Sashe 25
Yar Sarki Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Gyaran murya mai martaba yayi sannan ya fara magana kaman haka "inban manta ba dama nayi daku akwai sharaɗi na biyu dukanku ga duk wanda yaci wannan gasa, wanda wannan sharaɗin nace ba dole bane shi babban damuwan shine gasan, fatan kana tune da wannan magana Yarona"? Gyaɗa kai Amjad yayi yace "eh ranka shidaɗe ina tune da maganan ɗayan sharaɗin" to Allah maka albarka, maganan ɗayan sharaɗin zaku yisa da ita Gimbiya amma kamun nan inason sanin dalilinka na qin Karɓan dukiya da nace zan bawa wanda yaci gasan.
Cikin girmamawa Amjad ya fara magana "Ina mai neman afuwanka mai martaba akan wannan abu da na yanke ba tare da wani dalili ba. Jinjina kai mai martaba yayi yace "shikkenan Yarona Muhammadu Allah maku albarka duka, da Ameen ya amsa, Gimbiya kuwa tana sauraran su batace qala ba.
Mai martaba ne ya kalleta yace "Gimbiya maganan ɗayan sharadinki zaku yi tsakaninku, ni kuma na gama nawa maganan Aure nan da wata huɗu 4 in Allah ya yarda, sannan zai cigaba da zuwa wajan ki daganan har lokacin da al'ada ta ɗibar bazai ganki ba in anfara hidima. Kai kuma yaro na zaka iya zuwa cikin gidan nan a duk lokaci da kaga dama ba tare da sai anmaka iso ba ko jagora kaima ɗan gida ne nan gidanku ne.
Godiya Amjad yayi wa mai martaba dake qoqarin miqewa, tashuwa mai martaba yayi yace tom "zan tafi fada Gimbiya zata kawo maka abun karyawa banyarda ka fita a gidan nan ba tare da ka karya ba, gyaɗa kai Amjad yayi Tom ranka shidaɗe, ke kuma Gimbiya ki sa a kawo masa abun karyawa ki tabbatar ya karya kamun ya tafi" mai martaba na gama magana ya buɗe qofan ya fice a palourn.
Mai martaba na fita ta tashi ta koma kan kujera ta zauna ta maida abun fuskanta ta rufe.
Murmushin gefen baki Amjad yayi ganin yacce take wani cika tana batsewa, kau da kai yayi kaman baison yin magana yace "Malama Gimbiya ki cire abunda kika sa a fuskan naki sai muyi magana ko"
A gadarance tace malami baza'a cire ba in ya dameka zaka iya zuwa ka cire bazan cire ba, kamun ta rufe baki taga mutun a gefenta( hhhh!!! aiki da cikawa)
Saurin matsawa tayi ta yaye abun fuskan nata ta harari gefe tana tura baki, cewa yayi "na zaci zaki tsaya na cire ne kinsan qaramin aiki nane acikin abubuwan da zan iya"
suna cikin haka jakadiya tayi sallama ta shigo ɗauke da qaton tire da aka cika da kayan abinci kala-kala da kuma kayan marmari da abubuwan sha, ganin Amjad kusa da Gimbiya sai tayi qasa da kanta. Tashuwa Amjad yayi ya koma ɗayan kujeran ya zauna ya dake kaman ba shi ba, qarasowa tayi ta ajiye tiren abincin a gaban Amjad, ta tashi ta juya zata fita Gimbiya tace "wa zai zuba masa abincin in kin tafi? Kallon Gimbiya Amjad yayi ya kalli jakadiya dake shirin dawowa dan zuba Abincin yace "karki damu baiwar Allah zaki iya tafiya" godiya jakadiyan tayi ta juya ta fice a Palourn.
Kauda kai Gimbiya tayi tace "da ka bari ta tafi kai zaka zubawa kanka abinci ko waye? Ya kalleta yace "Ke zaki zuba mun ba wata ba, sannan ina fatan kin iya feeding. Saurin kallonshi tayi ta buɗe qaramin bakinta ta murmusa! Subhanallahi Murmushin da ya kusa ɗauke wa Amjad numfashin sa da sauran jarumtar da yake da, tace "you most be joking indai MEHWISH ce kake nufin zata yi serving naka and kana magana akan feeding, girgiza kai tayi tace funny you".
