Sashe 45
Yar Sarki Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
Mahreen gaba ɗaya ita da ya Abdoul sun zama layla da majnoon qarfi da yaji
Yayinda Maha da soja abun nasu de sai du'aee kullum kaman wuta da auduga haka suke
Yau Abba zai dawo bayan kwana biyar da aka qara masu a aikin nasu
Me aiki ta gyara gidan tsaff sa qamshi kawai ke tashi, kitchen kuma tare da su Mahreen da Maha aka yi komi
Bayan sun gama sun kammala komi kowa ya wuce dan ya shirya
Sunyi wanka duka Maha tawa little ma wanka duk sun shirya kowa yayi kyau
Umma tayi ado cikin dogon rigan swissless blue black tasha sarqanta da kunnenta na gold karkuso kuga kyawun Umma kaman wata Amarya, sai ka ranste bata haifi soja da Ameera ba
Futowa falo tayi ta zauna sai qamshi take
Maha ce ta fito ɗakinsu tana isowa palorn tace "Rassss Ummata kyau haka ai sai kisanya Abba kasa haquri ya huta"
Umma amma kinsan me saura abu 1 makeup kizo muje namiki Allah zaki ganki Amarya sak kawai
Murmusawa tayi ta mata danqwalo, Yau kuma nice abokiyar wasan taki doter?
Umma bafa haka nake nufi ba
Suna cikin hiransu basu ko ki dirin motorn Abba ba sai sallaman sa tare da Soja da little
Ayoyo Abbana da gudu Maha ta rungumesa
Doter an girma ba'asan an girma ba zaki karya Abban naki ai
Dariya tasa Abba inna karyaka dole a aikani aikin soja na karya soja
Shafa kanta yayi Allah maki albarka uwata.
Umma kuma zuba masu ido tayi kawai sai murmushi take
Abbane da suka haɗa ido ya kashe mata ido guda 1 kauda kai Umma tayi tana dariya qasa-qasa
Haurawa sama Abba yayi ya nufi ɗauki ganin haka sai Umma ta tashi tabi bayan sa
"Su Umma miji" inji Maha tana dariya
Buge mata baki Mahreen tayi wai ke iyayenki ma abokanan wasanki ne ba wanda kika bari
Abba na isa ɗakin yana juyawa kallon qofa sai sallaman Umma, Buɗe hanu yayi da sauri Umma ta faɗa jikinsa suka rungume juna
Hajiyata kinyi kyau na sayi wankan nan tabbas irin wannan haɗewa haka ina ma zan iya kallon kowa
Murmushi tayi shikkenan yallayboi wanka ta biya kuɗin sabulu
Umma taya Abba tayi yayi wanka
Ya shirya suka fito suka yi qasa dan yaci abinci
Abba ne yace "nifa a qasa zan zauna"
Abincin suka kawo qasan da komi duk zaama suka yi Umma tayi saving mijinta
Sunacin abinci suna fira
Kwarewa Maha tayi, da sauri kankowa ya motsa Soja ya miqa mata ruwa dan yafi kusa da kofin ruwan
Amsa tayi tasha kamun taji normal sannu kowa kece mata
Bayan sun kammala cin abincin
Abba ya kalli Soja wai son yaushe ne zaku Cairo en ne ko turkey kace?
Sosa kai yayi Abba nifa ba lalllai naje ba gaskiya
Ko meyasa son?
Abba kawai banson nisa da gida ne gaskiya
Shikenan fyne Allah temaka.
Tashuwa Abba yayi to kuyi hira lafiya ba naje na kwanta na huta gudnyt koh yaran kirki
Bayansa Umma tabi ta tayasa rage kayan jikinsa
Kwantawa Abba yayi, Umma zaunawa tayi a gefen gadon
Kallonta yayi lafiya tawan ba kwanciya zamu yi ba ko dai akwai wani abun ne?
Bakomi yallaɓoi
Uhmn yauwa nace ka amshi numbern ne?
A'a ban amsa ba kin san sai a hankali sungulloli sun man yawa
To Allah ya temaka my yallaɓoi
Yanxu ki qira mijin Ameeran ya turo bacci nakeji
Tom yallaɓoi ɗaukan wayan tayi ta fice a ɗakin duka
Qiran Daddyn little tayi suka gaisa shima ta balbalesa kamun suka shirya tace ya turo mata layin yaronta, Haquri ya bata a take ya tura mata layin.
Ganin layin ba qaramin farin ciki tayi ba shiga kan layin tayi tai...............
Muje zuwa fan's ✍️
ƳAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh🕊️
💋💋 امى بتولة💋
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙩𝙖 𝙝𝙖𝙟𝙖𝙧𝙠𝙪, 𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙣𝙩𝙪𝙗𝙚𝙣𝙞 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙡𝙖𝙮uka:-
08146292652
𝘾𝙝𝙖𝙩 𝙤𝙣𝙡𝙮.
