Sashe 7
Yar Sarki Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sashen dayafi ko wanne shashi qanqanta, ɗan madedeci naga sun nufa direct bayan sauqansu a motorn da kayakin su, suna sallama sukayi ido 4 da amarya ( kakarsu)
Salati tayi tasanar sa ubangiji ta tashi tace..........
karku manta wannan labari nazuwa maku ne daga Alqalamin Uwar Batoorl taku meson farincikin ku akoda yaushe
muje zuwa....
masoyan ourmman batoolerh
ƳAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh🕊️
💋💋 امى بتولة💋
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙩𝙖 𝙝𝙖𝙟𝙖𝙧𝙠𝙪, 𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙣𝙩𝙪𝙗𝙚𝙣𝙞 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙡𝙖𝙮uka:-
08146292652
𝘾𝙝𝙖𝙩 𝙤𝙣𝙡𝙮.
09161720046
𝙔𝙤𝙪 𝙘𝙖𝙣 𝙘𝙖𝙡𝙡 𝙙𝙞𝙨 𝙤𝙣𝙚, 𝙭𝙖𝙢𝙪 𝙢𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙣𝙠𝙪 𝙖 𝙧𝙖𝙝𝙪𝙨𝙖 𝙢𝙖𝙞 𝙨𝙖𝙪𝙦𝙞, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi😁!!!
# 𝘾𝙤𝙢𝙢𝙚𝙣𝙩
# 𝙇𝙞𝙠𝙚 &
# 𝙨𝙝𝙖𝙧𝙚
💦💦💦💦💦💦💦
𝙔𝘼𝙍 𝙎𝘼𝙍𝙆𝙄 𝘾𝙀𝙀
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝘼𝙣𝙙 𝙒𝙧𝙞𝙩𝙩𝙚𝙣
𝘽𝙮
𝙃𝙖𝙧𝙞𝙧𝙖 𝙨𝙖𝙡𝙞𝙝𝙪 𝙞𝙨𝙖
(𝙐𝙬𝙖𝙧 batoorl✍🔥)
اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍
____________________________________________________________
🅿️ 19&20
💋💋 امى بتولة💋
kallonsu tayi ta sanya salati suwa nake gani haka? Dama baku mutuba!!
Kee!! Harara kike ko wah zo nan, kirabani da waɗan nan Aljanun dake man sallama a qofa sun tsayaman tsage tsage.
Wacce aka qira da sunan ce tafito, tana turo baki, ni gaskiya kakus banso sunana Hayra ba Harara ba!!
Dan qwalo tamata, nace ungo naki bazance hakanba se naji duka se insan kin isa ko!! da sinkin sikitin manyan idanuwa kaman gujiya yar qwal uba,
Nace ki rufemun qofa ko, Aljanun nake kan gani aqofan dan nasan waɗancan bazuwa zasuyi ba.
Ameerah da mijinta kuwa suna bakin qofan tsaye sunma kasa shigowa mezasuyi inba dariya ba!!!
Da sauri yarinyan tayi bakin qofan lah Aunty Ameerah da Uncle ayoyo sannunku dazuwa yakuka tsaya ku qaraso ciki mana!! Yauwa Hayra qawar kakus, turo baki tayi kakus ko ciwon kai Aunty Meerah
Stohuwar ta zaro ido ke Harara ubanki muhammad ne ciwon kai baniba nace ubanki da sinkin sikitin qattin idanu.
Yi haquri kishiyata shine abunda Ameerah tafaɗa tana murmusawa dan tasan tabbas tana dariya itama zata amshi rabonta in de kakus ce.
Au harkin samu bakin min magana kema tafaɗa tana qwafa
Da sikitin colai in cokalayen qafanki seyau kike zuwa gaidani!!
Amma ai ita uwar taki Amina inaji bakya sati bakije ba dan kawai kun renani, ta faɗa tana fyace hanci, base ga stohuwa da hawaye tana share wa da bakin zanintaba, Allah Sarki me babban suna, allah de yajiqanka yaron nan duk wanda yake da sa hanu a batanka Allah kwashe masa buhun albarka kuma Insha Allahu bazega Annabi ba,
Ni da kuma kuka ɓata aka barmun miji, da shine nasan kullum ma seyazo dubani.
