Sashe 42
Yar Sarki Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Umma ce zaune a palour tare da Abba da angonta Little tana masa karatu Abba kuma na karanta jarida
Wayanta dake gefen Abba ya ɗau qara Umma tace "yallaɓoi a taimaka a miqamun"
Murmushi Abba yayi bai ce komi ba yasa hannu ya ɗauka ya miqa mata karɓa tayi ta amsa qiran
Tana sallama tace "Mijin mata huɗu 4" Ummeyh tasa dariya kaji wani batu yanzu in ba wan da ya sani ba ai sai ya ɗauka haka ne alhalin zance ne bayan kinbi kin mallake ni gaki ke kaɗai a wannan qaton gida kin hanani qara amre
Murmushi Umma tayi jin abinda Ummeyh tace
Haba Gwaggo yara dan dai baku samu bane nasan da kun jima da yin huɗun
hiran su suka cigaba dayi cikin barkwanci da raha
Ummeyh ce tace "Umman yara guess what?
Umma tace Gwaggon su amun da yaren da zan fi ganewa
Tom albishir tace "goro fari tass, ina jinki ya akayi"
Insha Allah jibi iwar haka ina Nigeria muna tare
dan Allah da gaske kice Gwaggon su? Sosaima da gaske in Allah ya yarda
Da farin ciki Umma tace shikkenan bauchi yayi qira dama nayi kewan Amarya ko naje na ganta nima
Kede bari kawai Umman yara Insha Allah sena zo zamu je
Allah kawoki lafiya mijin mata huɗu 4
Sallama suka yi tace a gaida mun yaya na
Insha Allah yayanki zai ji gaisuwa
Kaste qiran Ummeyh tayi.
Umma ta kalli Little to nan da kwana huɗu 4 zan kai ka wajan auntyn ka Maha sai kabar damu na ko angon gilani
Tura baki yayi nifa gilani ai anci ba'a cona an faca binta apoki na anbi muje mu ciga jilgi
Jan kunnensa tayi duk girman rashin jinka zaka fama sai munje sai dae ko ka zauna kai ɗaya a gidan dan har da abokin zamu tafi
Kukan sakalci ya saka
Abba dake sauraran su yana murmushi
Miqowa Little hannu yayi oya come on abokee bar grannynka ba zata shiga jirginmu ba kuma ita za'a bari a gida
Tashuwa yayi ya fasa karatun ya tafi wajan kakan nasa ya zauna yanawa Umma gwalo wai bazata hau jirginsu ba ita zata zauna a gida
Umma ta murmusa tace "ranka ya daɗe boɗɗinka na gaidaka wai insha Allahu nan da kwana biyu tana hanya"
Abba yace "Allah kaimu Allah ya kawo ta lafiya
Da Ameen Umma ta amsa
Ta tashi ta haura sama ta barsu a palourn.
Ɗaukan wayansa yayi dan ya duba wani number, bayan ya duba kaman wanda akace masa ya shiga gelleryn sa me zai gani Maha ta goge masa photos na wayan sa duka
Kaɗan ya rage yayi kuka dan har da sani contract da aka basu na aikin da za'a tura su turkey ta gogen photos ɗin ransa yayi mugun ɓaci ya rasa mai zai ma yarinyar nan ya huce
Har jikinsa na rawa yama rasa mene zeyi yayi maganin yarinyr nan
Qara kallon wayan yayi, tsaki yaja ya jefa wayan kan sofan dake ɗakin yana huci
"Tabbas sai na zane ki yau Maha ba tausayinki Indae kince ke rashin ji ke ɗawainiya dake ba mu zuba" yana gama faɗan haka tashuwa yayi ya fice a ɗakin.
Yana fitowa Kakus ya samu hayra na mata kitso suna zaune a palourn
Ina su Mahreen suke amaryata?
Ooh me amarya wani salon sinqin yaudara ne kuma yau ɗan kwal uba ba dai ka bani ajiyan su ba
Tom suna cikin gida itada Maha
Baice ko qala b ya juya yana ayyana irin hukuncin da zai mata........
