Sashe 4
Yar Sarki Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Amsa sallaman tayi tana masa sannu da dawowa!! yayinda yaron kuwa yana ganin wannan dattijo yasauqa yaje wajansa da gudu Yana kuka, ɗagasa yayi waye ya taɓamun aboki yasamun shi kuka na harbesa?
Yaron yace afoki gilani ce nafata cayi na taca taqi ca yafaɗa yana nuna masa cup en hanunsa
Wannan dattijon murmusa wa yayi yace to nibani Nasha aboki tunda ita taqi sha batasan akwai daɗi ba Koh?
Daga kai yaron yayi ya sa masa cup en tea en a baki kurba dattijon yayi yana girgiza kai yace kai shayin aboki bade daɗi ba daɗi yawuce grannyn ka kuma kar ka tsammata ko, dariya yaron yasaka yana eh afoki an anmata ba kuma.
Sauqe yaron yayi yaqaraso gefen matar tasa yazauna yana Hajiya ta Barka da gida, Sansanyar murmushi tamasa, tashuwa tayi takawo masa ruwa yasha tace sannu da hanya baban Yara.
Murmushi yamata sannu da zaman gida Maman Yara
Sauqe kanta tayi qasa tana wasa da zoben hanunta idonta atake yakawo kwallah!!! Kallonta yayi Hajiya ta lafiya ko kukane tarban da za'a mun ban ko hutaba?
Kukan kuwa tasaka tana yallaɓoi ya labarin yarona tafaɗa idonta na zubar da kwallah
Kallonta yayi bece komiba
Kuka wannan dattijuwan da aqallah takai shekara 48 tafashe dashi
Kallonta alhajin yayi yace.........
muje zuwaaaaaa masoyaaa ✍️
Dan jin menene take wa kuka?
Me take nufi da yaronta?.
Sannan kuma addu'an me take nufi?
Duk wannan amsoshi zamu samesu ne inmuncigaba da bibiyar wannan labari namu me suna
ƳAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh🕊️
💋💋 امى بتولة💋
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙩𝙖 𝙝𝙖𝙟𝙖𝙧𝙠𝙪, 𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙣𝙩𝙪𝙗𝙚𝙣𝙞 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙡𝙖𝙮uka:-
08146292652
𝘾𝙝𝙖𝙩 𝙤𝙣𝙡𝙮.
09161720046
𝙔𝙤𝙪 𝙘𝙖𝙣 𝙘𝙖𝙡𝙡 𝙙𝙞𝙨 𝙤𝙣𝙚, 𝙭𝙖𝙢𝙪 𝙢𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙣𝙠𝙪 𝙖 𝙧𝙖𝙝𝙪𝙨𝙖 𝙢𝙖𝙞 𝙨𝙖𝙪𝙦𝙞, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi😁!!!
# 𝘾𝙤𝙢𝙢𝙚𝙣𝙩
# 𝙇𝙞𝙠𝙚 &
# 𝙨𝙝𝙖𝙧𝙚
Allahummah salli ala sayyiduna Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama
💦💦💦💦💦💦
YAR SARKI CEE
🌹🌹🌹🌹🌹
𝗦𝘁𝗼𝗿𝘆
𝗔𝗻𝗱
𝗪𝗿𝗶𝘁𝘁𝗲𝗻
𝗕𝘆
𝗛𝗮𝗿𝗶𝗿𝗮 𝘀𝗮𝗹𝗶𝗵𝘂 𝗶𝘀𝗮𝗵
(ourmman batoorlerh 🔥)
اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍
__________________________________________________________
🅿️ 13&14
💋💋 امى بتولة💋
Hajiyata ,nazaci kinɗauki wannan amatsayin qaddaranmu
Yau shekara 30 Amma kusan kullum se kinyi maganan ɗanki ɗanki Nimafa yaro nane , haryau banjin akwai yaron da nakewa sonda nake masa ,Amma a hakan nima na haqura kema kisa haquri kinji muta addu'a kuma mu miqa lamarinmu ga ubangiji
Kaman yacce muke adduah kullum in Yana Raye ko a inane Kuma inda rabon haɗuwanmu dashi kamun Rai yayi halinsa Allah yhadamu
Inkuma ba rabon haduwanmu Allah masa albarka yakaresa Ako ina ,inkuma baya Raye Allah jiqansa mude munyafesa yafaɗa da sigan rarrashi.
