Sashe 34
Yar Sarki Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hijab Ameera ta sanya ko da tagama shiryawa, Daddyn little dake jiran fitowan ta, tana shiga Motorn yaja suka kama hanyan Asibiti...
WA KUKE TUNANIN DADDYN LITTLE YA BUGE?
ME MAGANAN DA ABBA YAI WA UMMAN AMJAD YAKE NUFI?
INA LABARIN AMJAD?
duk amsoshin wannan tambayoyi namu mai sauqi ne mu dai cigaba da bibiyan wannan labari mai suna
👇
ƳAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh🕊️
💋💋 امى بتولة💋
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙩𝙖 𝙝𝙖𝙟𝙖𝙧𝙠𝙪, 𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙣𝙩𝙪𝙗𝙚𝙣𝙞 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙡𝙖𝙮uka:-
08146292652
𝘾𝙝𝙖𝙩 𝙤𝙣𝙡𝙮.
09161720046
𝙔𝙤𝙪 𝙘𝙖𝙣 𝙘𝙖𝙡𝙡 𝙙𝙞𝙨 𝙤𝙣𝙚, 𝙭𝙖𝙢𝙪 𝙢𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙣𝙠𝙪 𝙖 𝙧𝙖𝙝𝙪𝙨𝙖 𝙢𝙖𝙞 𝙨𝙖𝙪𝙦𝙞, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi😁!!!
# 𝘾𝙤𝙢𝙢𝙚𝙣𝙩
# 𝙇𝙞𝙠𝙚 &
# 𝙨𝙝𝙖𝙧𝙚
💦💦💦💦💦💦💦💦
𝙔𝘼𝙍 𝙎𝘼𝙍𝙆𝙄 𝘾𝙀𝙀
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝘼𝙣𝙙 𝙒𝙧𝙞𝙩𝙩𝙚𝙣
𝘽𝙮
𝙃𝙖𝙧𝙞𝙧𝙖 𝙨𝙖𝙡𝙞𝙝𝙪 𝙞𝙨𝙖
(𝙐𝙬𝙖𝙧 batoorl)
اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍
_______________________________________________________________
*Godiya mutanen amana tabbas sai daku Allah saka da alkhairyh*
MATAR RASHEED marubuciyar (BAQAR IZAYA) ALLAH saka da alkhairy nagode da gudumawan ki sosai sosai
* Am speechless dear ALLAH saka ya temakemu baqi daya*
*My heartbeat( UKHTY) nagode da qwarin guiwank da kuma addu'a yar uwa rabin jiki ALLAH de ya bamu sa'a duka Fatahn alkhairy a garemu Allah albarkaci karatunmu ya albarkaci result*
SIR (ABUBAKAR SADEEQ) CEO LAFAZI WRITER'S ASSOCIATION
*ina matuqar Godiya da jinjina gareka ba gudumawan da kake bayarwa a garemu Allah saka da alheri Allah qara ɗaukaka*
🅿️ 39&40
💋💋 امى بتولة💋
Maganin da Abba ya tura masu sunji daɗin aiki dashi dan kuwa Ammaan ta na samun sauqi sosai sosai ba kaman kwanaki ba
Mai martaba yasa a fara shirin bikin Gimbiya wata 3 da ƴan kai ya rage, sannan ya fara tura gayyata wa sarakunan garuruwa daban daban.
-----
bayan soja sun dawo masallaci wajan Umma ya nufa
Zaune take akan darduma tana jan carbi, ganin Autan nata sai ta shafa addu'an ta ajiye carbin. Zaunawa yayi a qasan ɗakin ya naɗe qafa ya zuba mata ido bai ce komai ba
Umma tace "ya akayi habeebyn Umma fatan an dawo lafiya?"
Lafiya lau Alhamdulillahi Umma.
Naɗe darduman tayi ta cire himar duk yana zaune awajan bai tashi ba.
Kallonsa tayi da murmushi Autan Umma yau kuma nono zakasha ne?
Yace "uhmn Umma a'a na barwa wani Autan in kin haifa yasha"
Dariya kawai Umma ta sa haba dai Auta ai an rufe qofa kuma daga kai yanzu kam sai dai ku aifamun kai da Maha
Ɗaure fuska yayi yace "Umma ni kar ma ki fara wannan magana".