Jikin Ameerah ne yayi sanyi jin an ambaci yayan nata dabatama sanshi ba.
Daddyn Little ne yazo ya jata yazaunar da ita yi haquri Amaryata ta kaina ki qyalesu duka zan saɓa masu!!
Harta buɗe baki zatayi masifa daga ganin yacce ta qanqance ido mene kuma seta fasa tana washe baki ( kukan munahinci kenan kakus kaman ba ita tayiba).
Yauwa dade kaima zanmaka. Zan kwashe maka sauran albarka, amma nafasa,kasan banso suji kanmu ai, murmushi yayi yauwa amaryata hakan ma ya mun Allah barmana ke yaja kwana.Tace sannunku dazuwa yan kirki, ke takwarata zo nan abunki duk wannan qanwar taki ce tasa nai maki tijara ayoyo takwarata tafaɗa tana washe haqora, turo baki Ameera tayi aranta kuwa faɗi take "se yanzu akasan ni takwarace" halan. Zauna wa sukayi, suka gaisa da hira da dariya, kaman ba ita ta gama masu bala'e yanzu ba, Hayra takowa masu abun sha da na mosta baki. Amaryace tace yauwa nikam ina kuka baro wancan mema kuke cemasa litar ne ko me?
Aikuwa fashewa sukayi da dariya dukansu harda Daddyn Little en, Kakus little fa ba litar ba karki ɓatamun sunan yarona nikam faɗin Ameera.
An ɓata en, nace an ɓata zoki dakeni yar jakar uba.
Ammade ke takwara bakiyo halina ba wallahi kwata kwata, ai mu ana kunyan ɗan fari, amma ke ido gaste gaste kike cemun wani ɗan ki yo dama wayace ba naki ba? Daɗin abun ma sanda na haifi ubanki kamun yahaifeki harkike wani cemun ɗan ki da idanu kaman carbin malam.
Tode ina yake? Ina kuka barosa gantalallun iyayen zamani!!
Daddyn little yace'' Amarya ta yana can gidan umma.
Tace au kuce taqwace maku yaro taga sunan ɗanta garesa ko ance mata muma bamu son ɗan natane oho mata se baqin hali, tana nuna tafi kowa damuwa, kullum aiki ɗaya kuka yaronta yaronta kwa ranste Allah ba son wannan yaro muke ba, kumafa muna sonsa Ni nafita sonsa ma har shi ubanku harunan ma nafisa son yaron tafaɗa tana share guntun qwallan ta, harfa naga yaron nan a idanuna walle duk yafiku kyau da alama harda hankali yafiku.
Ni kunganni nan kullum wainar ɗari nake saya nayi sadaka inyana raye allah bayyanasa inya mutu allah masa rahama yo to akwai qaunan dayafi haka? Nasan itakama bata taɓa yiba, sekuma ta fece hanci, Allah Sarki baiwar Allah abunfa dazafi, ɗanka yabata tun yana stumma, gaskiya tayi qoqari.
Ammade matar nan akwai haquri da sinkeken qaton kanta tafaɗa tana washe baki.
Daddyn little de sunkuyar da kai yayi dan dama yasan halin kakar tasu, gashi tazaga takuma yaba masa surka, dama haka halinta yake. Ita Ameera kuwa dariya take tayi tama rasa me zata ce
Tana jinjina stufa irin na Amarya itade bazata sauyaba kullum abunta gaba yake kaman abun ba sauqi, Yau tazageka tas gobe kuwa tayabeka kaman maroqiya.
Kallonta tayi nikam kakus ya isa haka bafa mushiga gidan baba qarami mun gaidashiba daga zuwa kin cikamu da mitanki, ba muje semu dawo muhuta.
Bude baki tayi au wai dan bashi yahaifekiba? dan ubanki Haruna nace dan ubanki Haruna shine bakije kin gaida Muhammadun da matan nasaba! Ah lallai kingirma.
Tom harara kike kowa se kisan zaman dazaki da takwarata bata girmama maki iyaye kingani de ko gaidasu bataje yi ba ah to
Tashuwa sukayi basuce komiba
Suka fice a sashen kakartasu, shiga daya daga cikin manyan part en sukayi, aikuwa sunyi sa'a Baban nasu qarami yana gida.
