Sashe 2
Yar Sarki Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Inacikin tafiya Ina kalle kallena ,senaga wata kuyanga tafito daga Wani hanya
Tsayar da ita nayi ,nacenata inason ganin Gimbiya MEHWISH
Saurin rufe min Baki tayi ,tace kirufawa kanki asiri
Inbahaka dukda kina mace baze Hana wannan kalman yaja maki masifa ba
( ecleemat tace qyaleta baiwar Allah Dede knn🫣)
Tace abunda kika kalla a Fili dazu wasane, in dae ason kallon fuskan uwargijiyata ce ,nace ko meyasa kikace haka !!
Tace waɗan can na filin m awasa akayi abun akan insun iya Buɗe fuskanta tom za'ah Basu Rabin garin.
Tom intaqaice maki inde tana faɗa Koda mahaifinta ne baya iya Buɗe fuskanta wannan abun data rufe fuskan bame iya buɗesa
Bawanda yasan fuskanta tun data girma daga SARKI shikkenan
Jinjina Kai nayi nace lallai akwai aiki agabana
Kunyangar tace sede, Gimbiya MEHWISH takasance mutum ce me sauqin Kai,ga kyauta,batada damuwa ,Wani abun intayi bazakice ita en **Yar Sarki cee** ba
Tanada kirki mutunci hankali uwa uba addini
Sede batada yawan fara'ah dakuma surutu saka makon rashin lafiyan da mhaifiyarta ke fama dashi ,tun bayahn data haifeta
Jinjina Kai nayi ,tace Kinga tunda komu damuke bayinta muke mata ayyuka harda gyaran daki bamusan fuskanta ba to ba lallai kema kiganiba ,sedeko nace ki gwada sa'arki
Hanyan dazata sadamu da ɗakin Gimbiyar mukayi sanda mukaje kusada dakin tace Kinga zanjuya anan ga dakin ta nan
Adauki labari lfyh
(Godiya namata nace Ameen ke daban ourmman batoorlerh daban)
____A fada kuwa Waziri ne yace da Sarki maganan ƴaƴan Sarakunan dazasuzo kallon Gimbiya ko za'a dace tasamu Wanda yamata
Sun matsa nace to se anyi magana da Mai martaba tukunna za'a Saka ranan zuwannasu
Jinjina Kai me martaba yayi , yace waziri ashirya komi Nanda sati 2 inyaso sati 1 ya ishi shirya Masarauta
Yace angama ranka yadaɗe Sarki me dogon zamani Sarki me adalci uba wajan jarumar jarumai , Sarauniyar duniya gimbiya MEHWISH
Qiran sunan tilon yartasa da Waziri yayi shine yasasa sakin murmushi be ko shiryaba
Wazirin kuwa juyawa yai wajan Sarkin gida
Me shela
Sarkin ayyukan
Sarkin kula da fada da masarauta
Duka wadanda yakamata yatara yafadamasu saqon sarki
Sannan asanar da jamaah ranan dazaah Yi abun
Sannan afara shirye shirye da gyare gyare Dan Kur aji kunya da girman masarautan namu
Ahaka fadan yawatse
**Tunda kuyangar Nan ta tafi nake wajan inajiran futowan Gimbiya daganan har
Aikuwa can segatanan tafito cikin shigan dayayi mugun mata kyau amma dukda haka fuskannata a rufe yake
Wani keɓen taccen sashe nacikin gidan naga tanufa konace bangare a falon dazekaika Wasu dakunan .
Tsaro ne awajan sosai sosai ,ahaka Ina biyeda ita Wani daki naga ta tunkara,dakinda Muna zuwa aka hanani shiga sede tana shiga ita tayaye abun fuskanta.
Wata matace akwance a dakin ,da Alama de mahaifiyar tace
Isa bakin gadon tayi fuskanta a raunane ,kiss tawa matan dake kwance a goshi sannan takuma yiwa hanunta . Matar fuskanta da murmushi,ta tashi tajingina da gadon tashafa kan Gimbiya tace Ibnateeyh . Allah maki albarka lumshe Ido tayi tanajin ddn yacce iyayennata kesamata albarka akoda yaushe.
