Sashe 20
Yar Sarki Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Sauran jama'an kuwa sai cewa suke "GIMBIYA" "GIMBIYA" "GIMBIYA" "GIMBIYA"
Sunansa da aka qira ya qara ɓatawa Gimbiya rai, sara ta kawo masa ta yacce ko taji masa ciwo ba ruwanta damuwan ta kawai ta kaisa qasa, fusatan da tayi hakan ya masa daɗi dan tana kawo sara da dukkan qarfinta ya shammace ta ya kauce, kamun ta farga sai jinta tayi a jikin mutum, yana qoqarin kai hanunsa ya kama abun fuskanta dan ya warware..
Wani zabura tayi tabar jikinsa zuciyanta na qara zafi, "har shi wa zai taɓa jikina? Waye shi da zai yi qoqarin kai hanunsa fuskana, lallai sai na nuna masa bai da wannan jarumtar kuma sai na masa hukuncin taɓa jikina" tagama saqa maganan ta a zuciyan ta, sai ta ɗago ta kalli idonsa, shima kallon ta yake idon su na haɗuwa ya sakar mata murmushi mai cike da ma'anoni da yawa wanda ko ita kanta bata iya fassara wa ba, kau da kai tayi ( Amma daga gani dai murmushin na mugunta ne).
Ihu jama'ar wannan wajan suka sanya , Sarki har da Murmusawa yayi ko ba komi yasan wataqil wannan ne mijin tilon ƴar tasa.
Umma ba abinda take sai murmushi cewa take "tabbas ina alfahari da kasancewa ta uwa ga wannan bawan Allah, Allah yai maka albarka jarumin Umma" Abba dake gefen ta shima murmushin yayi yace "Ameen maman Amjad"
Runguman nan fa ya sanyawa gimbiya jin wani iri ta stinci kanta a yanayin da bata san mai yake nufi ba, haka gogan naku ma. Duk wannan abinda suke ji bai hana su cigaba da fafatawa ba, fafatawan da yafi na farko armashi kasancewar Gimbiya na fusace shima Amjad da abun da ya taɓa masa rai, kai masa wani bugu tayi wanda garin ya kauce saura kaɗan ya fadi har dai sanda ya sa takobinsa ya tare shi yahanasa kai wa qasa, harta fara jin daɗin ta kai sa qasa sai kuma murna ya koma ciki ganin ya dawo ya tsaya da qafafunsa cak. Stiririn staki taja wanda dagani sai ita muka ji sa!
Ganin yana kallonta, hakan yasanya ta lumshe ido tabuɗe su akansa, sai idon nata yayi kaman mai jin bacci, kallon wannan idon da yanayin da ta sarrafa sa in bakada qarfin imani zaka mance ko hanyan garinku, takuwa ci nasara dan tabbas hakan ya haifar masa da qaruwan yanayin da yake ji wanda wannan yanayin haushin sa yake, wannan qaramar yarinya bata isa sashi jin wani abu ba.
Yi yayi kaman ya biye mata yacce take so, tana shammatan sa ta kawo sara, yayi caraɓ ya buge takobin nata da nasa wanda ya sanya duka tokubban nasu faɗuwa, ɗayan hanun sa ne ya fara warware abun fuskan nata
( ɗazu daya rungumeta bakin abun da tayi rolling a fuskan ya nemo) abun na fara warware wa ta ɗauke wuta gaba ɗaya, dai dai abun ya ciru duka tayi Suman wucen gadi, wanda hakan ya sanya qafanta ya kasa ɗaukan ta tayi baya luuuuuu zata faɗi. Hanun da ya sanya a bayanta dan taro ta kar ta faɗi, kaman wanda aka jonawa shocking haka tayi qasa shima ya bita, a samanta ya faɗo, fuskansu ya haɗe.
Wani qara da ihun da aka sanya da shewa ne ya fargar dashi mai yake shirin faruwa (jarumin umma ya mance da ummansa awajan, wani abu sae mace).
