai lambobin sirri yana sauke nannuyar ajiyar zuciya,duk sanda ya budeshi koda wani abu zai ciro daga ciki saiya tayar masa da wawakeken mikin dake danqare a zuciyarsa,cikin nutsuwa wadda ta cakudu da kasala ya isa gaban akwatinshi ya jefa abinda ya dauko daga ciki ya rufe zip din akwatin sannan ya saukeshi daga saman gadon ya soma janshi har zuwa falonshi.
Saman dining ya isa ya zauna a nutse ya soma duba abinda aka dafa din,rabin hankalinsa nakan wayarshi da haka ya zuba abincin ya soma ci,knocikin din da akayi shi yaja hankalinsa,saiya dan daga kanshi yana duban qofar,kafin yace komai aka turo aka shigo,nafisa ce,sanye cikin doguwar riga ta atamfa da madaidaicin mayafi,idanunta bisa kanshi yayin daya dauke nashi idanun ya maida kan abincinsa,hakan yasa tayi hanzarin tunawa da batayi sallama ba,saita dan koma da baya tayi sallamar sannan taci gaba da takowa cikin falon a hankali tana nazarin falon,falon ya jima yana burgeta,duk da wannan shine ganinta dashi na uku,saboda haidar din bai lamunci ta dinga zuwa masa gida ba bayan shi kadaine cikin gidan.
Bata tsaya ba har sai data isa dining din,fuskarwa a washe take kallonshi,ta dora jakarta saman teburin tana kallon abincin da yake ci,saita zari spoon ta saka cikin farantin nashi tana cewa
"Goodmorning boss" idanunshi ya daga yana janyewa daga cin abincin yana cewa
"Morning...me kika fito yi yanzu?" Zama tayi saman kujerar dake daura da ita,ta langabe wuya tana kallonshi bayan ta aje cokalin hannunta
"Rakiya mana dear....uhmm....ji nake kaman na bika wlh,kaika janyo mana kaga da tuni tare zamuyi tafiyarmu babu me tuhumarmu" saiya yagi tissue yana goge bakinsa,ya cilla dan qaramin dust bin dake gefanshi yana miqewa daga saman kujerar
"Amma dai kinsan akwai wadanda zamu fita tare,kuma duka maza ne,bai kuma kamata ki shiga cikinsu ba ko?" Itama tashi tayi tana daukar jakarta,cikin hanzari harta cimmasa tasha gabanshi
"Amma dear,tafiyar wata biyu fa banan kusa bane,ni a wajena ba laifi bane don nayi maka rakiya"
*ga mai buqatar sabon littafina da zan fara bayan alqawarin Allah,sai yaje youtube yayi searching SAUTIN HIKIMA,da zarar sunan ya fito akwai rubutun SUBSCRIBE da jan rubutu,ki danna shi sau daya zai koma black,saikiyi screenshot ki turo zuwa number dake qasa,za'a saki a group din in sha Allah*
07038670166 *Ziyarci tasharmu ta youtube don samun qawatattun litattafan hausa,masu qunshe da zallar soyayya darasin rayuwa da kuma nishadi*
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
https://youtu.be/H7M7h6l6wNM
*Alqawarin Allah*
2️⃣8️⃣
Bata tsaya ba har sai data isa dining din,fuskarwa a washe take kallonshi,ta dora jakarta saman teburin tana kallon abincin da yake ci,saita zari spoon ta saka cikin farantin nashi tana cewa
"Goodmorning boss" idanunshi ya daga yana janyewa daga cin abincin yana cewa
"Morning...me kika fito yi yanzu?" Zama tayi saman kujerar dake daura da ita,ta langabe wuya tana kallonshi bayan ta aje cokalin hannunta
"Rakiya mana dear....uhmm....ji nake kaman na bika wlh,kaika janyo mana kaga da tuni tare zamuyi tafiyarmu babu me tuhumarmu" saiya yagi tissue yana goge bakinsa,ya cilla dan qaramin dust bin dake gefanshi yana miqewa daga saman kujerar
"Amma dai kinsan akwai wadanda zamu fita tare,kuma duka maza ne,bai kuma kamata ki shiga cikinsu ba ko?" Itama tashi tayi tana daukar jakarta,cikin hanzari harta cimmasa tasha gabanshi
"Amma dear,tafiyar wata biyu fa banan kusa bane,ni a wajena ba laifi bane don nayi maka rakiya".