Tace "Ameen Ammaah nah
Allah Baki lafiyah"
lumshe Ido tayi tace "Ameen Ibnateeyh."
Nan dai suka fara hira na tsakanin uwa da ƴa
Can Sai ga mai martaba ya shigo
Da sallama
Zaunawa yayi shima a dayan ɓangaren matar tasa.....
******
Muje zuwaaaaaa ✍️
ƳAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh🕊️
💋💋 امى بتولة💋
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙩𝙖 𝙝𝙖𝙟𝙖𝙧𝙠𝙪, 𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙣𝙩𝙪𝙗𝙚𝙣𝙞 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙡𝙖𝙮uka:-
08146292652
𝘾𝙝𝙖𝙩 𝙤𝙣𝙡𝙮.
09161720046
𝙔𝙤𝙪 𝙘𝙖𝙣 𝙘𝙖𝙡𝙡 𝙙𝙞𝙨 𝙤𝙣𝙚, 𝙭𝙖𝙢𝙪 𝙢𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙣𝙠𝙪 𝙖 𝙧𝙖𝙝𝙪𝙨𝙖 𝙢𝙖𝙞 𝙨𝙖𝙪𝙦𝙞, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi😁!!!
# 𝘾𝙤𝙢𝙢𝙚𝙣𝙩
# 𝙇𝙞𝙠𝙚 &
# 𝙨𝙝𝙖𝙧𝙚
Uwar Batoorl 🔥🔥
اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍
Banyarda asauyamun labariba😒
Masoya ako ina kuke ina miqa saqon gaisuwa daga taku ako yaushe
💋💋 امى بتولة💋
Bismillahirrahmanirraheem
💦💦💦💦💦💦💦💦
*YAR SARKI CEE*
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Story
&
Written
By
Harira salihu isa
(🔥ourmman batoorlerh 🔥✍️)
______________________________________________________________
🅿️ 5&6
💋💋 امى بتولة💋
Jejine mecike da ni'eema
akwai qoramu(koraman ruwa,magudanan ruwa).
Itacuwan fruits iri da kala (dayawa kenan)
Jejin akwai sanyi da yanayi me dadin gaske
Ba abunda kakeji se sautin kukan stuntsaye dakuma qarar sauqan ruwan koromomin
Jejinde gwanin ban sha'awa dakuma burgewa
( Dadin honeymoon)
Sosai jejin Yatafii da imanina
Sanyinsa da kyawunsa ya shagalar Dani dan abun se wanda ya kallah .
Allah me Iko kenan ,jeji bana kowaba Kuma ba Wanda ya shuka ,Amma irin yayan itatuwan jejinga sekaji kaman kakoma can da zaman
Alhamdulillahi ala kulli haleen, Allah kaqarawa Annabi daraja
Ina kalle kallena acikin wannan jejin ,isowa nayi Dede Wani babban duste ,sannan a gefen dusten akwai koraman ruwa ( kaman a india)
Doki nagani andaure a wajan dusten mamaki yakamani ashede akwai mutum anan
Amma Wani mutum ne haka ?
Inacikin tunani dakuma kallon wannan dokin, me matuqar kyau gashi qosasshe
Qarar tafiya naji nayi saurin juyawa Dan dauko maku rahoto
sanda nakusa kwasawa aguje ganin wannan halittan
Masha Allah, Masha Allah, Masha Allah
Wani handsome guy na hanga Yana tahowa ,da Alama de shine mamallakin wannan doki me kyawun
Abunda ya sanya na kusa kwasawa aguje kuwa shine ganin kyakkyawan halittan sa datake a bayyane ,a sakamakon shigan dayayi
Dogo ne ,farine,me faffadan qirji,Wanda yake ciki da kwantattun gashi gwanin sha'awa
Gashin kansa kuwa a kwance suke, baqiqqirin dashi luf luf haka suke kwance ( kowata macen bazata nuna masa gashi ba)
Jikinsa a mummurde yake kana Ganinsa kasan wannan cikakken jarumi ne isowansa wajan dokinsa wanda yanajin daman kallonsa da kyau sanda yasa alqalamina faɗuwa.....