Gimbiya Mehwish gaba ɗaya ta qarisa sumewa,
Sarki da sauran jama'a kowa kallo kawai yake yayin da gefen Umma inbanda murmushi ba abunda take yi, mai martaba gaba ɗaya yafi kowa jin farinciki a zuciyansa ganin dai wanda yake kyautatawa zaton ya lashe gasar.
Har zai yunqura ya miqe sai kuma kaman an sanya shi ya rasa meya jashi Kawai ya sumbaci qaramin bakinta mai ɗauke da pink lips nata da tunda ya janye abun fuskan nata bakin kawai yake kallo.
Sumbatan da ya mata ne yayi nasaran farfaɗo da ita daga wannan suman da tayi, tana buɗe idonta sai ya haɗe da nasa, tashuwa yayi ba tareda neman shawaranta ba ya kama hanunta ya tayar da ita. Haushin da take ciki qaruwa yayi ya linku Ji take kaman ta sare masa kai ta huta, Mutuwan jikin da ya same ta kuma ya tafi.
Duk ɗauka cin jama'an dake wannan fili kuwa sai faman kulle ido suke suna qara buɗewa dan tabbatar da wannan mutum ce agabansu ba aljana ba. Hatta mai martaba sai yake ganin kaman ansauya masa ita.
Umma da ke zaune miqewa tayi tana kabbara da hamdala faɗi take "Allahu Akbar Allah Alhamdulillahi Allah yasa kyawun ki har halinki haka yake Alhmdlh"
Shima Amjad kaman kar yabar kallonta yake ji, amma sai ya basar ya fita a filin lokacin ne nasamu daman kallon fuskan GIMBIYA MEHWISH..
Fara ce irin fari mai ɗaukan idon nan bazaka ce yellow ba bazaka ce ja ba, tana da dogon hanci siriri fiye da hasashe dogon hancinta da madedecin bakinta waɗanda suka yi dai-dai da round face nata, idanuwanta manya ne dara-dara, farin idon ta tsabar farin sa har kaman kwantaccen hawaye blue blue a ciki sai qwayan idon nata wanda yake blue blue shima ba har can ba, a maimakon yawanci na wasu da ya kasance baqi, kyakkyawa ce ta ajin qarshe zayyano kyau da haɗuwa irin na wannan Gimbiya zamu kammala labari a zayyano kyawun ta kawai.
"𝙈𝙖𝙨𝙝𝙖 A𝙡𝙡𝙖𝙝" "𝙈𝙖𝙨𝙝𝙖 A𝙡𝙡𝙖𝙝" "𝙢𝙖𝙨𝙝𝙖 A𝙡𝙡𝙖𝙝"
𝙁𝙖𝙩𝙖𝙗𝙖𝙧𝙖𝙠𝙝𝙖𝙡𝙡𝙖𝙝𝙪 𝙖𝙝𝙨𝙖𝙣𝙪𝙡 𝙠𝙝𝙖𝙡𝙚𝙚𝙦!!
<~Ni harira bazan iya zayyano kyawun wannan baiwar Allah ba. Dan ta haɗu har ta gaji da haɗuwa fiye da tunani, da ace mutum ke halittan kansa tom tabbas wannan zamuce ta so kanta. Amma Ubangiji ke halittan komai da kowa yacce yaso kuma Yacce yaga dama.
Masha Allahu starki da yabo da godiya da kuma jinjina su tabbata ga Ubangijin dake halitta komai yacce yaso wanda yai halittu daban daban, Allah qarawa annabi daraja SAW~>
Hancinta dogo har kan bakinta, daga gashin da suka kwanta a gaban goshin ta da kuma sajenta zaka gane cewa tanada stawon gashi. Da mayafin nata ya zame duka gashin nata da ta nannaɗa shi bayyana yayi ya sauqo har gadon bayanta, baqiqqirin gashin nata ga kuma laushi daga gani.