Muje zuwa✍️
ƳAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh🕊️
💋💋 امى بتولة💋
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙩𝙖 𝙝𝙖𝙟𝙖𝙧𝙠𝙪, 𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙣𝙩𝙪𝙗𝙚𝙣𝙞 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙡𝙖𝙮uka:-
08146292652
𝘾𝙝𝙖𝙩 𝙤𝙣𝙡𝙮.
09161720046
𝙔𝙤𝙪 𝙘𝙖𝙣 𝙘𝙖𝙡𝙡 𝙙𝙞𝙨 𝙤𝙣𝙚, 𝙭𝙖𝙢𝙪 𝙢𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙣𝙠𝙪 𝙖 𝙧𝙖𝙝𝙪𝙨𝙖 𝙢𝙖𝙞 𝙨𝙖𝙪𝙦𝙞, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi😁!!!
# 𝘾𝙤𝙢𝙢𝙚𝙣𝙩
# 𝙇𝙞𝙠𝙚 &
# 𝙨𝙝𝙖𝙧𝙚
💦💦💦💦💦💦💦
𝙔𝘼𝙍 𝙎𝘼𝙍𝙆𝙄 𝘾𝙀𝙀
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝘼𝙣𝙙 𝙒𝙧𝙞𝙩𝙩𝙚𝙣
𝘽𝙮
𝙃𝙖𝙧𝙞𝙧𝙖 𝙨𝙖𝙡𝙞𝙝𝙪 𝙞𝙨𝙖
(𝙐𝙬𝙖𝙧 batoorl)
اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍
_______________________________________________________________
🅿️ 49&50
💋💋 امى بتولة💋
Ransa a ɓace dan haka bai bi bayansu sashen baba qarami ba Motor yaja ya fice abinsa a gidan gaba ɗaya yace "Insha Allah ko ba yau ba zamu gauraya ne dake Maha ᴋᴇʀᴇ ɴᴀ ʏᴀᴡᴏ ᴢᴀʙᴏ ɴᴀ ʏᴀᴡᴏ Insha Allah wataran za'a haɗu".
Cikin ƴan kwanakin nan sosai soyayya yai qarfi tsakanin Mahreen da ya Abdoul nata
Kakus tafi kowa farinciki dan abun ya mata daɗi
Hayra kuwa ta koma cewa Mahreen matar yaya duk da in ta faɗa Mahreen cewa take bata son stokana ta cigaba da ce mata sister itakam
Maha ce hakimce akan kujera tsohuwa na zaune a kujeran dake kallon na Maha fuskan ta a haɗe
Maha tace "Takwara wai me aka maki ne kika haɗe rai haka? Nikam gaskiya ma Amarya na gaji da garinnan gaba ɗaya tunda mutum yazo daga masifanki sai masifanki ba yawo ba wani dan fita shashu shiru kawai kaman mutum yazo gidan mutuwa
Tafa hannu Kakus tayi ta rafko Salati kai kace mutuwa aka yi
danqwalo ta miqawa Maha don ubanki uwaki ce Amarya ba ni ba masifa kuma nayi ni da baki na a gidan yarona kika zo kika sameni ba gidan ubanki ba bare ki gaya mun magana tangaɗaɗɗiya kawai tom ki gaji da garin nan har ki mutu in kinyi wasa sai na cewa ubanki abarki anan inga yacce zaki yi, wato ma dan lalacewa irin na Jamila gidan shisha ne ko shishu take barinku kuje oh Ni mairo naga rayuwan tangaɗi anan Insha Allahu Jamila zata zo ta sameni
Caɓ ni dai komawa gidanmu zanyi abuna Sannan ki zage ta ai ƴarki ce ba wanda ya haifa maki ita kunfi kusa atou ni me nawa
Yanzu dae cubulle dan baki da ta ido uwar taki kike cewa haka Allah ya shirya mana zuri'a, yanzu Shekara nawa ban ganku ba dudu yau kwanan ku nawa da zuwa inaji baku yi kwana biyu ba kice zaki tafi
Zaro ido Maha tayi tace "yo kin tsufa ba dole kice haka ba to bari kiji takwara munfi sati a garin nan mun kusa kwana goma ma inaga"
Kakus ta taɓe baki tace "to koma dai shekara ne ai cubulle mutum bazai guji nasa ba ni da nakeso abar mun ke tunda ke cubulle nace kinga hankalin mu zefi zama ɗaya abunmu ba mai jin tsakaninmu inasonki kina sona
Tura baki Maha tayi tana magana qasa-qasa
Mahreen ce ta shugo da sallama tare da ya Abdoul suna murmushi dukan su
Kakus ce tace "tom tattabaru gidan soyayya sannunku da zuwa damunmu muna hiranmu na soyayya ni da cubulle ta".