Wannan kenan✍️
dolema mu ɗauko hoton wannan jarumi
Dan baza muyi biyu babu ba
Muje zuwa
ƳAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh🕊️
💋💋 امى بتولة💋
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙩𝙖 𝙝𝙖𝙟𝙖𝙧𝙠𝙪, 𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙣𝙩𝙪𝙗𝙚𝙣𝙞 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙡𝙖𝙮uka:-
08146292652
𝘾𝙝𝙖𝙩 𝙤𝙣𝙡𝙮.
09161720046
𝙔𝙤𝙪 𝙘𝙖𝙣 𝙘𝙖𝙡𝙡 𝙙𝙞𝙨 𝙤𝙣𝙚, 𝙭𝙖𝙢𝙪 𝙢𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙣𝙠𝙪 𝙖 𝙧𝙖𝙝𝙪𝙨𝙖 𝙢𝙖𝙞 𝙨𝙖𝙪𝙦𝙞, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi😁!!!
# 𝘾𝙤𝙢𝙢𝙚𝙣𝙩
# 𝙇𝙞𝙠𝙚 &
# 𝙨𝙝𝙖𝙧𝙚
𝙄𝙣𝙖 𝙢𝙚 𝙜𝙤𝙙𝙞𝙮𝙖 𝙙𝙖 𝙖𝙙𝙙𝙪'𝙤𝙚𝙚 👏𝙖𝙡𝙡𝙖𝙝 𝙪𝙗𝙖𝙣𝙜𝙞𝙟𝙞 𝙮𝙖𝙘𝙞 𝙜𝙖𝙗𝙖 𝙨𝙖 𝙖𝙢𝙨𝙖 𝙖𝙡𝙛𝙖𝙧𝙢𝙖𝙣 𝙢𝙚 𝙗𝙞𝙧𝙣𝙞𝙣 𝙢𝙖𝙠𝙠𝙖𝙝❤️
اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍
💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦
**YAR SARKI CEE**
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮
&
𝙒𝙧𝙞𝙩𝙩𝙚𝙣
𝘽𝙮
𝙃𝙖𝙧𝙞𝙧𝙖 𝙨𝙖𝙡𝙞𝙝𝙪 𝙞𝙨𝙖
(🔥ourmman batoorlerh ✍️)
______________________________________________________________
🅿️ 7&8
💋💋 امى بتولة💋
** Tsayawa faɗan
kyau irin na wannan bawan Allahn Bata bakine , Dan baze faduba
Wajan dokin nasa ya tunkara
Yana isa ya kuncesa ,yaja sirdin sa suna tafiya behau kan dokin ba.
Yanufi hanyan gida
🄼🄰🅂🄰🅁🄰🅄🅃🄰
******Murmushi tayi tace ranka yadade SARKI uban Gimbiya MEHWISH mijin Sarauniya MEERAH , fuskansa ɗauke da fara'ah yace barkanmu emra'aty, ya qarfin jiki ? lumshe Ido tayi haryanzu fuskanta daukeda murmushi !!! Alhamdulillahi zaujee.
Gimbiya da ta tashi zata fita ya kalla yace dawo kixauna Yar albarka
Dawowa tayi tazauna kaman yacce Sarki ya umurceta
Seta Dan rusuna kaɗan ,barka da dare papa ya gajiyahn fada
Shafa kanta yayi yace Allah maki albarka Yar ammaah enta. Fada alhmdlh ,nakusa barin maki fada ai dariya Sarauniyar tayi tace habade mace ta shugaban cemu me martaba
Yace tom inbata shugaban ce kuba Waze shugaban ceku?