Zaunawa tayi a bakin gadon ta tana murmushi tace "zo ka faɗamun wa ya taɓamun kai to"
Mastowa yayi ya ɗaura kansa a cinyan Umman sa. Yace "Ummana me ya same ki? Ɗazu na ganki wani iri Mai ya faru?"
Lumshe ido tayi! har cikin ranta tana jin qaunar yaranta sosai take son Auta shiɗin kaman a tare zuciyarsu ke bugawa duk in abu ya dameta sai yaji a jikinsa kuma masa qarya bai da amfani, shafa kansa tayi bakomi Autan Umma, kawai Daddyn little ne yayi hastari ya buge wani bawan Allah shine sosai naji wani iri kaman wani nawa aka buge.
Ayya Umma tom ayi masa addu'a Allah ya basa lafiya amma kibar sa damuwa a ranki please!
Nan dai Umma ta sake ranta ganin ɗan nata ya damu shima suka cigaba da hiran su ta ɗa da uwa
^^^ 𝘔𝘦𝘩𝘸𝘪𝘴𝘩 𝘪𝘴 𝘢 𝙥𝙚𝙧𝙨𝙞𝙖𝙣 𝘯𝘢𝘮𝘦 𝘮𝘦𝘢𝘯𝘴
𝙢𝙤𝙤𝙣 &𝙗𝙚𝙖𝙪𝙩𝙞𝙛𝙪𝙡
𝙵𝚘𝚛 𝚝𝚑𝚘𝚜𝚎 𝚝𝚑𝚊𝚝 𝚊𝚜𝚔𝚎 𝚏𝚘𝚛 𝚒𝚝 𝚖𝚎𝚊𝚗𝚒𝚗𝚐
𝘐𝘴 𝘯𝘰𝘵 𝘪𝘴𝘭𝘢𝘮𝘪𝘤 𝘯𝘢𝘮𝘦 𝘣𝘶𝘵 𝘪𝘵𝘴 𝘢 𝘱𝘦𝘳𝘴𝘪𝘢𝘯 ( 𝘱𝘢𝘬𝘪𝘴𝘵𝘢𝘯)
𝘈𝘯𝘥 Islamically 𝘺𝘰𝘶 𝘤𝘢𝘯 𝘶𝘴𝘦 𝘵𝘩𝘦 𝘯𝘢𝘮𝘦 𝘪𝘧 𝘺𝘰𝘶 𝘸𝘪𝘴𝘩 so
𝘛𝘰 𝘯𝘢𝘮𝘦𝘥 𝘶𝘳 𝘣𝘢𝘣𝘺 girl ^^^
Suna isowa asibitin direct office na abokin sa suka wuce sai suka tarar bayanan wata nurse ce tayi directing nasu zuwa ɗakin da aka kwantar da mara lafiyan, Sun same sa anmasa dreesing na ciwon da yajin yana bacci.
Zama Ameerah tayi a kujeran dake gaban gadon ta zuba tagumi, suna zaune haka sai ga likitan ya shigo.
Musabaha suka yi yace masa "freind kasame ni office" ya gaisa da Ameera ya juya yabar ɗakin.
"Ba naje na dawo" ya cewa Ameera ya fice yabi bayan likitan Ita kuwa Ameera gaba ɗaya tayi nisa wajan tunani batama san fitan mijin nata ba.
Tura qofan office en yayi ya shiga da sallama ya samu kujera ya zauna.
likitan yace masa "freind ba wani mastala sosai bane kar ka ɗaga hankalin ka stautsayi ne Allah ya riga ya aiko sai fatan Allah kiyaye na gaba kawai, ya ɗan samu rauni a qafansa sai kuma kansa daya ɗan bugu
Buguwar Insha Allahu ba komi, amma bari ya farka mugani
Magungunan da ake buqata da komi za'a yi duk abinda ya dace sannan karka damu da yawan zuwa za'a kula dashi sosai. Nauyayyar Ajiyan zuciya ya sauke ya miqe ya bawa likitan hanu suka qara musabaha yace "freind i have no word ta thanks You Allah saka da Aljanna" murmushi likitan yayi yace "you're always welcome Angon mairo" Hararan sa Daddyn little yayi ya fice a office en.
zaune ya samu Ameerah a inda ya barta, Sallama yayi ta amsa tana tambayan sa fatan lafiya ba matsalan komi?