Abun yafawan nata ta ɗauka taja ta yafa ta rufe har fuskanta amma ba kaman da farko ba, dan ajikinta take jin yacce idanun mutane ke yawo ajikinta, idanuwan ta har kwalla ya cika dan batason yawan kallo.
Hadimanta ne suka yi saurin xuwa suka yafa mata alkyabba, dokin da yake na hawanta akazo dashi wajan ta hau, dokin ya ɗau hanya.
Sarkine ya tashi fuskansa cike da fara'a kana ganin sa kasan yana cikin farin ciki!
jawabi ya fara kaman haka
"kaman yacce na faɗa tun farko zan baiwa duk wanda yaci nasaran buɗe fuskan Gimbiya Auran ta Insha Allahu, sannan zan basa kaso 1 cikin kashi 4 na dukiya na, Auran kuma zai kasance nan da wata huɗu 4 in Allah ya yarda"
Shewa wajan ya ɗauka da tafi masu taya Amjad farinciki nayi masu jin haushin sa na ji, Umma dan farin ciki ta kasa yin komai kawai bin komai da ake yi da ido take haka ɓangaren Abba ma sosai yake taya ɗan nasa murnan wannan gasa da yaci.
Mai martaba ya buqaci da a bawa Amjad abun magana ko yana da abun da zai ce.
Har inda yake zaune aka miqa abun maganan gare sa da girmamawa.
Karɓan Miche yayi (abun magana) ya miqe staye, gaisuwa yayi cikin girmamawa zuwa ga mai martaba, sannan da sauran jama'a manyan baqi na qasashe daban-daban da kuma na qasan Qatar da sauran mutanen wannan Masarautan. Ya qara da godiya ga Allah da ya basa ikon nasara.
"Ina mai matuqar Godiya ranka shidaɗe Mai martaba, ma amsa batun aure hannu bibbiyu Insha Allahu, amma ina mai neman afuwa a maganan da zanyi, ba wai ina nufin maida hanun kyauta baya ba Allah ja kwananka, Nagode sosai amma maganan dukiya amun afuwa da aikin gafara na yafe Allah saka da alheri ya kuma saka da Aljanna."
Sunansa da aka qira ya qara ɓatawa Gimbiya rai, sara ta kawo masa ta yacce ko taji masa ciwo ba ruwanta damuwan ta kawai ta kaisa qasa, fusatan da tayi hakan ya masa daɗi dan tana kawo sara da dukkan qarfinta ya shammace ta ya kauce, kamun ta farga sai jinta tayi a jikin mutum, yana qoqarin kai hanunsa ya kama abun fuskanta dan ya warware..
Wani zabura tayi tabar jikinsa zuciyanta na qara zafi, "har shi wa zai taɓa jikina? Waye shi da zai yi qoqarin kai hanunsa fuskana, lallai sai na nuna masa bai da wannan jarumtar kuma sai na masa hukuncin taɓa jikina" tagama saqa maganan ta a zuciyan ta, sai ta ɗago ta kalli idonsa, shima kallon ta yake idon su na haɗuwa ya sakar mata murmushi mai cike da ma'anoni da yawa wanda ko ita kanta bata iya fassara wa ba, kau da kai tayi ( Amma daga gani dai murmushin na mugunta ne).
Ihu jama'ar wannan wajan suka sanya , Sarki har da Murmusawa yayi ko ba komi yasan wataqil wannan ne mijin tilon ƴar tasa.
Umma ba abinda take sai murmushi cewa take "tabbas ina alfahari da kasancewa ta uwa ga wannan bawan Allah, Allah yai maka albarka jarumin Umma" Abba dake gefen ta shima murmushin yayi yace "Ameen maman Amjad"
Runguman nan fa ya sanyawa gimbiya jin wani iri ta stinci kanta a yanayin da bata san mai yake nufi ba, haka gogan naku ma. Duk wannan abinda suke ji bai hana su cigaba da fafatawa ba, fafatawan da yafi na farko armashi kasancewar Gimbiya na fusace shima Amjad da abun da ya taɓa masa rai, kai masa wani bugu tayi wanda garin ya kauce saura kaɗan ya fadi har dai sanda ya sa takobinsa ya tare shi yahanasa kai wa qasa, harta fara jin daɗin ta kai sa qasa sai kuma murna ya koma ciki ganin ya dawo ya tsaya da qafafunsa cak. Stiririn staki taja wanda dagani sai ita muka ji sa!