Kwantar da kanta wannan dattijuwan tayi a kafaɗan sojan mijinta Yana lallashinta.
Little ne yazo shima Yana hawaye yanacewa gilani cidena kuka Nima danyi inbaci denaba
Ɗaukansa tayi ta rungume sa tana share nata hawayen nata murmushi tayi nadena mijin gilani ta sumbaci goshinsa kwantawa yayi ajikin kakar tasa ba jimawa bacci yaɗaukesa.
Kallon mijin nata tayi ,baban Yara Allah yaronnan kallon yarona nake masa sosai komi nasa kaman na yarona Murmushi Alhajin yayi Hajiya ta rigima yafaɗa ya miqewa. Ɗauki mijinki muje ki kwantar dashi nikuma atayani shiryawa, ko de miqosa naɗaukesa kar ya wahalar mun da mata murmushi tayi tace yallaɓoi kai de kahuta murmushi yayi Allah maki albarka Hajiyata
Tace Ameen yallaboi suka tashi sukayi sama ...
𝗚𝗶𝗱𝗮𝗻 𝘀𝘂 A𝗺𝗷𝗮𝗱
Bayahn yatashi bacci yayi salla𝗵 yataya ummansa ayyuka 𝗦𝘂𝗻𝗸𝗮𝗿𝘆𝗮 hansti yayi.
Abbansa zefita kasuwa yace Abbana tsaya mufita tare, yace tom ɗan Abbansa na tsaya ,dukda dama a staye nake
Dariya Ummansa tayi, jarumin Umma yakamata amun surka fa adena barina ni ɗaya a gida nima.
Bayahn yaja dokinsa yace tom Ummana angama, murmushi tayi tace tom Allah tsaremunku duka adawo lafiya addu'a ta musu sosai
Sannan suka fita, abba ke tambayansa yaushe zaka dawo? yace Abba insha allahu bazan wuce kwana biyu ba, yace kakula sosai fa da jejin nan Allah Kuma yakareka yatsare mana kai , yace Ameen abbana mesona
Jan kunnensa yayi wato dan ba Ummanka shine Wani abbana mesona da tana nan kuwa ba za'a cemun haka ba nasani!! Murmushi yayi yana Abba ai seka cireman kunne, inna cire maka kunne kam kace ummahn ka zata kai ni qara ai, murmushi yayi Allah barmun ku Abba na da Ameen Abban nasa ya amsa sukayi sallama da abban nasa.
Yayinda shi yayi hanyan jeji, abbansa kuwa yayi hanyan tafiya kasuwa ,Wanda ke cikin masarautan
Tafiya yake anuste ,tafiya irin ta jarumai ( ba na mata maza ba)
Sanda ya isa bakin qofan fita garin masu gadin yauma saida suka gaidasa, amsa masu yayi ataqaice kaman koda yaushe yawuce.
Bayahn fitarsa a masarautan ne yahau dokinsa yayi hanyan jejin.
Wannan kenan....
*******
GIMBIYAA MEHWISH
Bayahn tabar wajan iyayen nata ɗakinta takoma, zagaye dakin take tayi tarasa meke mata dadi
Ahaka de har tagama Shirin bacci takwanta
Safiyar alkhairy uwar dakina MEHWISH
( Deejerhn mu MEHWISH na gaidaki)
**** Tafiya yake akan dokinsa sosai yayi nisa a wannan jejin
Bishiyan dayake nema yagani tsayawa yayi a wajan Yana ciran ganyen dakuma sassakensa bayan yagama yacigaba da tafiya dan dubo ɗayan mahaɗin har lokaci yatafi besamu ba.