Yace "lafiya Insha Allah"
To Allah yasa yace "Ameen".
Har yamma suna asibitin amma bai farka ba, tattarawa suka yi suka baro asibiti bayan Daddyn little ya gama settling na komai ya biya.
Abba ne zaune da Umma da Maha da Mahreen
Abba yace "nikam gobe ne tafiyan yaran nan bauchi ko?
Mahreen tayi carab tace "eh Insha Allah Abbanmu zamuje muga tsofuwan da taqi mutuwa sai masifa (dan qwalonta Abba yayi🖐)
Gidanku doter kun renamun Uwa ko tom zan saɓa maku
Dariya Maha tayi qyalesu Abba sun renamun namesy basu san albarkacinta suke ciba
"Yauwa yar kirki faɗa masu dai" inji Abba yana murmushi. Allah ya kaimu goben lafiya nima zani Abuja wani aiki in Allah ya yarda
"Allah ya yarda Abba" suka haɗa baki wajan cewa, Tashuwa kowa yayi dan yaje ya kwanta ganin dare yayi.
Soja ne da little a ɗaki da alama wani aikin yake yi a system nasa ganin yacce gaba ɗaya hankalinsa ke kan system ɗin, little keta masa qiriniya da abun ya ishesa sai ya aje system ɗin a gefe ya miqe, ɗaukansa yayi yace "muje na kaika Umma"
Ɓata fuska little yayi a'a unkui aje ba cede akaini wajan aunci ma'a
Badon yaso ba haka ya ɗaukosa suka nufi ɗakin su Maha.
Yana qwanqwasa qofan, Maha ce ta tashi ta buɗe tana waye ne kuma?
Kallonshi tayi daga sama har qasa ta murguda baki
Little ya miqo mata hanu ancii ci auken, washe baki tayi ayoyo my boy.
Karɓansa tayi bata ce komi ba ta kulle qofan juyawa yayi yana auna irin renin da Maha ke shumfiɗa masa tabbas akwai ranan da zai seta mata qwaqwalwan kanta dai-dai gwargwado.
***Bawan Allah shine bai farka ba sai wajan qarfe 2 na dare, da salati a bakin sa ya buɗe ido.
Tashuwa yayi yana dafe kansa da yaji ya masa nauyi ga kuma matsanancin ciwo da yake masa kaman zai fashe
Nurse dake tare da shi qara masa alluran bacci tayi ganin yacce yake dafe kan baya ko son mostasa, a haka baccin ya qara ɗaukansa.
^^^ 𝙈𝙖𝙝𝙧𝙚𝙚𝙣 is an arabic name means, 𝙗𝙚𝙖𝙪𝙩𝙞𝙛𝙪𝙡, 𝙧𝙖𝙙𝙞𝙖𝙣𝙩, 𝙢𝙤𝙤𝙣-𝙡𝙞𝙠𝙚
Its an arabic name that means beautiful ^^^
**Gimbiya Mehwish ce zaune suna hira da Ammaan ta kasancewan jikin nata dama-dama tun da suka fara aiki da abun da Abba ya turo masu ta farfaɗo kuma takan iya zama da kanta tayi magana sannan ciwon baya tashuwa sosai sai dai ba qafa har yanzu.
Labari Gimbiya ke bata tana bata fura mai sanyi, Ammaa har da dariyan labarin da ƴar tata ke bata, Mai martaba ne ya shigo ya same su a haka da farinciki fal ransa har fuskan sa ya qaraso cikin ɗakin
Sarauniya Meera da fara'a tace "Marhababika ya zaujee" murmushi yayi wa laki ya imra'atee
Tashuwa Mehwish tayi ta masu sai da safe
Mai martaba ne ya tsayar da ita "Gimbiya yaron nan yayi tafiya naji ko? Eh papa
Tom shikkenan in yayi inaso kisamu lokaci ki kai saqon sa gidan su
Tace "Insha Allah papa zan kai
Tom Allah maki albarka mu kwana lafiya da "Ameen" ta amsa fuskanta ta rufe as usual takama hanyan nata ɓangaren.