Duk maganan da yake kaman an sashi dole yayi haka yake maganan, dogon magana in ba da Ummansa ba bayayi bai saba ba magana wahala yake basa wani bin har yayi ciwon kai in ya yawaita magana.
Ba tare da ya kalleta ba yace "can you come and serve me or I should come over there and make you serve me"? hararan gefen da yake zaune tayi taqi tasowa, kallon hararan yayi ta gefen ido ya ɗan yi Murmushi irin na nafiki iskancin nan, aransa kuwa cewa yake "zaki setu ne yarinya bari ki shiga hannu duk stiwan naki zan magance sa staff" a zahirin kuwa da ya murmusa baice qala ba, illa miqa hanu da yayi ya ɗau apple yana ci.
Ganin yana cin apple cewa tayi "better da ka taimaki kanka ka nemi abinci if not ba randa zan yi serving naka ni Mehwish" ta faɗa tana karkaɗa qafan da tayi Cross-leg tana danna wayan da ke hanun ta qirar iPhone 14 pro.
Kallon ta yayi, baice komi ba yaci gaba da taunan apple nasa kaman yana storon taunawa.
Jin bece komi ba takuma cewa "Yes gwanda kayi shiru dan ni ɗin ƳAR SARKI CE ko aurena kayi sai dai nasa amaka ba dai na maka ba, inkuma ka hana sai kayi da kanka faqat".
Ba tare da ya kalle ta ba yace "ke kikasan ke ƴar Sarki ce, for me I don't know this, all i know is that ke mata tace I will soon own you and make you deed whatever I want, so you should be minding your words dan karki bari nasa harda wanke bayi a ayyukan da xakiyi a gidana nan da wata huɗu.
Saurin kallonsa tayi tace "Au ashe har;na zama matarka, and kana lissafin zanyi ayyuka, murmushi kawai tayi tana kallonsa.
Lumshe ido yayi, bai ce komai ba, gaba ɗaya kallonta da irin kallon da take masa da wannan killer smile natan na haddasa masa shiga yanayin da bai son kusantan sa bare ya shiga, stiririn tsaki yaja kaman a kasalance yace "can you please stop looking at me with dis ur tiny eye's"
haɗe fuska tayi alaman taji haushin abinda yace, cewa tayi "Ko makaho ya ganni ya san idanuna ba qanana bane bare mai ido. taci gaba da cewa "am abu na gaba da yake sharaɗin qarshe wanda zai tabbatar mun zaka iya aurena ko ba zaka iyaba shine, mahaifiyata bata da lafiya kuma a sharaɗina dole wanda zan aura sai ya nema mata magani, mai martaba yace maka wannan sharaɗin bai zama dole ba amma ina so na sanar maka wannan ne babban sharaɗi na.
Yana jinta har ta gama magana bai ce ko qala ba, ko ci kanki baice ba. Tashuwa tayi tace" inka gama zaka iya biyo ni muje ka ganta" tana gama faɗan haka ba tare da ta staya ba tayi gaba abunta.
Tashuwa yayi ya bi bayanta, ba ta ainafin cikin gidan suka bi ba ta cikin sashen mai martaba suka bi hanyan da zai sada su da shashen Sarauniyar. duk inda suka wuce bayin wajan gaida su suke har qasa da shi da ita duka.
Sun iso qofan ɗakin ta buɗe qofan t masa iso, da sallama dukansu abakinsu suka shiga ɗakin, a kwance Amman nata take sai dai da alama mai martaba ya goge mata jiki ya sauya mata kaya (dama ko shi ko Gimbiya suke wannan aikin).
Tace masa "ga Ammaa na, a take kuma sai kwallah ya cika idonta, tun da ya ɗaura idon sa akan matar yaji tausayin ta da na iyalanta duka ya rasta jikin sa, sai ya raya da ace ke wannan ciwo ya zaiji, a take ya ji mugun tausayin Gimbiya ya shigesa lokaci ɗaya.
Zuwa kusa da Ammaan nata yayi ya durqusa a gefen gadon, addu'oee masu yawan gaske yayi mata na karya sihiri da kuma kariya da neman sauqi, ya kuwa minti talatin a durqushe, da ya idar da addu'an ya kama kanta ya tofa ya shafa mata. Miqewa yayi ya masta kusa da ita yace "karki sa damuwa a ranki Insha Allahu Ammaa zata samu lafiya bada jimawa ba kuma Ni Muhammad Amjad na maki alqawarin sai randa na samowa mahaifiyar ki magani tukunna za'a yi aure na dake, inafatan hakan ya maki?