09161720046
𝙔𝙤𝙪 𝙘𝙖𝙣 𝙘𝙖𝙡𝙡 𝙙𝙞𝙨 𝙤𝙣𝙚, 𝙭𝙖𝙢𝙪 𝙢𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙣𝙠𝙪 𝙖 𝙧𝙖𝙝𝙪𝙨𝙖 𝙢𝙖𝙞 𝙨𝙖𝙪𝙦𝙞, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi😁!!!
# 𝘾𝙤𝙢𝙢𝙚𝙣𝙩
# 𝙇𝙞𝙠𝙚 &
# 𝙨𝙝𝙖𝙧𝙚
💦💦💦💦💦💦💦
𝙔𝘼𝙍 𝙎𝘼𝙍𝙆𝙄 𝘾𝙀𝙀
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝘼𝙣𝙙 𝙒𝙧𝙞𝙩𝙩𝙚𝙣
𝘽𝙮
𝙃𝙖𝙧𝙞𝙧𝙖 𝙨𝙖𝙡𝙞𝙝𝙪 𝙞𝙨𝙖
(𝙐𝙬𝙖𝙧 batoorl)
اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍
_______________________________________________________________
𝘿𝙪𝙠 𝙬𝙖𝙣𝙙𝙖 𝙩𝙖/𝙮𝙖 𝙨𝙖𝙪𝙮𝙖𝙢𝙪𝙣 𝙡𝙖𝙗𝙖𝙧𝙞 𝙗𝙖𝙣𝙮𝙖𝙛𝙚 𝙗𝙖
𝘿𝙪𝙠 𝙠𝙪𝙨𝙠𝙪𝙧𝙚𝙣 𝙙𝙖 𝙢𝙪𝙠𝙖𝙞 A𝙡𝙡𝙖𝙝 𝙠𝙖 𝙮𝙖𝙛𝙚𝙢𝙪 A𝙡𝙡𝙖𝙝 𝙠𝙖 𝙗𝙖𝙢𝙪 𝙞𝙠𝙤𝙣 𝙖𝙢𝙛𝙖𝙣𝙪𝙬𝙖 𝙙𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙡𝙖𝙗𝙖𝙧𝙞
𝙒𝙖𝙟𝙖𝙣 𝙠𝙪𝙨𝙠𝙪𝙧𝙚 A𝙡𝙡𝙖𝙝 𝙠𝙖 𝙮𝙖𝙛𝙚 𝙢𝙖𝙣𝙖 𝙗𝙞𝙟𝙖𝙝𝙞 R𝙖𝙨𝙪𝙡𝙪𝙡𝙡𝙖𝙝𝙞 SAW ❤️
🅿️ 53&54
💋💋 امى بتولة💋
Yayinda Maha da soja abun nasu de sai du'aee kullum kaman wuta da auduga haka suke
Yau Abba zai dawo bayan kwana biyar da aka qara masu a aikin nasu
Me aiki ta gyara gidan tsaff sa qamshi kawai ke tashi, kitchen kuma tare da su Mahreen da Maha aka yi komi
Bayan sun gama sun kammala komi kowa ya wuce dan ya shirya
Sunyi wanka duka Maha tawa little ma wanka duk sun shirya kowa yayi kyau
Umma tayi ado cikin dogon rigan swissless blue black tasha sarqanta da kunnenta na gold karkuso kuga kyawun Umma kaman wata Amarya, sai ka ranste bata haifi soja da Ameera ba
Futowa falo tayi ta zauna sai qamshi take
Maha ce ta fito ɗakinsu tana isowa palorn tace "Rassss Ummata kyau haka ai sai kisanya Abba kasa haquri ya huta"
Umma amma kinsan me saura abu 1 makeup kizo muje namiki Allah zaki ganki Amarya sak kawai
Murmusawa tayi ta mata danqwalo, Yau kuma nice abokiyar wasan taki doter?
Umma bafa haka nake nufi ba
Suna cikin hiransu basu ko ki dirin motorn Abba ba sai sallaman sa tare da Soja da little
Ayoyo Abbana da gudu Maha ta rungumesa
Doter an girma ba'asan an girma ba zaki karya Abban naki ai
Dariya tasa Abba inna karyaka dole a aikani aikin soja na karya soja
Shafa kanta yayi Allah maki albarka uwata.
Umma kuma zuba masu ido tayi kawai sai murmushi take
Abbane da suka haɗa ido ya kashe mata ido guda 1 kauda kai Umma tayi tana dariya qasa-qasa
Haurawa sama Abba yayi ya nufi ɗauki ganin haka sai Umma ta tashi tabi bayan sa
"Su Umma miji" inji Maha tana dariya
Buge mata baki Mahreen tayi wai ke iyayenki ma abokanan wasanki ne ba wanda kika bari
Abba na isa ɗakin yana juyawa kallon qofa sai sallaman Umma, Buɗe hanu yayi da sauri Umma ta faɗa jikinsa suka rungume juna
Hajiyata kinyi kyau na sayi wankan nan tabbas irin wannan haɗewa haka ina ma zan iya kallon kowa
Murmushi tayi shikkenan yallayboi wanka ta biya kuɗin sabulu
Umma taya Abba tayi yayi wanka
Ya shirya suka fito suka yi qasa dan yaci abinci
Abba ne yace "nifa a qasa zan zauna"
Abincin suka kawo qasan da komi duk zaama suka yi Umma tayi saving mijinta
Sunacin abinci suna fira
Kwarewa Maha tayi, da sauri kankowa ya motsa Soja ya miqa mata ruwa dan yafi kusa da kofin ruwan
Amsa tayi tasha kamun taji normal sannu kowa kece mata
Bayan sun kammala cin abincin
Abba ya kalli Soja wai son yaushe ne zaku Cairo en ne ko turkey kace?