Bai amsata ba saida ya ciro wayarshi ya amsa kiran dake shigowa sannan ya maidata ya daga kai ya zuba mata idanunsa da kullum kwanan duniya ke sanya nafisar sake dilmiya cikin so da qaunarshi,kallonsa kawai yakansa taji wani sanyi da sassauci cikin ruhinta,taji tamkar an mata rahama
"Waye ya kawoki?"wuya ta noqe tana jefa masa wani kallo da take fata ko yaya yayi tasiri a zuciyarsa
"da kaina na taho"hannu ya miqa mata,ta kalleshi tana son qarin bayani
"Bani muqullin motar"ba musu ta zuge jakar tata ta dauko muqullin ta miqa masa,saiya sakashi a aljihunsa sannan yace mata muje.
Ba irin tunanin da bata kawo ranta ba kafin bacci yayi awon gaba da ita.
Koda ta idar da sallahr asuba wani baccin ne ya sake kwasheta,saboda rashin samun isashshen bacci da batayi na daren jiya.
Cikin baccin taji kamar muryar huda na tashinta,ta bude idanunta da qyar wadanda sukayi nauyi ta zubesu kan huda
"Anty shahida,kizo inji kawu ummaru" tuni ta nemi sauran baccin idanunta ta rasa shi,saita zauna dangwargwar saman gadon tana duban shahida
"Yaushe yazo"
"Bai jima da zuwa ba,muna cikin cin abincin safe"
"Kice masa ganinan" ta fada cikin fargaba,miqewa tayi ta dauki hijabinta dake saman jakarta ta zura,ta tsaya gaban mudubi ta kalli fuskarta gabanta na faduwa,tasan halin kawu ummarun sarai,yafi kowa zafi cikin kawun nan nata,Tana dage labulen tana addu'ar Allah yasa koma da meye yazo ya zamana mai sauqi ne.
Cikin girmamawa ta gaidashi ya amsa,shuru yadan biyo baya kafin daga bisani ya ciro kudade daga aljihunsa ya zube kusa da ita
"Nasan tuni daada tayi miki bayanin cewa mun karbi kudin aure da sadakinki,to gasu,inaso nayi magana da mahaifiyarki kan meye ya dace ayi da kudin" da sauri ta dago kai tana duban kawun idanunta ya cika taf da qwalla sannan ta sauke qasa,ya karanci me takeson cewa,don tuni daada ta gaya masa
"Rahama,karki wani ce zaki damu,yaron ya cancanta,banda haka babu abinda zai saka mu bashi ke,muma muna sonki fa" cikin muryar kuka tace
"Kawu,wallahi bansanshi ba,bani bace na turoshi,akwai wanda muka riga mukayi alqawarin aure dashi,harma yana shirin zuwa gaidaku" murmushi kawun yayi
"Rahama,indai cancanta take sa a baiwa mutum aure wannan yaron ya cancanta,matar mutum kabarinsa,Allah baiyi shi wancan din shine mijinki ba,saboda haka kiyi addu'a kawai,Allah yasa hakan shine alkhairi a gareki" kai ta sadda kawai qwalla na silalo mata,tana jin kawun harya gama maganganunshi yayi sallama dasu yayi gaba,miqewa tayi kawai ta fita daga falon zuwa tsakar gida ta wuce bandaki,ta tara ruwa tayi wanka sannan ta sake zuwa ta wuce daada zuwa daki.
Cikin minti talatin ta gama shirinta gami da hada kayanta tsaf,daidai lokacin daada ta leqo dakin tana mata magana ta fito ta karya,saita ganta saqale da jaka tana shirin fitowa,binta tayi da kallo
"Ke kuma meye hakan?"
"Gidan zan wuce,tunda nazo na karbi saqon naki" baki ta tabe tana dubanta
"Allah ya raka taki gona,dadin abundai bake kadaice jikata ba,kuma su bayau zasu tafi ba,saikin dawo" duban daadan tayi,zuciyarta na mata zafi matuqa idan ta tuna abinda suka mata,yanzu kamar ita da hankalinta da wayonta da komai amma ace an baiwa wani ita?,waninma da batasan waye ba?,tsabar qarfa qarfa kota bakinta ba'a jiba aka amsa harda sadakinsa?,ranar daurin aure kawai suke jira kenan?,saita juya da kayanta ta koma cikin daki ta zube gefan katifa,tana jin wayarta na rurin shigowar kiran nuradden amma bata da qarfin gwiwar dauka.