Ba tare da ta kalle sa ba ta share hawayen ta ta ɗaga kai.
Daga haka ya miqe zai fice bayan sa tabi har suka fita a sashen mahaifiyar tata, ba wanda yace da ɗan uwansa qala kowa da abinda yake tunani a ransa, rakasa tayi ta juyo ɗakin ta ta wuce direct, tana cike da alhinin Maganan ciwon Ammaa nata, ga shi maganan da yayi harda alqawari ya baya mamaki dan tasan mai martaba bazai taɓa fasa maganan auren nan da wata huɗu ba.
Sai dai har a ranta ta yarda da shi tana ji a jikinta Insha Allahu za'a dace.
Maganan da basu qarasa ba kenan shima ya fito, dogari ne yazo da motor ya staya gefen sa ƴallaɓoi ka shigo mai martaba yace a kaika gida, ba musu ya buɗe murfin baya ya shiga dogarin yaja motor suka nufi gidan su Amjad..
Dogarin har qofan gida ya kawo sa, sauqa yayi ya masa sallama ya tura qofan gidan nasu ya shige. Abban sa ya tafi kasuwa Umma ce kawai a gida ya sameta.
Ummansa na kallonsa ta yi guɗa tana murmushi tace "Kaga Angon Gimbiya Jarumin Umma ɗan gidan Abba" Amjad murmushi kawai yayi wa Umman tasa amma bai ce komi ba.
Ganin yanayin sa sai jikin Umman sa yayi sanyi, amma batayi yunqurin tambayan sa me yake faruwa ba. Ruwan wanka ta kai masa yaje yayi wanka. Bayan ya fito Umma tace masa "jarumin Umma zo ka karya" Umma ta a qoshe nake na karya a can. Ko ba komi taji daɗin da har ya karya a can ɗin hakan na nufin Insha Allahu komai lafiya, sai ta ci gaba da ayyukan ta, shi kuma ya shirya ya fito ya ma Umman tasa sallama ya bi Abban sa kasuwa.
Ko da ya isa kasuwan Abban sa yayi farincikin ganin sa, ya so tambayan sa ya suka yi a gidan Sarkin amma ganin suna kasuwa sai ya bari sai sun koma gida zai tambayesa.
nan suka zauna suna kasuwan su tare sannan Amjad ya kan yiwa Abban sa tambayoyi akan wasu ciwuka Abban sa na qara masa bayani, duk da dai shi irin sana'ar nan baiwa ce kawai ta Ubangiji...
Cikin girmamawa Amjad ya fara magana "Ina mai neman afuwanka mai martaba akan wannan abu da na yanke ba tare da wani dalili ba. Jinjina kai mai martaba yayi yace "shikkenan Yarona Muhammadu Allah maku albarka duka, da Ameen ya amsa, Gimbiya kuwa tana sauraran su batace qala ba.
Mai martaba ne ya kalleta yace "Gimbiya maganan ɗayan sharadinki zaku yi tsakaninku, ni kuma na gama nawa maganan Aure nan da wata huɗu 4 in Allah ya yarda, sannan zai cigaba da zuwa wajan ki daganan har lokacin da al'ada ta ɗibar bazai ganki ba in anfara hidima. Kai kuma yaro na zaka iya zuwa cikin gidan nan a duk lokaci da kaga dama ba tare da sai anmaka iso ba ko jagora kaima ɗan gida ne nan gidanku ne.
Godiya Amjad yayi wa mai martaba dake qoqarin miqewa, tashuwa mai martaba yayi yace tom "zan tafi fada Gimbiya zata kawo maka abun karyawa banyarda ka fita a gidan nan ba tare da ka karya ba, gyaɗa kai Amjad yayi Tom ranka shidaɗe, ke kuma Gimbiya ki sa a kawo masa abun karyawa ki tabbatar ya karya kamun ya tafi" mai martaba na gama magana ya buɗe qofan ya fice a palourn.
Mai martaba na fita ta tashi ta koma kan kujera ta zauna ta maida abun fuskanta ta rufe.