Bayan fitan Gimbiya, Sarauniya ta kalli mai martaba tace "zaujeee nikam ya labarin Auran ibnateey?"
Mai martaba ya kwashe labarin duk abunda akayi ya faɗa mata.
Cike da farinciki tayi hamdala ga Ubangiji kasan me zaujee wallahi tun banyi ido biyu da wannan bawan Allahn ba naji yayimun a surki ya kwanta a raina tabbas ya cancanci zama mijin ƳAR SARKI.
azamanin nan da muke ciki abawa mutum kuɗi yace a'a gaskiya da kamar wuya
<Ni Uwar batooler nace (tabbas babu dan ko ni aka ban nuqud amsa zanyi )
To ina dalili Kuɗi abunso
Masu gidan rana
Iya kuɗin ka iya shagalinka
Barikinka aljihunka>
Sai dai bansan mai yasa kake biyewa shirmen Gimbiya ba zaujee
Cuta da Magani na Allah ne mai yasa ka goyi bayanta ta tura bawan Allah wata duniya can?
Murmushin manya mai martaba yayi yace "Sarauniya Meerah amma dai a labarin da na baki na yaronnan a faɗa mai kaman wasa ya ɗauke abun fuskan ɗiyarki na gadon nan shi kike tunanin bazai iya ba? Zai iya imra'atee na yarda da jarumtan wannan yaro sannan ɗan baiwa ne, Aure kaman yacce nace nan da wata 3 inshà Allahu".
To Allah nuna mana Mai martaba Angon Meerah.
Murmushi yayi har ransa yanajin daɗin ganin yacce masoyiyar tasa ta samu lafiya
Hira suka cigaba da yi tsakaninsu na masoya.
^^^ Tabbas soyayya baya tsufa bai bar tsohoba bare yaro inda yarda da juna da kuma haquri da juna da kuma ganin mutuncin juna, soyayyah nanan har a mutu
Shiyasa kome zaka yi ka ginashi dan Allah kayisa dan Allah bare kuma Aure
Waɗanda a cikinmu suke da Aure Allah qara haɗa kawunanmu da zaman lafiya da soyayya da zuri'a ɗayyaba tsakaninmu da mazajenmu
Waɗanda basu da Allah ya kawo nagari alfarman Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama ^^^
WA KUKE TUNANIN DADDYN LITTLE YA BUGE?
ME MAGANAN DA ABBA YAI WA UMMAN AMJAD YAKE NUFI?
INA LABARIN AMJAD?
duk amsoshin wannan tambayoyi namu mai sauqi ne mu dai cigaba da bibiyan wannan labari mai suna
👇
ƳAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh🕊️
💋💋 امى بتولة💋
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙩𝙖 𝙝𝙖𝙟𝙖𝙧𝙠𝙪, 𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙣𝙩𝙪𝙗𝙚𝙣𝙞 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙡𝙖𝙮uka:-
08146292652
𝘾𝙝𝙖𝙩 𝙤𝙣𝙡𝙮.
09161720046
𝙔𝙤𝙪 𝙘𝙖𝙣 𝙘𝙖𝙡𝙡 𝙙𝙞𝙨 𝙤𝙣𝙚, 𝙭𝙖𝙢𝙪 𝙢𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙣𝙠𝙪 𝙖 𝙧𝙖𝙝𝙪𝙨𝙖 𝙢𝙖𝙞 𝙨𝙖𝙪𝙦𝙞, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi😁!!!