Ganin yana kallonta, hakan yasanya ta lumshe ido tabuɗe su akansa, sai idon nata yayi kaman mai jin bacci, kallon wannan idon da yanayin da ta sarrafa sa in bakada qarfin imani zaka mance ko hanyan garinku, takuwa ci nasara dan tabbas hakan ya haifar masa da qaruwan yanayin da yake ji wanda wannan yanayin haushin sa yake, wannan qaramar yarinya bata isa sashi jin wani abu ba.
Yi yayi kaman ya biye mata yacce take so, tana shammatan sa ta kawo sara, yayi caraɓ ya buge takobin nata da nasa wanda ya sanya duka tokubban nasu faɗuwa, ɗayan hanun sa ne ya fara warware abun fuskan nata
( ɗazu daya rungumeta bakin abun da tayi rolling a fuskan ya nemo) abun na fara warware wa ta ɗauke wuta gaba ɗaya, dai dai abun ya ciru duka tayi Suman wucen gadi, wanda hakan ya sanya qafanta ya kasa ɗaukan ta tayi baya luuuuuu zata faɗi. Hanun da ya sanya a bayanta dan taro ta kar ta faɗi, kaman wanda aka jonawa shocking haka tayi qasa shima ya bita, a samanta ya faɗo, fuskansu ya haɗe.
Wani qara da ihun da aka sanya da shewa ne ya fargar dashi mai yake shirin faruwa (jarumin umma ya mance da ummansa awajan, wani abu sae mace).
Gimbiya Mehwish gaba ɗaya ta qarisa sumewa,
Sarki da sauran jama'a kowa kallo kawai yake yayin da gefen Umma inbanda murmushi ba abunda take yi, mai martaba gaba ɗaya yafi kowa jin farinciki a zuciyansa ganin dai wanda yake kyautatawa zaton ya lashe gasar.
Har zai yunqura ya miqe sai kuma kaman an sanya shi ya rasa meya jashi Kawai ya sumbaci qaramin bakinta mai ɗauke da pink lips nata da tunda ya janye abun fuskan nata bakin kawai yake kallo.
Sumbatan da ya mata ne yayi nasaran farfaɗo da ita daga wannan suman da tayi, tana buɗe idonta sai ya haɗe da nasa, tashuwa yayi ba tareda neman shawaranta ba ya kama hanunta ya tayar da ita. Haushin da take ciki qaruwa yayi ya linku Ji take kaman ta sare masa kai ta huta, Mutuwan jikin da ya same ta kuma ya tafi.
Duk ɗauka cin jama'an dake wannan fili kuwa sai faman kulle ido suke suna qara buɗewa dan tabbatar da wannan mutum ce agabansu ba aljana ba. Hatta mai martaba sai yake ganin kaman ansauya masa ita.
Umma da ke zaune miqewa tayi tana kabbara da hamdala faɗi take "Allahu Akbar Allah Alhamdulillahi Allah yasa kyawun ki har halinki haka yake Alhmdlh"
Shima Amjad kaman kar yabar kallonta yake ji, amma sai ya basar ya fita a filin lokacin ne nasamu daman kallon fuskan GIMBIYA MEHWISH..
Fara ce irin fari mai ɗaukan idon nan bazaka ce yellow ba bazaka ce ja ba, tana da dogon hanci siriri fiye da hasashe dogon hancinta da madedecin bakinta waɗanda suka yi dai-dai da round face nata, idanuwanta manya ne dara-dara, farin idon ta tsabar farin sa har kaman kwantaccen hawaye blue blue a ciki sai qwayan idon nata wanda yake blue blue shima ba har can ba, a maimakon yawanci na wasu da ya kasance baqi, kyakkyawa ce ta ajin qarshe zayyano kyau da haɗuwa irin na wannan Gimbiya zamu kammala labari a zayyano kyawun ta kawai.