Murmushin gefen baki Amjad yayi ganin yacce take wani cika tana batsewa, kau da kai yayi kaman baison yin magana yace "Malama Gimbiya ki cire abunda kika sa a fuskan naki sai muyi magana ko"
A gadarance tace malami baza'a cire ba in ya dameka zaka iya zuwa ka cire bazan cire ba, kamun ta rufe baki taga mutun a gefenta( hhhh!!! aiki da cikawa)
Saurin matsawa tayi ta yaye abun fuskan nata ta harari gefe tana tura baki, cewa yayi "na zaci zaki tsaya na cire ne kinsan qaramin aiki nane acikin abubuwan da zan iya"
suna cikin haka jakadiya tayi sallama ta shigo ɗauke da qaton tire da aka cika da kayan abinci kala-kala da kuma kayan marmari da abubuwan sha, ganin Amjad kusa da Gimbiya sai tayi qasa da kanta. Tashuwa Amjad yayi ya koma ɗayan kujeran ya zauna ya dake kaman ba shi ba, qarasowa tayi ta ajiye tiren abincin a gaban Amjad, ta tashi ta juya zata fita Gimbiya tace "wa zai zuba masa abincin in kin tafi? Kallon Gimbiya Amjad yayi ya kalli jakadiya dake shirin dawowa dan zuba Abincin yace "karki damu baiwar Allah zaki iya tafiya" godiya jakadiyan tayi ta juya ta fice a Palourn.
Kauda kai Gimbiya tayi tace "da ka bari ta tafi kai zaka zubawa kanka abinci ko waye? Ya kalleta yace "Ke zaki zuba mun ba wata ba, sannan ina fatan kin iya feeding. Saurin kallonshi tayi ta buɗe qaramin bakinta ta murmusa! Subhanallahi Murmushin da ya kusa ɗauke wa Amjad numfashin sa da sauran jarumtar da yake da, tace "you most be joking indai MEHWISH ce kake nufin zata yi serving naka and kana magana akan feeding, girgiza kai tayi tace funny you".
Duk maganan da yake kaman an sashi dole yayi haka yake maganan, dogon magana in ba da Ummansa ba bayayi bai saba ba magana wahala yake basa wani bin har yayi ciwon kai in ya yawaita magana.
Ba tare da ya kalleta ba yace "can you come and serve me or I should come over there and make you serve me"? hararan gefen da yake zaune tayi taqi tasowa, kallon hararan yayi ta gefen ido ya ɗan yi Murmushi irin na nafiki iskancin nan, aransa kuwa cewa yake "zaki setu ne yarinya bari ki shiga hannu duk stiwan naki zan magance sa staff" a zahirin kuwa da ya murmusa baice qala ba, illa miqa hanu da yayi ya ɗau apple yana ci.
Ganin yana cin apple cewa tayi "better da ka taimaki kanka ka nemi abinci if not ba randa zan yi serving naka ni Mehwish" ta faɗa tana karkaɗa qafan da tayi Cross-leg tana danna wayan da ke hanun ta qirar iPhone 14 pro.
Kallon ta yayi, baice komi ba yaci gaba da taunan apple nasa kaman yana storon taunawa.
Jin bece komi ba takuma cewa "Yes gwanda kayi shiru dan ni ɗin ƳAR SARKI CE ko aurena kayi sai dai nasa amaka ba dai na maka ba, inkuma ka hana sai kayi da kanka faqat".
Ba tare da ya kalle ta ba yace "ke kikasan ke ƴar Sarki ce, for me I don't know this, all i know is that ke mata tace I will soon own you and make you deed whatever I want, so you should be minding your words dan karki bari nasa harda wanke bayi a ayyukan da xakiyi a gidana nan da wata huɗu.
Saurin kallonsa tayi tace "Au ashe har;na zama matarka, and kana lissafin zanyi ayyuka, murmushi kawai tayi tana kallonsa.
Lumshe ido yayi, bai ce komai ba, gaba ɗaya kallonta da irin kallon da take masa da wannan killer smile natan na haddasa masa shiga yanayin da bai son kusantan sa bare ya shiga, stiririn tsaki yaja kaman a kasalance yace "can you please stop looking at me with dis ur tiny eye's"
haɗe fuska tayi alaman taji haushin abinda yace, cewa tayi "Ko makaho ya ganni ya san idanuna ba qanana bane bare mai ido. taci gaba da cewa "am abu na gaba da yake sharaɗin qarshe wanda zai tabbatar mun zaka iya aurena ko ba zaka iyaba shine, mahaifiyata bata da lafiya kuma a sharaɗina dole wanda zan aura sai ya nema mata magani, mai martaba yace maka wannan sharaɗin bai zama dole ba amma ina so na sanar maka wannan ne babban sharaɗi na.