Sosai sukayi farincikin ganinsu shida matan nasa 2
Amma diayar kana ganinta kasan ba har zuciyaba farincikin.
Gaggaisawa sukayi, Baban nasu jiyake kaman yayi yaya dan farincikin ganin ɗiyar yayan sa da mijin nata, sannunku daxuwa yaran kirki Allah maku albarka sannunku da ziyara.
Haka suka gama gaggaisawa harda ɗan hira kaɗan suka sha ruwan da Mama hafsatu takawo masu, kamun suka miqe suka masu sallama, Baba qarami ne yace zaku koma sashen kishiyar taki ko Tom sannunku da gajiya aje ahuta ko yaran kirki mungode sosai, sallama suka masu suka fice a sashen nasu suka koma sashen kakar tasu amarya.
Bayan sun koma sashen. Abinci Hayra takawo masu sukaci, dasuka gama suka wuce ɗakin dayake mallakin su, a sashen kakartasu sukayi wanka, suka huta.
Dare yafara, suka zauna Dukansu a palourn kakartasu suna ɗan hira.
Wayan Ameerah Umma ta qira gaisawa sukayi. Tamusu ya hanya? haɗata da amarya sukayi. Karban wayan amarya tayi tana washe baki!!
Yar albarka irin arziqi wacce ta iya haihuwa alllah de yamaki albarka! Da Ameen Umma ta amsa suka gaisa, Amarya taace "niko yaushe mijina soja zedawo? Umma tace Insha Allahu yakusa dawowa mama. To Allah dawo dashi lafiya! yaro me hankali da kirki da ziyara ba kaman takwarataba. Da Ameen Umma ta amsa!
Wai nikam anya ba'a sanja maki ɗiyar kin nan a asibiti ba? gaba ɗaya bata ɗauko halina ba. Murmushi kawai umma tayi batace komiba(irin kunyan surukai). Amarya tace shikkenan ke baki iya hiraba tom nagode seda safe. Tafaɗa tana miqa wa Ameera wayan, amshi abun yahudawan nan. Dan inba qaton qarya na colai colai en arna masu fitsari a tsaye ba, mutum na wata duniya ina nan ina jin muryansa fa rannan ma naga harda ganin mutum ake a ciki. Dariya Ameera tasa bayan ta karɓi wayan suka gaisa da Little sannan sukayi sallama takashe wayan tana dariyan kakanta. Kakus tace "takwarata yar albarka nana maryamu wannan suna namu na manya ne fa takwara karki zama shagiri girbau en Maryam a to dan Ni ba ruwana.
Yi haquri takwarata ɗazu na maki faɗa. Ashe bani girma na da son da kike mun ne yasa kika fara shigowa nan bakije wajan baban kuba. Allah maku albarka koh!! Suka amsa duka da Ameen stohuwa me ran qarfe.
Haka sukata hira jefi jefi da abun dariyan kakar tasu har suka yi seda safe kowa yaje dan ya kwanta.
Ɗakin dayake nasu dama suka nufa. Kasance wanta takwaran Amaryan komi nata akwai sa a sashen kakus en tasu, tun kan tayi aure harda tayi aure aka sauya mata komi na ɗakin ita da mijinta.
🄽ace safiyar alkhairy
🄼🄰🅂🄰🅁🄰🅄🅃🄰🄽
🅀🅄🄱🄰🄸🅂🄷
Yau take labara. Wacce tayi dede da ranan da baqi suka fara isowa masarautan qubaish. Ko wanne ɗan sarki, an tanada masa dama masauqin sa shida tawagarsa.
Tun safe shigowa aka wuni baqin na isowa, wasu har se dare suka samu isowa. Gari ya cika, gari yayi baqi, 𝙢𝙖𝙨𝙖𝙧𝙖𝙪𝙩𝙖𝙣 𝙦𝙪𝙗𝙖𝙞𝙨𝙝 𝙠𝙚𝙣𝙖𝙣.
Ƴaƴan sarakuna 12 ne sukazo daga masarautu daban daban. Kowa yazo da muradin ya auri wannan kyakkyawan Gimbiyan sannan yaci wannan wasa da za'a yi. Gimbiya wacce ai kon kyawunta ba wanda yataɓa kallon fuskanta bayan iyayenta.