Sarauniyar taqara cewa tadeyi tayi aure inyaso mijinta ko danta.
Fuskansa da murmushi yace yauwa emra'aty kintunamun!!!
Itade Gimbiya kanta aqasa tana Jin iyayen nata,batace komiba
Sarki yace dama akwai maganan dazan maku, kallonku yasa na mance yafaɗa Yana kashewa Sarauniyar tasa Ido.
Murmushi tayi !! tace Zaujeee Kenn,
Tamaida kanta ta kwantar ta lumshe Ido.
Ranka yadade me martaba Muna sauraronka
Ɗazu Waziri yasameni da maganan ƴaƴan Sarakunan daza suzo kallon Gimbiya MEHWISH
So nace masa Nan da sati 2
Tashuwa Ammaah en nata taqara yi ai sati biyu yayi nisa me martaba Ina laifin sati 1
Duk ma me za'ahyi ?
Murmushi yayi yace Emra'aty sati 2 ende kice Allah nuna mana dan zakiga yazo kaman gobe ne
Ta jinjina Kai shikkenan Allah sa Muna cikin masu Rai da lafiya ranan
Yace Ameen .
Kallon Gimbiya yayi
Yace Ibnateeyh kinji abunda nace ba ?
Kanta aqasa tana wasa da yastunta tace eh naji papa;
Yayinda a zuciyarta take jin kaman tafashe da kuka
Ita dae Allah yagani bawai son auren nan take ba.
Waze zauna da iyayenta intayi aure
Amma tunda de Ammaah en ta naso dolen ta tayi kodan farin cikin ta ,ajiyahn zuciya tasauqe tana Allah yakaimu a cikin ranta .
Nan ita da papa en ta da Ammaah en ta suka cigaba da hira tsakanin iyaye da Yar su.
(Niko Juyawa nayi nafice nace ayi hira lfyh)
Nace bana leqa cikin Masarauta Kuma
******* Nide cikin Masarautan Nan baya Dena bani mamaki dakuma sha'awa ,bantaba kallon hadadden masarauta irin saba
Gaskiyah ankashe dukiya kam🫡
Muryan me shela ne yadawo Dani daga tunanin danake .
****Yeeee kuwaaa jaamaaahn gari
Saqooo daga fadaaaa
Bayahnnn gaisuwaaaa,. An ceee a sanarrr daku ,akwai Taron da za'a yi Nan da sati 2 Wanda yayi Dede da ranan laraba
Afilin gariiii,kowa ana fatahn Allah yabasa ikon halarta Ameen.
Cigaba da shelan yayi !!!
A ya yinda kowa yaji shelan Allah Allah suke lokacin yazo, dankowa yasan akwai yinta ranar
💋💋 امى بتولة💋
🄳🄰🄹🄸
Jikinsa a mummurde yake kana Ganinsa kasan cikakken jarumi ne Kuma Wanda ko wacce mace tagansa zatai Fatah da kuma adduahn mallakar sa
( befakai abbun batoorlerh ba shiyasa nk boye abina)
Tafiya yake riqe da sirdin dokin sa
Tafiyahn sa kadai abun burgewane ga duk wani me kallo
Tafiya yayi sosai ko alaman gajiya babu a tattare dashi , masarautan yanufa, mamaki yakamani Ashe a wannan gari yake
Yan azuwa qofan farko na shiga masarautar masu gadin suka tashi suna gaidasa suka Bude masa qofa yawuce. (nace kode wanin sarkine )
Hararana ecleemat tayi tace wannan duk kyawun Yan masarautan Nan yafisu kyau
Wani hanya yadauka daga gate na farko na masarautan.
Tafiya yake, cike da mamaki nake!! nace dama haka masarautan keda girma ashede garine guda .
Dan kaman Wani qauye a masarautan ya nufa
.