Dariya ya Abdoul ya saka wato dai yau shiri ake tsakanin kakus da cubun ta
"Shikkenan Hajiya Kakus in zuwan namu bai maki ba sai mu koma inda muka fito" inji Mahreen
Harara kakus ta mata sannu rasae wato kin qwacen miji ɗan cafanen da yakeman da ɗan goron da yake sayan mun kike son hanasa ko wai ku koma to ba in da zaku koma kaga zoka zauna angon amarya komi dozin nayi hiran da kai
Dariya suka sa dukansu wajan ban da Maha da murmushi kawai tayi
"Nikam ina habibu ne yayi? inji kakus
Ya habeeby ya futa ai kakus inaji yaje wajan abokanan sa anan barrack na garinnan
Ooh abunka da sojoji ba iyayen kalan dangi Kai da kake soja a kaduna me ya haɗaka da sojojin bauchi? habibu shishishigi shigilitu
Sai sannan Maha tayi dariya tace "Allah dai ya maki albarka takwaras daɗi na dake baki qyale kowa ba wato dai kalan dangi yaje yi".
Kallon ta Kakus tayi ta girgiza kai "cubulle ba dai iya dariyan mugun ta ba to wallahi yazo ya jiki ba ruwa na in yana lakaɗa maki duka ba ruwan mairo" ta faɗa tana karyan goron ta
Ya taɓa ni ya gani hayya sai kuma tayi qwafa
Hiran su suka cigaba da yi.
1 MONTH LETTER
(bayan wata ɗaya)
a haka rayuwa ke ta tafiya da daɗi babu daɗi har yau gashi watan shi guda cur a garin Abuja, yau ne kuma yake lissafi da shirin barin Abuja ko da su Ameerah basu so ba domin zaman ya isa haka lokaci na tafiya
Wayanta dake gefen Abba ya ɗau qara Umma tace "yallaɓoi a taimaka a miqamun"
Murmushi Abba yayi bai ce komi ba yasa hannu ya ɗauka ya miqa mata karɓa tayi ta amsa qiran
Tana sallama tace "Mijin mata huɗu 4" Ummeyh tasa dariya kaji wani batu yanzu in ba wan da ya sani ba ai sai ya ɗauka haka ne alhalin zance ne bayan kinbi kin mallake ni gaki ke kaɗai a wannan qaton gida kin hanani qara amre
Murmushi Umma tayi jin abinda Ummeyh tace
Haba Gwaggo yara dan dai baku samu bane nasan da kun jima da yin huɗun
hiran su suka cigaba dayi cikin barkwanci da raha
Ummeyh ce tace "Umman yara guess what?
Umma tace Gwaggon su amun da yaren da zan fi ganewa
Tom albishir tace "goro fari tass, ina jinki ya akayi"
Insha Allah jibi iwar haka ina Nigeria muna tare
dan Allah da gaske kice Gwaggon su? Sosaima da gaske in Allah ya yarda
Da farin ciki Umma tace shikkenan bauchi yayi qira dama nayi kewan Amarya ko naje na ganta nima
Kede bari kawai Umman yara Insha Allah sena zo zamu je
Allah kawoki lafiya mijin mata huɗu 4
Sallama suka yi tace a gaida mun yaya na
Insha Allah yayanki zai ji gaisuwa
Kaste qiran Ummeyh tayi.