Abu mafi ɗaukan hankali da burgewa a tattare da ita, kalan kwayan idanunta. Domin daban suke.
Muje zuwa danjin ya zasu kaya?✍️
ƳAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh🕊️
💋💋 امى بتولة💋
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙩𝙖 𝙝𝙖𝙟𝙖𝙧𝙠𝙪, 𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙣𝙩𝙪𝙗𝙚𝙣𝙞 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙡𝙖𝙮uka:-
08146292652
𝘾𝙝𝙖𝙩 𝙤𝙣𝙡𝙮.
09161720046
𝙔𝙤𝙪 𝙘𝙖𝙣 𝙘𝙖𝙡𝙡 𝙙𝙞𝙨 𝙤𝙣𝙚, 𝙭𝙖𝙢𝙪 𝙢𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙣𝙠𝙪 𝙖 𝙧𝙖𝙝𝙪𝙨𝙖 𝙢𝙖𝙞 𝙨𝙖𝙪𝙦𝙞, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi😁!!!
# 𝘾𝙤𝙢𝙢𝙚𝙣𝙩
# 𝙇𝙞𝙠𝙚 &
# 𝙨𝙝𝙖𝙧𝙚
💦💦💦💦💦💦💦💦
𝙔𝘼𝙍 𝙎𝘼𝙍𝙆𝙄 𝘾𝙀𝙀
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮
𝘼𝙣𝙙
𝙒𝙧𝙞𝙩𝙩𝙚𝙣
𝘽𝙮
𝙃𝙖𝙧𝙞𝙧𝙖 𝙨𝙖𝙡𝙞𝙝𝙪 𝙞𝙨𝙖
𝙐𝙬𝙖𝙧 batoorl✍🔥
Follow me in my page's
# WhatsApp ➡️08146292652
# facebook ➡️unique uwar batoorlerh
# instagram ➡️hareeyh-lurv
# whattpad ➡️@ourmmanbatoolerh
# TikTok ➡️uwar batoorl
اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍
__________________________________________________________________
🅿️ 21&22
💋💋 امى بتولة💋
Salati tayi tasanar sa ubangiji ta tashi tace..........
karku manta wannan labari nazuwa maku ne daga Alqalamin Uwar Batoorl taku meson farincikin ku akoda yaushe
muje zuwa....
masoyan ourmman batoolerh
ƳAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh🕊️
💋💋 امى بتولة💋
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙩𝙖 𝙝𝙖𝙟𝙖𝙧𝙠𝙪, 𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙣𝙩𝙪𝙗𝙚𝙣𝙞 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙡𝙖𝙮uka:-
08146292652
𝘾𝙝𝙖𝙩 𝙤𝙣𝙡𝙮.
09161720046
𝙔𝙤𝙪 𝙘𝙖𝙣 𝙘𝙖𝙡𝙡 𝙙𝙞𝙨 𝙤𝙣𝙚, 𝙭𝙖𝙢𝙪 𝙢𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙣𝙠𝙪 𝙖 𝙧𝙖𝙝𝙪𝙨𝙖 𝙢𝙖𝙞 𝙨𝙖𝙪𝙦𝙞, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi😁!!!
# 𝘾𝙤𝙢𝙢𝙚𝙣𝙩
# 𝙇𝙞𝙠𝙚 &
# 𝙨𝙝𝙖𝙧𝙚
💦💦💦💦💦💦💦
𝙔𝘼𝙍 𝙎𝘼𝙍𝙆𝙄 𝘾𝙀𝙀
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝘼𝙣𝙙 𝙒𝙧𝙞𝙩𝙩𝙚𝙣
𝘽𝙮
𝙃𝙖𝙧𝙞𝙧𝙖 𝙨𝙖𝙡𝙞𝙝𝙪 𝙞𝙨𝙖
(𝙐𝙬𝙖𝙧 batoorl✍🔥)
اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍
____________________________________________________________
🅿️ 19&20
💋💋 امى بتولة💋
kallonsu tayi ta sanya salati suwa nake gani haka? Dama baku mutuba!!