# 𝘾𝙤𝙢𝙢𝙚𝙣𝙩
# 𝙇𝙞𝙠𝙚 &
# 𝙨𝙝𝙖𝙧𝙚
💦💦💦💦💦💦💦💦
𝙔𝘼𝙍 𝙎𝘼𝙍𝙆𝙄 𝘾𝙀𝙀
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝘼𝙣𝙙 𝙒𝙧𝙞𝙩𝙩𝙚𝙣
𝘽𝙮
𝙃𝙖𝙧𝙞𝙧𝙖 𝙨𝙖𝙡𝙞𝙝𝙪 𝙞𝙨𝙖
(𝙐𝙬𝙖𝙧 batoorl)
اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍
_______________________________________________________________
*Godiya mutanen amana tabbas sai daku Allah saka da alkhairyh*
MATAR RASHEED marubuciyar (BAQAR IZAYA) ALLAH saka da alkhairy nagode da gudumawan ki sosai sosai
* Am speechless dear ALLAH saka ya temakemu baqi daya*
*My heartbeat( UKHTY) nagode da qwarin guiwank da kuma addu'a yar uwa rabin jiki ALLAH de ya bamu sa'a duka Fatahn alkhairy a garemu Allah albarkaci karatunmu ya albarkaci result*
SIR (ABUBAKAR SADEEQ) CEO LAFAZI WRITER'S ASSOCIATION
*ina matuqar Godiya da jinjina gareka ba gudumawan da kake bayarwa a garemu Allah saka da alheri Allah qara ɗaukaka*
🅿️ 39&40
💋💋 امى بتولة💋
Maganin da Abba ya tura masu sunji daɗin aiki dashi dan kuwa Ammaan ta na samun sauqi sosai sosai ba kaman kwanaki ba
Mai martaba yasa a fara shirin bikin Gimbiya wata 3 da ƴan kai ya rage, sannan ya fara tura gayyata wa sarakunan garuruwa daban daban.
-----
bayan soja sun dawo masallaci wajan Umma ya nufa
Zaune take akan darduma tana jan carbi, ganin Autan nata sai ta shafa addu'an ta ajiye carbin. Zaunawa yayi a qasan ɗakin ya naɗe qafa ya zuba mata ido bai ce komai ba
Umma tace "ya akayi habeebyn Umma fatan an dawo lafiya?"
Lafiya lau Alhamdulillahi Umma.
Naɗe darduman tayi ta cire himar duk yana zaune awajan bai tashi ba.
Kallonsa tayi da murmushi Autan Umma yau kuma nono zakasha ne?
Yace "uhmn Umma a'a na barwa wani Autan in kin haifa yasha"
Dariya kawai Umma ta sa haba dai Auta ai an rufe qofa kuma daga kai yanzu kam sai dai ku aifamun kai da Maha
Ɗaure fuska yayi yace "Umma ni kar ma ki fara wannan magana".
Zaunawa tayi a bakin gadon ta tana murmushi tace "zo ka faɗamun wa ya taɓamun kai to"
Mastowa yayi ya ɗaura kansa a cinyan Umman sa. Yace "Ummana me ya same ki? Ɗazu na ganki wani iri Mai ya faru?"
Lumshe ido tayi! har cikin ranta tana jin qaunar yaranta sosai take son Auta shiɗin kaman a tare zuciyarsu ke bugawa duk in abu ya dameta sai yaji a jikinsa kuma masa qarya bai da amfani, shafa kansa tayi bakomi Autan Umma, kawai Daddyn little ne yayi hastari ya buge wani bawan Allah shine sosai naji wani iri kaman wani nawa aka buge.
Ayya Umma tom ayi masa addu'a Allah ya basa lafiya amma kibar sa damuwa a ranki please!
Nan dai Umma ta sake ranta ganin ɗan nata ya damu shima suka cigaba da hiran su ta ɗa da uwa
^^^ 𝘔𝘦𝘩𝘸𝘪𝘴𝘩 𝘪𝘴 𝘢 𝙥𝙚𝙧𝙨𝙞𝙖𝙣 𝘯𝘢𝘮𝘦 𝘮𝘦𝘢𝘯𝘴
𝙢𝙤𝙤𝙣 &𝙗𝙚𝙖𝙪𝙩𝙞𝙛𝙪𝙡
𝙵𝚘𝚛 𝚝𝚑𝚘𝚜𝚎 𝚝𝚑𝚊𝚝 𝚊𝚜𝚔𝚎 𝚏𝚘𝚛 𝚒𝚝 𝚖𝚎𝚊𝚗𝚒𝚗𝚐
𝘐𝘴 𝘯𝘰𝘵 𝘪𝘴𝘭𝘢𝘮𝘪𝘤 𝘯𝘢𝘮𝘦 𝘣𝘶𝘵 𝘪𝘵𝘴 𝘢 𝘱𝘦𝘳𝘴𝘪𝘢𝘯 ( 𝘱𝘢𝘬𝘪𝘴𝘵𝘢𝘯)
𝘈𝘯𝘥 Islamically 𝘺𝘰𝘶 𝘤𝘢𝘯 𝘶𝘴𝘦 𝘵𝘩𝘦 𝘯𝘢𝘮𝘦 𝘪𝘧 𝘺𝘰𝘶 𝘸𝘪𝘴𝘩 so
𝘛𝘰 𝘯𝘢𝘮𝘦𝘥 𝘶𝘳 𝘣𝘢𝘣𝘺 girl ^^^
Suna isowa asibitin direct office na abokin sa suka wuce sai suka tarar bayanan wata nurse ce tayi directing nasu zuwa ɗakin da aka kwantar da mara lafiyan, Sun same sa anmasa dreesing na ciwon da yajin yana bacci.