Dole ta haqura da tafiyar sabida wani zazzafan zazzabi daya saukar mata wunin guda,ba ita ta samu sassauci ba sai washegari da safe,kafin sallar azahar ta sake shirin tafiya,wannan karo daadar bata hanasu ba,suka shirya tsaf suka wuce,saidai tafiyar bata musu dadi ba kamar yadda tayi musu a zuwansu,saboda gaba daya hankalin shahida bai kansu,sosai ta shiga tunani mai zurfi ita daya,har suka qaraci surutansu suka haqura.
🎍🎍🎍🎍🎍🎍🎍🎍🎍🎍🎍
Kwana biyu da dawowarta tana gaban system dinta tana tura saqon daukar uzurin ba zata samu damar komawa office bakin aikinta ba anty zubaida ta shigo dakin,saita samu gefan shahidan ta zauna sanda ta gama tura saqon ta soma kashe system din,cikin qaramin lokaci gaba daya shahidan ta sauya ta wani sukurkuce kamar wadda akace an daura auren nata,ta sauya gaba daya ta auri zaman daki,duk wata hira da walwala data dawo da.ita cikin gidan yanzu ta janyeta,kamar wadda ke shirin komawa 'yar gidan jiya,anty zubaida batace da ita komai ba saidata gama ta ture computer din gefe sannan ta kira sunan shahidan,daga kai tayi tana dubanta
"Yanzu shahida daga maganar karbar kudin aurenki saiki ki tsangwami kanki haka?,kina neman maida kanki 'yar gidan jiya?" Kamar mai jira sai kuwa ta soma hadiyar zuciya,idanunta suka soma yaji tare da tara qwalla,ta bude bakinta tana jin wani abu ya tokare mata wuya cikin muryar kuka tace
"Haba anty,ko waye aka yi masa haka anty ba'a kyauta masa ba,ta yaya za'a badani kamar an gaji dani,yanzu an siya min mutunci kenan?,kina gani fa shi wanda akace an bawa din bansan ko waye ba,uwa uba yau kwanaki nawa shi dinma bai nemeni ba,qafa da qafa kiran waya ko text,me kike tunanin sun jawomin kenan anty?" Ta qarashe maganar da sigar tambaya idanunta kan anty wanda gab suke da ziraro da qwallar dake cikinsu,kai anty zubaida ke kadawa,ita kanta abun bai mata ba amma uncle hisham ya dakatar da ita kan babu ruwanta,duk wata hanya da zata bi tasha cikin uncle din ya gaya mata na ko waye donta gayawa shahidan ta samu dan relief ya tosheta
"Haka zaki haquri shahida,qaddara ta riga fata,amma sai nake ganin idan da laifinsu kema da naki laifin,kinyi wasa da damarki qwarai,shekara nawa nuradden na bibiyarshi ki bashi dama kikaqi,idan da ace kin bashi dama da tuni yanzu wani zancan ake ba wannan ba,nidai bani da wani abunyi bani kuma data cewa saidai ince kiyi haquri kiyita addu'a kawai,nima kuna zan tayaki" kai kawai ta kada,ta bude baki zata ce wani abu wayarta ta sake kadawa karo na barkatai,tare idanunsu yakai kan wayar,nuradden ne,sai anty zubaida ta kalli shahidan
"Babu hujja ko alfanun boye masa komai,kawai ya kamata ace ya sani ni a ganina" tana kaiwa nan ta miqe don ficewa ta bawa shahidan damar amsa wayar.
******* ****** *********
A hankali ya miqe daga gaban qaramin akwatin mai lambobin sirri yana sauke nannuyar ajiyar zuciya,duk sanda ya budeshi koda wani abu zai ciro daga ciki saiya tayar masa da wawakeken mikin dake danqare a zuciyarsa,cikin nutsuwa wadda ta cakudu da kasala ya isa gaban akwatinshi ya jefa abinda ya dauko daga ciki ya rufe zip din akwatin sannan ya saukeshi daga saman gadon ya soma janshi har zuwa falonshi.