Kee!! Harara kike ko wah zo nan, kirabani da waɗan nan Aljanun dake man sallama a qofa sun tsayaman tsage tsage.
Wacce aka qira da sunan ce tafito, tana turo baki, ni gaskiya kakus banso sunana Hayra ba Harara ba!!
Dan qwalo tamata, nace ungo naki bazance hakanba se naji duka se insan kin isa ko!! da sinkin sikitin manyan idanuwa kaman gujiya yar qwal uba,
Nace ki rufemun qofa ko, Aljanun nake kan gani aqofan dan nasan waɗancan bazuwa zasuyi ba.
Ameerah da mijinta kuwa suna bakin qofan tsaye sunma kasa shigowa mezasuyi inba dariya ba!!!
Da sauri yarinyan tayi bakin qofan lah Aunty Ameerah da Uncle ayoyo sannunku dazuwa yakuka tsaya ku qaraso ciki mana!! Yauwa Hayra qawar kakus, turo baki tayi kakus ko ciwon kai Aunty Meerah
Stohuwar ta zaro ido ke Harara ubanki muhammad ne ciwon kai baniba nace ubanki da sinkin sikitin qattin idanu.
Yi haquri kishiyata shine abunda Ameerah tafaɗa tana murmusawa dan tasan tabbas tana dariya itama zata amshi rabonta in de kakus ce.
Au harkin samu bakin min magana kema tafaɗa tana qwafa
Da sikitin colai in cokalayen qafanki seyau kike zuwa gaidani!!
Amma ai ita uwar taki Amina inaji bakya sati bakije ba dan kawai kun renani, ta faɗa tana fyace hanci, base ga stohuwa da hawaye tana share wa da bakin zanintaba, Allah Sarki me babban suna, allah de yajiqanka yaron nan duk wanda yake da sa hanu a batanka Allah kwashe masa buhun albarka kuma Insha Allahu bazega Annabi ba,
Ni da kuma kuka ɓata aka barmun miji, da shine nasan kullum ma seyazo dubani.
Jikin Ameerah ne yayi sanyi jin an ambaci yayan nata dabatama sanshi ba.
Daddyn Little ne yazo ya jata yazaunar da ita yi haquri Amaryata ta kaina ki qyalesu duka zan saɓa masu!!
Harta buɗe baki zatayi masifa daga ganin yacce ta qanqance ido mene kuma seta fasa tana washe baki ( kukan munahinci kenan kakus kaman ba ita tayiba).
Yauwa dade kaima zanmaka. Zan kwashe maka sauran albarka, amma nafasa,kasan banso suji kanmu ai, murmushi yayi yauwa amaryata hakan ma ya mun Allah barmana ke yaja kwana.Tace sannunku dazuwa yan kirki, ke takwarata zo nan abunki duk wannan qanwar taki ce tasa nai maki tijara ayoyo takwarata tafaɗa tana washe haqora, turo baki Ameera tayi aranta kuwa faɗi take "se yanzu akasan ni takwarace" halan. Zauna wa sukayi, suka gaisa da hira da dariya, kaman ba ita ta gama masu bala'e yanzu ba, Hayra takowa masu abun sha da na mosta baki. Amaryace tace yauwa nikam ina kuka baro wancan mema kuke cemasa litar ne ko me?
Aikuwa fashewa sukayi da dariya dukansu harda Daddyn Little en, Kakus little fa ba litar ba karki ɓatamun sunan yarona nikam faɗin Ameera.
An ɓata en, nace an ɓata zoki dakeni yar jakar uba.
Ammade ke takwara bakiyo halina ba wallahi kwata kwata, ai mu ana kunyan ɗan fari, amma ke ido gaste gaste kike cemun wani ɗan ki yo dama wayace ba naki ba? Daɗin abun ma sanda na haifi ubanki kamun yahaifeki harkike wani cemun ɗan ki da idanu kaman carbin malam.
Tode ina yake? Ina kuka barosa gantalallun iyayen zamani!!
Daddyn little yace'' Amarya ta yana can gidan umma.