Dede Wani gida yatsaya yabude yashige shida dokin nasa
( Inakan bin sa abaya)
Tsayar da ita nayi ,nacenata inason ganin Gimbiya MEHWISH
Saurin rufe min Baki tayi ,tace kirufawa kanki asiri
Inbahaka dukda kina mace baze Hana wannan kalman yaja maki masifa ba
( ecleemat tace qyaleta baiwar Allah Dede knn🫣)
Tace abunda kika kalla a Fili dazu wasane, in dae ason kallon fuskan uwargijiyata ce ,nace ko meyasa kikace haka !!
Tace waɗan can na filin m awasa akayi abun akan insun iya Buɗe fuskanta tom za'ah Basu Rabin garin.
Tom intaqaice maki inde tana faɗa Koda mahaifinta ne baya iya Buɗe fuskanta wannan abun data rufe fuskan bame iya buɗesa
Bawanda yasan fuskanta tun data girma daga SARKI shikkenan
Jinjina Kai nayi nace lallai akwai aiki agabana
Kunyangar tace sede, Gimbiya MEHWISH takasance mutum ce me sauqin Kai,ga kyauta,batada damuwa ,Wani abun intayi bazakice ita en **Yar Sarki cee** ba
Tanada kirki mutunci hankali uwa uba addini
Sede batada yawan fara'ah dakuma surutu saka makon rashin lafiyan da mhaifiyarta ke fama dashi ,tun bayahn data haifeta
Jinjina Kai nayi ,tace Kinga tunda komu damuke bayinta muke mata ayyuka harda gyaran daki bamusan fuskanta ba to ba lallai kema kiganiba ,sedeko nace ki gwada sa'arki
Hanyan dazata sadamu da ɗakin Gimbiyar mukayi sanda mukaje kusada dakin tace Kinga zanjuya anan ga dakin ta nan
Adauki labari lfyh
(Godiya namata nace Ameen ke daban ourmman batoorlerh daban)
____A fada kuwa Waziri ne yace da Sarki maganan ƴaƴan Sarakunan dazasuzo kallon Gimbiya ko za'a dace tasamu Wanda yamata
Sun matsa nace to se anyi magana da Mai martaba tukunna za'a Saka ranan zuwannasu
Jinjina Kai me martaba yayi , yace waziri ashirya komi Nanda sati 2 inyaso sati 1 ya ishi shirya Masarauta
Yace angama ranka yadaɗe Sarki me dogon zamani Sarki me adalci uba wajan jarumar jarumai , Sarauniyar duniya gimbiya MEHWISH
Qiran sunan tilon yartasa da Waziri yayi shine yasasa sakin murmushi be ko shiryaba
Wazirin kuwa juyawa yai wajan Sarkin gida
Me shela
Sarkin ayyukan
Sarkin kula da fada da masarauta
Duka wadanda yakamata yatara yafadamasu saqon sarki
Sannan asanar da jamaah ranan dazaah Yi abun
Sannan afara shirye shirye da gyare gyare Dan Kur aji kunya da girman masarautan namu
Ahaka fadan yawatse
**Tunda kuyangar Nan ta tafi nake wajan inajiran futowan Gimbiya daganan har
Aikuwa can segatanan tafito cikin shigan dayayi mugun mata kyau amma dukda haka fuskannata a rufe yake
Wani keɓen taccen sashe nacikin gidan naga tanufa konace bangare a falon dazekaika Wasu dakunan .
Tsaro ne awajan sosai sosai ,ahaka Ina biyeda ita Wani daki naga ta tunkara,dakinda Muna zuwa aka hanani shiga sede tana shiga ita tayaye abun fuskanta.
Wata matace akwance a dakin ,da Alama de mahaifiyar tace
Isa bakin gadon tayi fuskanta a raunane ,kiss tawa matan dake kwance a goshi sannan takuma yiwa hanunta . Matar fuskanta da murmushi,ta tashi tajingina da gadon tashafa kan Gimbiya tace Ibnateeyh . Allah maki albarka lumshe Ido tayi tanajin ddn yacce iyayennata kesamata albarka akoda yaushe.