Umma ta kalli Little to nan da kwana huɗu 4 zan kai ka wajan auntyn ka Maha sai kabar damu na ko angon gilani
Tura baki yayi nifa gilani ai anci ba'a cona an faca binta apoki na anbi muje mu ciga jilgi
Jan kunnensa tayi duk girman rashin jinka zaka fama sai munje sai dae ko ka zauna kai ɗaya a gidan dan har da abokin zamu tafi
Kukan sakalci ya saka
Abba dake sauraran su yana murmushi
Miqowa Little hannu yayi oya come on abokee bar grannynka ba zata shiga jirginmu ba kuma ita za'a bari a gida
Tashuwa yayi ya fasa karatun ya tafi wajan kakan nasa ya zauna yanawa Umma gwalo wai bazata hau jirginsu ba ita zata zauna a gida
Umma ta murmusa tace "ranka ya daɗe boɗɗinka na gaidaka wai insha Allahu nan da kwana biyu tana hanya"
Abba yace "Allah kaimu Allah ya kawo ta lafiya
Da Ameen Umma ta amsa
Ta tashi ta haura sama ta barsu a palourn.
Ɗaukan wayansa yayi dan ya duba wani number, bayan ya duba kaman wanda akace masa ya shiga gelleryn sa me zai gani Maha ta goge masa photos na wayan sa duka
Kaɗan ya rage yayi kuka dan har da sani contract da aka basu na aikin da za'a tura su turkey ta gogen photos ɗin ransa yayi mugun ɓaci ya rasa mai zai ma yarinyar nan ya huce
Har jikinsa na rawa yama rasa mene zeyi yayi maganin yarinyr nan
Qara kallon wayan yayi, tsaki yaja ya jefa wayan kan sofan dake ɗakin yana huci
"Tabbas sai na zane ki yau Maha ba tausayinki Indae kince ke rashin ji ke ɗawainiya dake ba mu zuba" yana gama faɗan haka tashuwa yayi ya fice a ɗakin.
Yana fitowa Kakus ya samu hayra na mata kitso suna zaune a palourn
Ina su Mahreen suke amaryata?
Ooh me amarya wani salon sinqin yaudara ne kuma yau ɗan kwal uba ba dai ka bani ajiyan su ba
Tom suna cikin gida itada Maha
Baice ko qala b ya juya yana ayyana irin hukuncin da zai mata........
Muje zuwa✍️
ƳAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh🕊️
💋💋 امى بتولة💋
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙩𝙖 𝙝𝙖𝙟𝙖𝙧𝙠𝙪, 𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙣𝙩𝙪𝙗𝙚𝙣𝙞 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙡𝙖𝙮uka:-
08146292652
𝘾𝙝𝙖𝙩 𝙤𝙣𝙡𝙮.
09161720046
𝙔𝙤𝙪 𝙘𝙖𝙣 𝙘𝙖𝙡𝙡 𝙙𝙞𝙨 𝙤𝙣𝙚, 𝙭𝙖𝙢𝙪 𝙢𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙣𝙠𝙪 𝙖 𝙧𝙖𝙝𝙪𝙨𝙖 𝙢𝙖𝙞 𝙨𝙖𝙪𝙦𝙞, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi😁!!!
# 𝘾𝙤𝙢𝙢𝙚𝙣𝙩
# 𝙇𝙞𝙠𝙚 &
# 𝙨𝙝𝙖𝙧𝙚
💦💦💦💦💦💦💦
𝙔𝘼𝙍 𝙎𝘼𝙍𝙆𝙄 𝘾𝙀𝙀
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝘼𝙣𝙙 𝙒𝙧𝙞𝙩𝙩𝙚𝙣
𝘽𝙮
𝙃𝙖𝙧𝙞𝙧𝙖 𝙨𝙖𝙡𝙞𝙝𝙪 𝙞𝙨𝙖
(𝙐𝙬𝙖𝙧 batoorl)
اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍
_______________________________________________________________
🅿️ 49&50
💋💋 امى بتولة💋
Ransa a ɓace dan haka bai bi bayansu sashen baba qarami ba Motor yaja ya fice abinsa a gidan gaba ɗaya yace "Insha Allah ko ba yau ba zamu gauraya ne dake Maha ᴋᴇʀᴇ ɴᴀ ʏᴀᴡᴏ ᴢᴀʙᴏ ɴᴀ ʏᴀᴡᴏ Insha Allah wataran za'a haɗu".