Tace au kuce taqwace maku yaro taga sunan ɗanta garesa ko ance mata muma bamu son ɗan natane oho mata se baqin hali, tana nuna tafi kowa damuwa, kullum aiki ɗaya kuka yaronta yaronta kwa ranste Allah ba son wannan yaro muke ba, kumafa muna sonsa Ni nafita sonsa ma har shi ubanku harunan ma nafisa son yaron tafaɗa tana share guntun qwallan ta, harfa naga yaron nan a idanuna walle duk yafiku kyau da alama harda hankali yafiku.
Ni kunganni nan kullum wainar ɗari nake saya nayi sadaka inyana raye allah bayyanasa inya mutu allah masa rahama yo to akwai qaunan dayafi haka? Nasan itakama bata taɓa yiba, sekuma ta fece hanci, Allah Sarki baiwar Allah abunfa dazafi, ɗanka yabata tun yana stumma, gaskiya tayi qoqari.
Ammade matar nan akwai haquri da sinkeken qaton kanta tafaɗa tana washe baki.
Daddyn little de sunkuyar da kai yayi dan dama yasan halin kakar tasu, gashi tazaga takuma yaba masa surka, dama haka halinta yake. Ita Ameera kuwa dariya take tayi tama rasa me zata ce
Tana jinjina stufa irin na Amarya itade bazata sauyaba kullum abunta gaba yake kaman abun ba sauqi, Yau tazageka tas gobe kuwa tayabeka kaman maroqiya.
Kallonta tayi nikam kakus ya isa haka bafa mushiga gidan baba qarami mun gaidashiba daga zuwa kin cikamu da mitanki, ba muje semu dawo muhuta.
Bude baki tayi au wai dan bashi yahaifekiba? dan ubanki Haruna nace dan ubanki Haruna shine bakije kin gaida Muhammadun da matan nasaba! Ah lallai kingirma.
Tom harara kike kowa se kisan zaman dazaki da takwarata bata girmama maki iyaye kingani de ko gaidasu bataje yi ba ah to
Tashuwa sukayi basuce komiba
Suka fice a sashen kakartasu, shiga daya daga cikin manyan part en sukayi, aikuwa sunyi sa'a Baban nasu qarami yana gida.
Sosai sukayi farincikin ganinsu shida matan nasa 2
Amma diayar kana ganinta kasan ba har zuciyaba farincikin.
Gaggaisawa sukayi, Baban nasu jiyake kaman yayi yaya dan farincikin ganin ɗiyar yayan sa da mijin nata, sannunku daxuwa yaran kirki Allah maku albarka sannunku da ziyara.
Haka suka gama gaggaisawa harda ɗan hira kaɗan suka sha ruwan da Mama hafsatu takawo masu, kamun suka miqe suka masu sallama, Baba qarami ne yace zaku koma sashen kishiyar taki ko Tom sannunku da gajiya aje ahuta ko yaran kirki mungode sosai, sallama suka masu suka fice a sashen nasu suka koma sashen kakar tasu amarya.
Bayan sun koma sashen. Abinci Hayra takawo masu sukaci, dasuka gama suka wuce ɗakin dayake mallakin su, a sashen kakartasu sukayi wanka, suka huta.
Dare yafara, suka zauna Dukansu a palourn kakartasu suna ɗan hira.
Wayan Ameerah Umma ta qira gaisawa sukayi. Tamusu ya hanya? haɗata da amarya sukayi. Karban wayan amarya tayi tana washe baki!!
Yar albarka irin arziqi wacce ta iya haihuwa alllah de yamaki albarka! Da Ameen Umma ta amsa suka gaisa, Amarya taace "niko yaushe mijina soja zedawo? Umma tace Insha Allahu yakusa dawowa mama. To Allah dawo dashi lafiya! yaro me hankali da kirki da ziyara ba kaman takwarataba. Da Ameen Umma ta amsa!
Wai nikam anya ba'a sanja maki ɗiyar kin nan a asibiti ba? gaba ɗaya bata ɗauko halina ba. Murmushi kawai umma tayi batace komiba(irin kunyan surukai). Amarya tace shikkenan ke baki iya hiraba tom nagode seda safe. Tafaɗa tana miqa wa Ameera wayan, amshi abun yahudawan nan. Dan inba qaton qarya na colai colai en arna masu fitsari a tsaye ba, mutum na wata duniya ina nan ina jin muryansa fa rannan ma naga harda ganin mutum ake a ciki. Dariya Ameera tasa bayan ta karɓi wayan suka gaisa da Little sannan sukayi sallama takashe wayan tana dariyan kakanta. Kakus tace "takwarata yar albarka nana maryamu wannan suna namu na manya ne fa takwara karki zama shagiri girbau en Maryam a to dan Ni ba ruwana.