Tace "Ameen Ammaah nah
Allah Baki lafiyah"
lumshe Ido tayi tace "Ameen Ibnateeyh."
Nan dai suka fara hira na tsakanin uwa da ƴa
Can Sai ga mai martaba ya shigo
Da sallama
Zaunawa yayi shima a dayan ɓangaren matar tasa.....
******
Muje zuwaaaaaa ✍️
ƳAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh🕊️
💋💋 امى بتولة💋
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙩𝙖 𝙝𝙖𝙟𝙖𝙧𝙠𝙪, 𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙣𝙩𝙪𝙗𝙚𝙣𝙞 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙡𝙖𝙮uka:-
08146292652
𝘾𝙝𝙖𝙩 𝙤𝙣𝙡𝙮.
09161720046
𝙔𝙤𝙪 𝙘𝙖𝙣 𝙘𝙖𝙡𝙡 𝙙𝙞𝙨 𝙤𝙣𝙚, 𝙭𝙖𝙢𝙪 𝙢𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙣𝙠𝙪 𝙖 𝙧𝙖𝙝𝙪𝙨𝙖 𝙢𝙖𝙞 𝙨𝙖𝙪𝙦𝙞, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi😁!!!
# 𝘾𝙤𝙢𝙢𝙚𝙣𝙩
# 𝙇𝙞𝙠𝙚 &
# 𝙨𝙝𝙖𝙧𝙚
Uwar Batoorl 🔥🔥
اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍
Banyarda asauyamun labariba😒
Masoya ako ina kuke ina miqa saqon gaisuwa daga taku ako yaushe
💋💋 امى بتولة💋
Bismillahirrahmanirraheem
💦💦💦💦💦💦💦💦
*YAR SARKI CEE*
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Story
&
Written
By
Harira salihu isa
(🔥ourmman batoorlerh 🔥✍️)
______________________________________________________________
🅿️ 5&6
💋💋 امى بتولة💋
Jejine mecike da ni'eema
akwai qoramu(koraman ruwa,magudanan ruwa).
Itacuwan fruits iri da kala (dayawa kenan)
Jejin akwai sanyi da yanayi me dadin gaske
Ba abunda kakeji se sautin kukan stuntsaye dakuma qarar sauqan ruwan koromomin
Jejinde gwanin ban sha'awa dakuma burgewa
( Dadin honeymoon)
Sosai jejin Yatafii da imanina
Sanyinsa da kyawunsa ya shagalar Dani dan abun se wanda ya kallah .
Allah me Iko kenan ,jeji bana kowaba Kuma ba Wanda ya shuka ,Amma irin yayan itatuwan jejinga sekaji kaman kakoma can da zaman
Alhamdulillahi ala kulli haleen, Allah kaqarawa Annabi daraja
Ina kalle kallena acikin wannan jejin ,isowa nayi Dede Wani babban duste ,sannan a gefen dusten akwai koraman ruwa ( kaman a india)
Doki nagani andaure a wajan dusten mamaki yakamani ashede akwai mutum anan
Amma Wani mutum ne haka ?
Inacikin tunani dakuma kallon wannan dokin, me matuqar kyau gashi qosasshe
Qarar tafiya naji nayi saurin juyawa Dan dauko maku rahoto
sanda nakusa kwasawa aguje ganin wannan halittan
Masha Allah, Masha Allah, Masha Allah
Wani handsome guy na hanga Yana tahowa ,da Alama de shine mamallakin wannan doki me kyawun
Abunda ya sanya na kusa kwasawa aguje kuwa shine ganin kyakkyawan halittan sa datake a bayyane ,a sakamakon shigan dayayi
Dogo ne ,farine,me faffadan qirji,Wanda yake ciki da kwantattun gashi gwanin sha'awa
Gashin kansa kuwa a kwance suke, baqiqqirin dashi luf luf haka suke kwance ( kowata macen bazata nuna masa gashi ba)
Jikinsa a mummurde yake kana Ganinsa kasan wannan cikakken jarumi ne isowansa wajan dokinsa wanda yanajin daman kallonsa da kyau sanda yasa alqalamina faɗuwa.....