Sosai yadudduba ɗayan mahadin maganin amma besamu bishiyan ba haryanzu
Gashi lokaci yaqure masa dare yafara yi wannan yaja dole ya kwana ko fin kwana ma a jejin, A gefe ɗaya na zuciyarsa kuwa Ummansa yake tunani bayaso ko kaɗan yayi kewanta ko yawuni be ganta ba bare kwana( Allah tsaremun ke a ko ina Umma ta)
**A masauratahn kuwa sosai ake shirye shirye ba kama hanun yaro......
Yayinda Nima ourmman batoorlerh nake qara Shiri danbawa idona abinci
Sunan littafin 𝘆𝗮𝗿 𝘀𝗮𝗿𝗸𝗶 𝗰𝗲
Daga taskar
𝗨𝘄𝗮𝗿 𝗯𝗮𝘁𝗼𝗼𝗿𝗹 ✍️
𝗧𝗮𝗸𝘂 𝗮 𝗸𝗼𝗱𝗮 𝘆𝗮𝘂𝘀𝗵𝗲
*duk abunda yake ba Dede ba Allah kayafemu masu karantawa da me 𝗿𝘂𝗯𝘂𝘁𝗮𝘄𝗮 𝗱𝘂𝗸𝗮🥹
Allah kaimana rahama alfarman rasulullahi sallallahu alaihi wasallam ♥️
𝗔𝗹𝗹𝗮𝗵 𝗸𝗮 𝗱𝗮𝗳𝗮𝗺𝘂𝗻 𝗶𝘀𝗮𝗿 𝗱𝗮 𝘀𝗮𝗾𝗼𝗻 𝗱𝗮𝗻𝗮 𝗱𝗮𝘂𝗸𝗼 𝗻𝗮𝗸𝗲𝘀𝗼𝗻 𝗶𝘀𝗮𝗿𝘄𝗮 𝘁𝗮 𝘄𝗮𝗻𝗻𝗮𝗻 𝗹𝗮𝗯𝗮𝗿𝗶 𝗯𝗶𝗷𝗮𝗵𝗶 𝗿𝗮𝘀𝘂𝗹𝘂𝗹𝗹𝗮𝗵𝗶 𝘀𝗮𝗹𝗹𝗮𝗹𝗹𝗮𝗵𝘂 𝗮𝗹𝗮𝗶𝗵𝗶 𝘄𝗮𝘀𝗮𝗹𝗹𝗮𝗺
ƳAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh🕊️
💋💋 امى بتولة💋
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙩𝙖 𝙝𝙖𝙟𝙖𝙧𝙠𝙪, 𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙣𝙩𝙪𝙗𝙚𝙣𝙞 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙡𝙖𝙮uka:-
08146292652
𝘾𝙝𝙖𝙩 𝙤𝙣𝙡𝙮.
09161720046
𝙔𝙤𝙪 𝙘𝙖𝙣 𝙘𝙖𝙡𝙡 𝙙𝙞𝙨 𝙤𝙣𝙚, 𝙭𝙖𝙢𝙪 𝙢𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙣𝙠𝙪 𝙖 𝙧𝙖𝙝𝙪𝙨𝙖 𝙢𝙖𝙞 𝙨𝙖𝙪𝙦𝙞, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi😁!!!
# 𝘾𝙤𝙢𝙢𝙚𝙣𝙩
# 𝙇𝙞𝙠𝙚 &
# 𝙨𝙝𝙖𝙧𝙚
💦💦💦💦💦💦💦💦
𝗬𝗔𝗥 𝗦𝗔𝗥𝗞𝗜 𝗖𝗘𝗘
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝗗𝗮𝗴𝗮 𝗮𝗹𝗾𝗮𝗹𝗮𝗺𝗶𝗻 𝘁𝗮𝗸𝘂 𝗮𝗸𝗼𝗱𝗮 𝘆𝗮𝘂𝘀𝗵𝗲
( Uwar batoorl )✍️
اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍
______________________________________________________________
🅿️ 15&16
💋💋 امى بتولة💋
🄽🄸🄶🄴🅁🄸🄰
Garin Kaduna anguwan GRA qarfe 10:40am nasafe acan yamun.