Saman dining ya isa ya zauna a nutse ya soma duba abinda aka dafa din,rabin hankalinsa nakan wayarshi da haka ya zuba abincin ya soma ci,knocikin din da akayi shi yaja hankalinsa,saiya dan daga kanshi yana duban qofar,kafin yace komai aka turo aka shigo,nafisa ce,sanye cikin doguwar riga ta atamfa da madaidaicin mayafi,idanunta bisa kanshi yayin daya dauke nashi idanun ya maida kan abincinsa,hakan yasa tayi hanzarin tunawa da batayi sallama ba,saita dan koma da baya tayi sallamar sannan taci gaba da takowa cikin falon a hankali tana nazarin falon,falon ya jima yana burgeta,duk da wannan shine ganinta dashi na uku,saboda haidar din bai lamunci ta dinga zuwa masa gida ba bayan shi kadaine cikin gidan.
Bata tsaya ba har sai data isa dining din,fuskarwa a washe take kallonshi,ta dora jakarta saman teburin tana kallon abincin da yake ci,saita zari spoon ta saka cikin farantin nashi tana cewa
"Goodmorning boss" idanunshi ya daga yana janyewa daga cin abincin yana cewa
"Morning...me kika fito yi yanzu?" Zama tayi saman kujerar dake daura da ita,ta langabe wuya tana kallonshi bayan ta aje cokalin hannunta
"Rakiya mana dear....uhmm....ji nake kaman na bika wlh,kaika janyo mana kaga da tuni tare zamuyi tafiyarmu babu me tuhumarmu" saiya yagi tissue yana goge bakinsa,ya cilla dan qaramin dust bin dake gefanshi yana miqewa daga saman kujerar
"Amma dai kinsan akwai wadanda zamu fita tare,kuma duka maza ne,bai kuma kamata ki shiga cikinsu ba ko?" Itama tashi tayi tana daukar jakarta,cikin hanzari harta cimmasa tasha gabanshi
"Amma dear,tafiyar wata biyu fa banan kusa bane,ni a wajena ba laifi bane don nayi maka rakiya"
*ga mai buqatar sabon littafina da zan fara bayan alqawarin Allah,sai yaje youtube yayi searching SAUTIN HIKIMA,da zarar sunan ya fito akwai rubutun SUBSCRIBE da jan rubutu,ki danna shi sau daya zai koma black,saikiyi screenshot ki turo zuwa number dake qasa,za'a saki a group din in sha Allah*
07038670166 *Ziyarci tasharmu ta youtube don samun qawatattun litattafan hausa,masu qunshe da zallar soyayya darasin rayuwa da kuma nishadi*
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
https://youtu.be/H7M7h6l6wNM
*Alqawarin Allah*
2️⃣8️⃣
Bata tsaya ba har sai data isa dining din,fuskarwa a washe take kallonshi,ta dora jakarta saman teburin tana kallon abincin da yake ci,saita zari spoon ta saka cikin farantin nashi tana cewa
"Goodmorning boss" idanunshi ya daga yana janyewa daga cin abincin yana cewa
"Morning...me kika fito yi yanzu?" Zama tayi saman kujerar dake daura da ita,ta langabe wuya tana kallonshi bayan ta aje cokalin hannunta
"Rakiya mana dear....uhmm....ji nake kaman na bika wlh,kaika janyo mana kaga da tuni tare zamuyi tafiyarmu babu me tuhumarmu" saiya yagi tissue yana goge bakinsa,ya cilla dan qaramin dust bin dake gefanshi yana miqewa daga saman kujerar
"Amma dai kinsan akwai wadanda zamu fita tare,kuma duka maza ne,bai kuma kamata ki shiga cikinsu ba ko?" Itama tashi tayi tana daukar jakarta,cikin hanzari harta cimmasa tasha gabanshi
"Amma dear,tafiyar wata biyu fa banan kusa bane,ni a wajena ba laifi bane don nayi maka rakiya".
Bai amsata ba saida ya ciro wayarshi ya amsa kiran dake shigowa sannan ya maidata ya daga kai ya zuba mata idanunsa da kullum kwanan duniya ke sanya nafisar sake dilmiya cikin so da qaunarshi,kallonsa kawai yakansa taji wani sanyi da sassauci cikin ruhinta,taji tamkar an mata rahama
"Waye ya kawoki?"wuya ta noqe tana jefa masa wani kallo da take fata ko yaya yayi tasiri a zuciyarsa
"da kaina na taho"hannu ya miqa mata,ta kalleshi tana son qarin bayani
"Bani muqullin motar"ba musu ta zuge jakar tata ta dauko muqullin ta miqa masa,saiya sakashi a aljihunsa sannan yace mata muje.