Zama Ameerah tayi a kujeran dake gaban gadon ta zuba tagumi, suna zaune haka sai ga likitan ya shigo.
Musabaha suka yi yace masa "freind kasame ni office" ya gaisa da Ameera ya juya yabar ɗakin.
"Ba naje na dawo" ya cewa Ameera ya fice yabi bayan likitan Ita kuwa Ameera gaba ɗaya tayi nisa wajan tunani batama san fitan mijin nata ba.
Tura qofan office en yayi ya shiga da sallama ya samu kujera ya zauna.
likitan yace masa "freind ba wani mastala sosai bane kar ka ɗaga hankalin ka stautsayi ne Allah ya riga ya aiko sai fatan Allah kiyaye na gaba kawai, ya ɗan samu rauni a qafansa sai kuma kansa daya ɗan bugu
Buguwar Insha Allahu ba komi, amma bari ya farka mugani
Magungunan da ake buqata da komi za'a yi duk abinda ya dace sannan karka damu da yawan zuwa za'a kula dashi sosai. Nauyayyar Ajiyan zuciya ya sauke ya miqe ya bawa likitan hanu suka qara musabaha yace "freind i have no word ta thanks You Allah saka da Aljanna" murmushi likitan yayi yace "you're always welcome Angon mairo" Hararan sa Daddyn little yayi ya fice a office en.
zaune ya samu Ameerah a inda ya barta, Sallama yayi ta amsa tana tambayan sa fatan lafiya ba matsalan komi?
Yace "lafiya Insha Allah"
To Allah yasa yace "Ameen".
Har yamma suna asibitin amma bai farka ba, tattarawa suka yi suka baro asibiti bayan Daddyn little ya gama settling na komai ya biya.
Abba ne zaune da Umma da Maha da Mahreen
Abba yace "nikam gobe ne tafiyan yaran nan bauchi ko?
Mahreen tayi carab tace "eh Insha Allah Abbanmu zamuje muga tsofuwan da taqi mutuwa sai masifa (dan qwalonta Abba yayi🖐)
Gidanku doter kun renamun Uwa ko tom zan saɓa maku
Dariya Maha tayi qyalesu Abba sun renamun namesy basu san albarkacinta suke ciba
"Yauwa yar kirki faɗa masu dai" inji Abba yana murmushi. Allah ya kaimu goben lafiya nima zani Abuja wani aiki in Allah ya yarda
"Allah ya yarda Abba" suka haɗa baki wajan cewa, Tashuwa kowa yayi dan yaje ya kwanta ganin dare yayi.
Soja ne da little a ɗaki da alama wani aikin yake yi a system nasa ganin yacce gaba ɗaya hankalinsa ke kan system ɗin, little keta masa qiriniya da abun ya ishesa sai ya aje system ɗin a gefe ya miqe, ɗaukansa yayi yace "muje na kaika Umma"
Ɓata fuska little yayi a'a unkui aje ba cede akaini wajan aunci ma'a
Badon yaso ba haka ya ɗaukosa suka nufi ɗakin su Maha.
Yana qwanqwasa qofan, Maha ce ta tashi ta buɗe tana waye ne kuma?
Kallonshi tayi daga sama har qasa ta murguda baki
Little ya miqo mata hanu ancii ci auken, washe baki tayi ayoyo my boy.
Karɓansa tayi bata ce komi ba ta kulle qofan juyawa yayi yana auna irin renin da Maha ke shumfiɗa masa tabbas akwai ranan da zai seta mata qwaqwalwan kanta dai-dai gwargwado.