Cikin ƴan kwanakin nan sosai soyayya yai qarfi tsakanin Mahreen da ya Abdoul nata
Kakus tafi kowa farinciki dan abun ya mata daɗi
Hayra kuwa ta koma cewa Mahreen matar yaya duk da in ta faɗa Mahreen cewa take bata son stokana ta cigaba da ce mata sister itakam
Maha ce hakimce akan kujera tsohuwa na zaune a kujeran dake kallon na Maha fuskan ta a haɗe
Maha tace "Takwara wai me aka maki ne kika haɗe rai haka? Nikam gaskiya ma Amarya na gaji da garinnan gaba ɗaya tunda mutum yazo daga masifanki sai masifanki ba yawo ba wani dan fita shashu shiru kawai kaman mutum yazo gidan mutuwa
Tafa hannu Kakus tayi ta rafko Salati kai kace mutuwa aka yi
danqwalo ta miqawa Maha don ubanki uwaki ce Amarya ba ni ba masifa kuma nayi ni da baki na a gidan yarona kika zo kika sameni ba gidan ubanki ba bare ki gaya mun magana tangaɗaɗɗiya kawai tom ki gaji da garin nan har ki mutu in kinyi wasa sai na cewa ubanki abarki anan inga yacce zaki yi, wato ma dan lalacewa irin na Jamila gidan shisha ne ko shishu take barinku kuje oh Ni mairo naga rayuwan tangaɗi anan Insha Allahu Jamila zata zo ta sameni
Caɓ ni dai komawa gidanmu zanyi abuna Sannan ki zage ta ai ƴarki ce ba wanda ya haifa maki ita kunfi kusa atou ni me nawa
Yanzu dae cubulle dan baki da ta ido uwar taki kike cewa haka Allah ya shirya mana zuri'a, yanzu Shekara nawa ban ganku ba dudu yau kwanan ku nawa da zuwa inaji baku yi kwana biyu ba kice zaki tafi
Zaro ido Maha tayi tace "yo kin tsufa ba dole kice haka ba to bari kiji takwara munfi sati a garin nan mun kusa kwana goma ma inaga"
Kakus ta taɓe baki tace "to koma dai shekara ne ai cubulle mutum bazai guji nasa ba ni da nakeso abar mun ke tunda ke cubulle nace kinga hankalin mu zefi zama ɗaya abunmu ba mai jin tsakaninmu inasonki kina sona
Tura baki Maha tayi tana magana qasa-qasa
Mahreen ce ta shugo da sallama tare da ya Abdoul suna murmushi dukan su
Kakus ce tace "tom tattabaru gidan soyayya sannunku da zuwa damunmu muna hiranmu na soyayya ni da cubulle ta".
Dariya ya Abdoul ya saka wato dai yau shiri ake tsakanin kakus da cubun ta
"Shikkenan Hajiya Kakus in zuwan namu bai maki ba sai mu koma inda muka fito" inji Mahreen
Harara kakus ta mata sannu rasae wato kin qwacen miji ɗan cafanen da yakeman da ɗan goron da yake sayan mun kike son hanasa ko wai ku koma to ba in da zaku koma kaga zoka zauna angon amarya komi dozin nayi hiran da kai
Dariya suka sa dukansu wajan ban da Maha da murmushi kawai tayi
"Nikam ina habibu ne yayi? inji kakus
Ya habeeby ya futa ai kakus inaji yaje wajan abokanan sa anan barrack na garinnan
Ooh abunka da sojoji ba iyayen kalan dangi Kai da kake soja a kaduna me ya haɗaka da sojojin bauchi? habibu shishishigi shigilitu
Sai sannan Maha tayi dariya tace "Allah dai ya maki albarka takwaras daɗi na dake baki qyale kowa ba wato dai kalan dangi yaje yi".
Kallon ta Kakus tayi ta girgiza kai "cubulle ba dai iya dariyan mugun ta ba to wallahi yazo ya jiki ba ruwa na in yana lakaɗa maki duka ba ruwan mairo" ta faɗa tana karyan goron ta
Ya taɓa ni ya gani hayya sai kuma tayi qwafa
Hiran su suka cigaba da yi.
1 MONTH LETTER
(bayan wata ɗaya)
a haka rayuwa ke ta tafiya da daɗi babu daɗi har yau gashi watan shi guda cur a garin Abuja, yau ne kuma yake lissafi da shirin barin Abuja ko da su Ameerah basu so ba domin zaman ya isa haka lokaci na tafiya