"𝙈𝙖𝙨𝙝𝙖 A𝙡𝙡𝙖𝙝" "𝙈𝙖𝙨𝙝𝙖 A𝙡𝙡𝙖𝙝" "𝙢𝙖𝙨𝙝𝙖 A𝙡𝙡𝙖𝙝"
𝙁𝙖𝙩𝙖𝙗𝙖𝙧𝙖𝙠𝙝𝙖𝙡𝙡𝙖𝙝𝙪 𝙖𝙝𝙨𝙖𝙣𝙪𝙡 𝙠𝙝𝙖𝙡𝙚𝙚𝙦!!
<~Ni harira bazan iya zayyano kyawun wannan baiwar Allah ba. Dan ta haɗu har ta gaji da haɗuwa fiye da tunani, da ace mutum ke halittan kansa tom tabbas wannan zamuce ta so kanta. Amma Ubangiji ke halittan komai da kowa yacce yaso kuma Yacce yaga dama.
Masha Allahu starki da yabo da godiya da kuma jinjina su tabbata ga Ubangijin dake halitta komai yacce yaso wanda yai halittu daban daban, Allah qarawa annabi daraja SAW~>
Hancinta dogo har kan bakinta, daga gashin da suka kwanta a gaban goshin ta da kuma sajenta zaka gane cewa tanada stawon gashi. Da mayafin nata ya zame duka gashin nata da ta nannaɗa shi bayyana yayi ya sauqo har gadon bayanta, baqiqqirin gashin nata ga kuma laushi daga gani.
Abun yafawan nata ta ɗauka taja ta yafa ta rufe har fuskanta amma ba kaman da farko ba, dan ajikinta take jin yacce idanun mutane ke yawo ajikinta, idanuwan ta har kwalla ya cika dan batason yawan kallo.
Hadimanta ne suka yi saurin xuwa suka yafa mata alkyabba, dokin da yake na hawanta akazo dashi wajan ta hau, dokin ya ɗau hanya.
Sarkine ya tashi fuskansa cike da fara'a kana ganin sa kasan yana cikin farin ciki!
jawabi ya fara kaman haka
"kaman yacce na faɗa tun farko zan baiwa duk wanda yaci nasaran buɗe fuskan Gimbiya Auran ta Insha Allahu, sannan zan basa kaso 1 cikin kashi 4 na dukiya na, Auran kuma zai kasance nan da wata huɗu 4 in Allah ya yarda"
Shewa wajan ya ɗauka da tafi masu taya Amjad farinciki nayi masu jin haushin sa na ji, Umma dan farin ciki ta kasa yin komai kawai bin komai da ake yi da ido take haka ɓangaren Abba ma sosai yake taya ɗan nasa murnan wannan gasa da yaci.
Mai martaba ya buqaci da a bawa Amjad abun magana ko yana da abun da zai ce.
Har inda yake zaune aka miqa abun maganan gare sa da girmamawa.
Karɓan Miche yayi (abun magana) ya miqe staye, gaisuwa yayi cikin girmamawa zuwa ga mai martaba, sannan da sauran jama'a manyan baqi na qasashe daban-daban da kuma na qasan Qatar da sauran mutanen wannan Masarautan. Ya qara da godiya ga Allah da ya basa ikon nasara.
"Ina mai matuqar Godiya ranka shidaɗe Mai martaba, ma amsa batun aure hannu bibbiyu Insha Allahu, amma ina mai neman afuwa a maganan da zanyi, ba wai ina nufin maida hanun kyauta baya ba Allah ja kwananka, Nagode sosai amma maganan dukiya amun afuwa da aikin gafara na yafe Allah saka da alheri ya kuma saka da Aljanna."