Wannan kenan✍️
dolema mu ɗauko hoton wannan jarumi
Dan baza muyi biyu babu ba
Muje zuwa
ƳAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh🕊️
💋💋 امى بتولة💋
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙩𝙖 𝙝𝙖𝙟𝙖𝙧𝙠𝙪, 𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙣𝙩𝙪𝙗𝙚𝙣𝙞 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙡𝙖𝙮uka:-
08146292652
𝘾𝙝𝙖𝙩 𝙤𝙣𝙡𝙮.
09161720046
𝙔𝙤𝙪 𝙘𝙖𝙣 𝙘𝙖𝙡𝙡 𝙙𝙞𝙨 𝙤𝙣𝙚, 𝙭𝙖𝙢𝙪 𝙢𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙣𝙠𝙪 𝙖 𝙧𝙖𝙝𝙪𝙨𝙖 𝙢𝙖𝙞 𝙨𝙖𝙪𝙦𝙞, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi😁!!!
# 𝘾𝙤𝙢𝙢𝙚𝙣𝙩
# 𝙇𝙞𝙠𝙚 &
# 𝙨𝙝𝙖𝙧𝙚
𝙄𝙣𝙖 𝙢𝙚 𝙜𝙤𝙙𝙞𝙮𝙖 𝙙𝙖 𝙖𝙙𝙙𝙪'𝙤𝙚𝙚 👏𝙖𝙡𝙡𝙖𝙝 𝙪𝙗𝙖𝙣𝙜𝙞𝙟𝙞 𝙮𝙖𝙘𝙞 𝙜𝙖𝙗𝙖 𝙨𝙖 𝙖𝙢𝙨𝙖 𝙖𝙡𝙛𝙖𝙧𝙢𝙖𝙣 𝙢𝙚 𝙗𝙞𝙧𝙣𝙞𝙣 𝙢𝙖𝙠𝙠𝙖𝙝❤️
اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍
💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦
**YAR SARKI CEE**
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮
&
𝙒𝙧𝙞𝙩𝙩𝙚𝙣
𝘽𝙮
𝙃𝙖𝙧𝙞𝙧𝙖 𝙨𝙖𝙡𝙞𝙝𝙪 𝙞𝙨𝙖
(🔥ourmman batoorlerh ✍️)
______________________________________________________________
🅿️ 7&8
💋💋 امى بتولة💋
** Tsayawa faɗan
kyau irin na wannan bawan Allahn Bata bakine , Dan baze faduba
Wajan dokin nasa ya tunkara
Yana isa ya kuncesa ,yaja sirdin sa suna tafiya behau kan dokin ba.
Yanufi hanyan gida
🄼🄰🅂🄰🅁🄰🅄🅃🄰
******Murmushi tayi tace ranka yadade SARKI uban Gimbiya MEHWISH mijin Sarauniya MEERAH , fuskansa ɗauke da fara'ah yace barkanmu emra'aty, ya qarfin jiki ? lumshe Ido tayi haryanzu fuskanta daukeda murmushi !!! Alhamdulillahi zaujee.
Gimbiya da ta tashi zata fita ya kalla yace dawo kixauna Yar albarka
Dawowa tayi tazauna kaman yacce Sarki ya umurceta
Seta Dan rusuna kaɗan ,barka da dare papa ya gajiyahn fada
Shafa kanta yayi yace Allah maki albarka Yar ammaah enta. Fada alhmdlh ,nakusa barin maki fada ai dariya Sarauniyar tayi tace habade mace ta shugaban cemu me martaba
Yace tom inbata shugaban ce kuba Waze shugaban ceku?