Yana jinta har ta gama magana bai ce ko qala ba, ko ci kanki baice ba. Tashuwa tayi tace" inka gama zaka iya biyo ni muje ka ganta" tana gama faɗan haka ba tare da ta staya ba tayi gaba abunta.
Tashuwa yayi ya bi bayanta, ba ta ainafin cikin gidan suka bi ba ta cikin sashen mai martaba suka bi hanyan da zai sada su da shashen Sarauniyar. duk inda suka wuce bayin wajan gaida su suke har qasa da shi da ita duka.
Sun iso qofan ɗakin ta buɗe qofan t masa iso, da sallama dukansu abakinsu suka shiga ɗakin, a kwance Amman nata take sai dai da alama mai martaba ya goge mata jiki ya sauya mata kaya (dama ko shi ko Gimbiya suke wannan aikin).
Tace masa "ga Ammaa na, a take kuma sai kwallah ya cika idonta, tun da ya ɗaura idon sa akan matar yaji tausayin ta da na iyalanta duka ya rasta jikin sa, sai ya raya da ace ke wannan ciwo ya zaiji, a take ya ji mugun tausayin Gimbiya ya shigesa lokaci ɗaya.
Zuwa kusa da Ammaan nata yayi ya durqusa a gefen gadon, addu'oee masu yawan gaske yayi mata na karya sihiri da kuma kariya da neman sauqi, ya kuwa minti talatin a durqushe, da ya idar da addu'an ya kama kanta ya tofa ya shafa mata. Miqewa yayi ya masta kusa da ita yace "karki sa damuwa a ranki Insha Allahu Ammaa zata samu lafiya bada jimawa ba kuma Ni Muhammad Amjad na maki alqawarin sai randa na samowa mahaifiyar ki magani tukunna za'a yi aure na dake, inafatan hakan ya maki?
Ba tare da ta kalle sa ba ta share hawayen ta ta ɗaga kai.
Daga haka ya miqe zai fice bayan sa tabi har suka fita a sashen mahaifiyar tata, ba wanda yace da ɗan uwansa qala kowa da abinda yake tunani a ransa, rakasa tayi ta juyo ɗakin ta ta wuce direct, tana cike da alhinin Maganan ciwon Ammaa nata, ga shi maganan da yayi harda alqawari ya baya mamaki dan tasan mai martaba bazai taɓa fasa maganan auren nan da wata huɗu ba.
Sai dai har a ranta ta yarda da shi tana ji a jikinta Insha Allahu za'a dace.
Maganan da basu qarasa ba kenan shima ya fito, dogari ne yazo da motor ya staya gefen sa ƴallaɓoi ka shigo mai martaba yace a kaika gida, ba musu ya buɗe murfin baya ya shiga dogarin yaja motor suka nufi gidan su Amjad..
Dogarin har qofan gida ya kawo sa, sauqa yayi ya masa sallama ya tura qofan gidan nasu ya shige. Abban sa ya tafi kasuwa Umma ce kawai a gida ya sameta.
Ummansa na kallonsa ta yi guɗa tana murmushi tace "Kaga Angon Gimbiya Jarumin Umma ɗan gidan Abba" Amjad murmushi kawai yayi wa Umman tasa amma bai ce komi ba.
Ganin yanayin sa sai jikin Umman sa yayi sanyi, amma batayi yunqurin tambayan sa me yake faruwa ba. Ruwan wanka ta kai masa yaje yayi wanka. Bayan ya fito Umma tace masa "jarumin Umma zo ka karya" Umma ta a qoshe nake na karya a can. Ko ba komi taji daɗin da har ya karya a can ɗin hakan na nufin Insha Allahu komai lafiya, sai ta ci gaba da ayyukan ta, shi kuma ya shirya ya fito ya ma Umman tasa sallama ya bi Abban sa kasuwa.
Ko da ya isa kasuwan Abban sa yayi farincikin ganin sa, ya so tambayan sa ya suka yi a gidan Sarkin amma ganin suna kasuwa sai ya bari sai sun koma gida zai tambayesa.
nan suka zauna suna kasuwan su tare sannan Amjad ya kan yiwa Abban sa tambayoyi akan wasu ciwuka Abban sa na qara masa bayani, duk da dai shi irin sana'ar nan baiwa ce kawai ta Ubangiji...