***Bawan Allah shine bai farka ba sai wajan qarfe 2 na dare, da salati a bakin sa ya buɗe ido.
Tashuwa yayi yana dafe kansa da yaji ya masa nauyi ga kuma matsanancin ciwo da yake masa kaman zai fashe
Nurse dake tare da shi qara masa alluran bacci tayi ganin yacce yake dafe kan baya ko son mostasa, a haka baccin ya qara ɗaukansa.
^^^ 𝙈𝙖𝙝𝙧𝙚𝙚𝙣 is an arabic name means, 𝙗𝙚𝙖𝙪𝙩𝙞𝙛𝙪𝙡, 𝙧𝙖𝙙𝙞𝙖𝙣𝙩, 𝙢𝙤𝙤𝙣-𝙡𝙞𝙠𝙚
Its an arabic name that means beautiful ^^^
**Gimbiya Mehwish ce zaune suna hira da Ammaan ta kasancewan jikin nata dama-dama tun da suka fara aiki da abun da Abba ya turo masu ta farfaɗo kuma takan iya zama da kanta tayi magana sannan ciwon baya tashuwa sosai sai dai ba qafa har yanzu.
Labari Gimbiya ke bata tana bata fura mai sanyi, Ammaa har da dariyan labarin da ƴar tata ke bata, Mai martaba ne ya shigo ya same su a haka da farinciki fal ransa har fuskan sa ya qaraso cikin ɗakin
Sarauniya Meera da fara'a tace "Marhababika ya zaujee" murmushi yayi wa laki ya imra'atee
Tashuwa Mehwish tayi ta masu sai da safe
Mai martaba ne ya tsayar da ita "Gimbiya yaron nan yayi tafiya naji ko? Eh papa
Tom shikkenan in yayi inaso kisamu lokaci ki kai saqon sa gidan su
Tace "Insha Allah papa zan kai
Tom Allah maki albarka mu kwana lafiya da "Ameen" ta amsa fuskanta ta rufe as usual takama hanyan nata ɓangaren.
Bayan fitan Gimbiya, Sarauniya ta kalli mai martaba tace "zaujeee nikam ya labarin Auran ibnateey?"
Mai martaba ya kwashe labarin duk abunda akayi ya faɗa mata.
Cike da farinciki tayi hamdala ga Ubangiji kasan me zaujee wallahi tun banyi ido biyu da wannan bawan Allahn ba naji yayimun a surki ya kwanta a raina tabbas ya cancanci zama mijin ƳAR SARKI.
azamanin nan da muke ciki abawa mutum kuɗi yace a'a gaskiya da kamar wuya
<Ni Uwar batooler nace (tabbas babu dan ko ni aka ban nuqud amsa zanyi )
To ina dalili Kuɗi abunso
Masu gidan rana
Iya kuɗin ka iya shagalinka
Barikinka aljihunka>
Sai dai bansan mai yasa kake biyewa shirmen Gimbiya ba zaujee
Cuta da Magani na Allah ne mai yasa ka goyi bayanta ta tura bawan Allah wata duniya can?
Murmushin manya mai martaba yayi yace "Sarauniya Meerah amma dai a labarin da na baki na yaronnan a faɗa mai kaman wasa ya ɗauke abun fuskan ɗiyarki na gadon nan shi kike tunanin bazai iya ba? Zai iya imra'atee na yarda da jarumtan wannan yaro sannan ɗan baiwa ne, Aure kaman yacce nace nan da wata 3 inshà Allahu".
To Allah nuna mana Mai martaba Angon Meerah.
Murmushi yayi har ransa yanajin daɗin ganin yacce masoyiyar tasa ta samu lafiya
Hira suka cigaba da yi tsakaninsu na masoya.
^^^ Tabbas soyayya baya tsufa bai bar tsohoba bare yaro inda yarda da juna da kuma haquri da juna da kuma ganin mutuncin juna, soyayyah nanan har a mutu
Shiyasa kome zaka yi ka ginashi dan Allah kayisa dan Allah bare kuma Aure
Waɗanda a cikinmu suke da Aure Allah qara haɗa kawunanmu da zaman lafiya da soyayya da zuri'a ɗayyaba tsakaninmu da mazajenmu
Waɗanda basu da Allah ya kawo nagari alfarman Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama ^^^