Sosa kai yayi Abba nifa ba lalllai naje ba gaskiya
Ko meyasa son?
Abba kawai banson nisa da gida ne gaskiya
Shikenan fyne Allah temaka.
Tashuwa Abba yayi to kuyi hira lafiya ba naje na kwanta na huta gudnyt koh yaran kirki
Bayansa Umma tabi ta tayasa rage kayan jikinsa
Kwantawa Abba yayi, Umma zaunawa tayi a gefen gadon
Kallonta yayi lafiya tawan ba kwanciya zamu yi ba ko dai akwai wani abun ne?
Bakomi yallaɓoi
Uhmn yauwa nace ka amshi numbern ne?
A'a ban amsa ba kin san sai a hankali sungulloli sun man yawa
To Allah ya temaka my yallaɓoi
Yanxu ki qira mijin Ameeran ya turo bacci nakeji
Tom yallaɓoi ɗaukan wayan tayi ta fice a ɗakin duka
Qiran Daddyn little tayi suka gaisa shima ta balbalesa kamun suka shirya tace ya turo mata layin yaronta, Haquri ya bata a take ya tura mata layin.
Ganin layin ba qaramin farin ciki tayi ba shiga kan layin tayi tai...............
Muje zuwa fan's ✍️
ƳAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh🕊️
💋💋 امى بتولة💋
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙩𝙖 𝙝𝙖𝙟𝙖𝙧𝙠𝙪, 𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙣𝙩𝙪𝙗𝙚𝙣𝙞 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙡𝙖𝙮uka:-
08146292652
𝘾𝙝𝙖𝙩 𝙤𝙣𝙡𝙮.
09161720046
𝙔𝙤𝙪 𝙘𝙖𝙣 𝙘𝙖𝙡𝙡 𝙙𝙞𝙨 𝙤𝙣𝙚, 𝙭𝙖𝙢𝙪 𝙢𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙣𝙠𝙪 𝙖 𝙧𝙖𝙝𝙪𝙨𝙖 𝙢𝙖𝙞 𝙨𝙖𝙪𝙦𝙞, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi😁!!!
# 𝘾𝙤𝙢𝙢𝙚𝙣𝙩
# 𝙇𝙞𝙠𝙚 &
# 𝙨𝙝𝙖𝙧𝙚
💦💦💦💦💦💦💦
𝙔𝘼𝙍 𝙎𝘼𝙍𝙆𝙄 𝘾𝙀𝙀
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝘼𝙣𝙙 𝙒𝙧𝙞𝙩𝙩𝙚𝙣
𝘽𝙮
𝙃𝙖𝙧𝙞𝙧𝙖 𝙨𝙖𝙡𝙞𝙝𝙪 𝙞𝙨𝙖
(𝙐𝙬𝙖𝙧 batoorl)
اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍
_______________________________________________________________
𝘿𝙪𝙠 𝙬𝙖𝙣𝙙𝙖 𝙩𝙖/𝙮𝙖 𝙨𝙖𝙪𝙮𝙖𝙢𝙪𝙣 𝙡𝙖𝙗𝙖𝙧𝙞 𝙗𝙖𝙣𝙮𝙖𝙛𝙚 𝙗𝙖
𝘿𝙪𝙠 𝙠𝙪𝙨𝙠𝙪𝙧𝙚𝙣 𝙙𝙖 𝙢𝙪𝙠𝙖𝙞 A𝙡𝙡𝙖𝙝 𝙠𝙖 𝙮𝙖𝙛𝙚𝙢𝙪 A𝙡𝙡𝙖𝙝 𝙠𝙖 𝙗𝙖𝙢𝙪 𝙞𝙠𝙤𝙣 𝙖𝙢𝙛𝙖𝙣𝙪𝙬𝙖 𝙙𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙡𝙖𝙗𝙖𝙧𝙞
𝙒𝙖𝙟𝙖𝙣 𝙠𝙪𝙨𝙠𝙪𝙧𝙚 A𝙡𝙡𝙖𝙝 𝙠𝙖 𝙮𝙖𝙛𝙚 𝙢𝙖𝙣𝙖 𝙗𝙞𝙟𝙖𝙝𝙞 R𝙖𝙨𝙪𝙡𝙪𝙡𝙡𝙖𝙝𝙞 SAW ❤️
🅿️ 53&54
💋💋 امى بتولة💋