Yi haquri takwarata ɗazu na maki faɗa. Ashe bani girma na da son da kike mun ne yasa kika fara shigowa nan bakije wajan baban kuba. Allah maku albarka koh!! Suka amsa duka da Ameen stohuwa me ran qarfe.
Haka sukata hira jefi jefi da abun dariyan kakar tasu har suka yi seda safe kowa yaje dan ya kwanta.
Ɗakin dayake nasu dama suka nufa. Kasance wanta takwaran Amaryan komi nata akwai sa a sashen kakus en tasu, tun kan tayi aure harda tayi aure aka sauya mata komi na ɗakin ita da mijinta.
🄽ace safiyar alkhairy
🄼🄰🅂🄰🅁🄰🅄🅃🄰🄽
🅀🅄🄱🄰🄸🅂🄷
Yau take labara. Wacce tayi dede da ranan da baqi suka fara isowa masarautan qubaish. Ko wanne ɗan sarki, an tanada masa dama masauqin sa shida tawagarsa.
Tun safe shigowa aka wuni baqin na isowa, wasu har se dare suka samu isowa. Gari ya cika, gari yayi baqi, 𝙢𝙖𝙨𝙖𝙧𝙖𝙪𝙩𝙖𝙣 𝙦𝙪𝙗𝙖𝙞𝙨𝙝 𝙠𝙚𝙣𝙖𝙣.
Ƴaƴan sarakuna 12 ne sukazo daga masarautu daban daban. Kowa yazo da muradin ya auri wannan kyakkyawan Gimbiyan sannan yaci wannan wasa da za'a yi. Gimbiya wacce ai kon kyawunta ba wanda yataɓa kallon fuskanta bayan iyayenta.
Abu mafi ɗaukan hankali da burgewa a tattare da ita, kalan kwayan idanunta. Domin daban suke.
Muje zuwa danjin ya zasu kaya?✍️
ƳAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh🕊️
💋💋 امى بتولة💋
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙩𝙖 𝙝𝙖𝙟𝙖𝙧𝙠𝙪, 𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙣𝙩𝙪𝙗𝙚𝙣𝙞 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙡𝙖𝙮uka:-
08146292652
𝘾𝙝𝙖𝙩 𝙤𝙣𝙡𝙮.
09161720046
𝙔𝙤𝙪 𝙘𝙖𝙣 𝙘𝙖𝙡𝙡 𝙙𝙞𝙨 𝙤𝙣𝙚, 𝙭𝙖𝙢𝙪 𝙢𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙣𝙠𝙪 𝙖 𝙧𝙖𝙝𝙪𝙨𝙖 𝙢𝙖𝙞 𝙨𝙖𝙪𝙦𝙞, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi😁!!!
# 𝘾𝙤𝙢𝙢𝙚𝙣𝙩
# 𝙇𝙞𝙠𝙚 &
# 𝙨𝙝𝙖𝙧𝙚
💦💦💦💦💦💦💦💦
𝙔𝘼𝙍 𝙎𝘼𝙍𝙆𝙄 𝘾𝙀𝙀
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮
𝘼𝙣𝙙
𝙒𝙧𝙞𝙩𝙩𝙚𝙣
𝘽𝙮
𝙃𝙖𝙧𝙞𝙧𝙖 𝙨𝙖𝙡𝙞𝙝𝙪 𝙞𝙨𝙖
𝙐𝙬𝙖𝙧 batoorl✍🔥
Follow me in my page's
# WhatsApp ➡️08146292652
# facebook ➡️unique uwar batoorlerh
# instagram ➡️hareeyh-lurv
# whattpad ➡️@ourmmanbatoolerh
# TikTok ➡️uwar batoorl
اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍
__________________________________________________________________
🅿️ 21&22
💋💋 امى بتولة💋