Sarauniyar taqara cewa tadeyi tayi aure inyaso mijinta ko danta.
Fuskansa da murmushi yace yauwa emra'aty kintunamun!!!
Itade Gimbiya kanta aqasa tana Jin iyayen nata,batace komiba
Sarki yace dama akwai maganan dazan maku, kallonku yasa na mance yafaɗa Yana kashewa Sarauniyar tasa Ido.
Murmushi tayi !! tace Zaujeee Kenn,
Tamaida kanta ta kwantar ta lumshe Ido.
Ranka yadade me martaba Muna sauraronka
Ɗazu Waziri yasameni da maganan ƴaƴan Sarakunan daza suzo kallon Gimbiya MEHWISH
So nace masa Nan da sati 2
Tashuwa Ammaah en nata taqara yi ai sati biyu yayi nisa me martaba Ina laifin sati 1
Duk ma me za'ahyi ?
Murmushi yayi yace Emra'aty sati 2 ende kice Allah nuna mana dan zakiga yazo kaman gobe ne
Ta jinjina Kai shikkenan Allah sa Muna cikin masu Rai da lafiya ranan
Yace Ameen .
Kallon Gimbiya yayi
Yace Ibnateeyh kinji abunda nace ba ?
Kanta aqasa tana wasa da yastunta tace eh naji papa;
Yayinda a zuciyarta take jin kaman tafashe da kuka
Ita dae Allah yagani bawai son auren nan take ba.
Waze zauna da iyayenta intayi aure
Amma tunda de Ammaah en ta naso dolen ta tayi kodan farin cikin ta ,ajiyahn zuciya tasauqe tana Allah yakaimu a cikin ranta .
Nan ita da papa en ta da Ammaah en ta suka cigaba da hira tsakanin iyaye da Yar su.
(Niko Juyawa nayi nafice nace ayi hira lfyh)
Nace bana leqa cikin Masarauta Kuma
******* Nide cikin Masarautan Nan baya Dena bani mamaki dakuma sha'awa ,bantaba kallon hadadden masarauta irin saba
Gaskiyah ankashe dukiya kam🫡
Muryan me shela ne yadawo Dani daga tunanin danake .
****Yeeee kuwaaa jaamaaahn gari
Saqooo daga fadaaaa
Bayahnnn gaisuwaaaa,. An ceee a sanarrr daku ,akwai Taron da za'a yi Nan da sati 2 Wanda yayi Dede da ranan laraba
Afilin gariiii,kowa ana fatahn Allah yabasa ikon halarta Ameen.
Cigaba da shelan yayi !!!
A ya yinda kowa yaji shelan Allah Allah suke lokacin yazo, dankowa yasan akwai yinta ranar
💋💋 امى بتولة💋
🄳🄰🄹🄸
Jikinsa a mummurde yake kana Ganinsa kasan cikakken jarumi ne Kuma Wanda ko wacce mace tagansa zatai Fatah da kuma adduahn mallakar sa
( befakai abbun batoorlerh ba shiyasa nk boye abina)
Tafiya yake riqe da sirdin dokin sa
Tafiyahn sa kadai abun burgewane ga duk wani me kallo
Tafiya yayi sosai ko alaman gajiya babu a tattare dashi , masarautan yanufa, mamaki yakamani Ashe a wannan gari yake
Yan azuwa qofan farko na shiga masarautar masu gadin suka tashi suna gaidasa suka Bude masa qofa yawuce. (nace kode wanin sarkine )
Hararana ecleemat tayi tace wannan duk kyawun Yan masarautan Nan yafisu kyau
Wani hanya yadauka daga gate na farko na masarautan.
Tafiya yake, cike da mamaki nake!! nace dama haka masarautan keda girma ashede garine guda .
Dan kaman Wani qauye a masarautan ya nufa
.
Dede Wani gida yatsaya yabude yashige shida dokin nasa
( Inakan bin sa abaya)