As usual addu'a yauma na sameta zaune kan sallaya takeyi da alama de abun yana damun ta sosai dan hawaye ne a fuskan ta shaɓe shaɓe.
( Allah maji roqon bawansa ne, komi yadameka aduniya , kama allah da manzonsa ka kama adduah insha allahu, allah xe sassauta maka komi).
Bayahn ta idar da addu'an tashafa hawayen fuskanta ta share ta tashi ta naɗe abun sallahn da hijab nata tafito ta ajiye a Waldrop, ta fito tayo qasa palour dan jiran dawowan mijinta da suka fita tareda jikan nata.
Zaune take a main palourn nasu tana kallon labarai a tv dake maqale a bangon palourn duka hankalinta na kan labaran, sallaman da akayi yasata juyawa murmushi ne shimfiɗe a fuskan ta tana amsa musu maraba da baban yara da angon granny, zama sukayi alhajin yace yauwa Hajiya maman yara, ganin tashin yau matan nasa damuwan da sauqi fuskan ta asake hakan yamasa daɗi hira suke suna kallon tare, little ne yasauqa yaje wajan tv yaɗauko remote, Hajiya ce tace angon granny miqo karka shiga wani wajan takowa yayi yakawo mata yana un gilani aci ci canja mun doyi doyi an gani ( cartoons), amsa Hajiya tayi tom rigimammen miji kawo insaka maka masu fitina kaman kai sauya tasha tayi aikuwa ta stallen sa ya nemi waje ya zauna yana kallon cartoons en, Alhaji na kallon su yana murmushi.
Bayan wasu awanni
Zaune suke a palourn nasu alhajin na aiki a system yayinda Hajiya da little ke karatu
Me aiki ce tayi sallama a palourn stugunnawa tayi tagaida alhajin amsawa yayi da fuskansa ba yabo ba fallasa, qasa da kanta tayi hajiya akawo abincin nan ne ko abari a dinning? Ah ah indo kawo nan kekam, amsawa tayi ta tashi takoma dinning area ta kwaso abincin takawo masu nan palourn en, data gama kawowa tajuya takoma.
Hajiyan ce da kanta ta tashi tayi saving nasu.
( dukda stufanta bata bari me aiki tamata komi na miji wonderful haka akeson mace, bakaman wasu matan namu ba hatta shinfiɗan miji se an masu Allah kyauta)
Suka zauna cin abincin daren
Bayahn sun kammala hajiya da kanta tahaɗe komi me aikin ta qwalawa qira tazo tadaga kwanukan tayi kitchen dasu.
Little yace gilani kallonsa tayi tace na'am angon granny ,gilani namaki addu'a da nabi apoki na macallaci ai!!!
Ta kallesa, tom kanari mijin granny faɗamun mekace a addu'an naka?
Washe haqora yayi yace gilani, nace allah anca addu'an da gilani na taceyi kuyyum!!!
Murmushi tayi tace ameen ya hayyu ya qayyum tana lumshe ido(yaro qarami da halin manya)
Allah maka albarka mijin granny
Yace ameen gilani nah.
Kashe kayan kallon hajiyan tayi ta taya mijin nata haɗa kayan aikin nasa, suka haurawa sama sukayi dan bacci ganin dare yayi.
Adduah granny tamasa ta kwantar dashi sleep tight ko angon gilani
Kwanciya suma sukayi itada mijinnata.
Nace safiyar alkhaeryh kakanun little ...
🅆🄰🅂🄷🄴
🄶🄰🅁🄸
Yaron yace afoki gilani ce nafata cayi na taca taqi ca yafaɗa yana nuna masa cup en hanunsa
Wannan dattijon murmusa wa yayi yace to nibani Nasha aboki tunda ita taqi sha batasan akwai daɗi ba Koh?
Daga kai yaron yayi ya sa masa cup en tea en a baki kurba dattijon yayi yana girgiza kai yace kai shayin aboki bade daɗi ba daɗi yawuce grannyn ka kuma kar ka tsammata ko, dariya yaron yasaka yana eh afoki an anmata ba kuma.
Sauqe yaron yayi yaqaraso gefen matar tasa yazauna yana Hajiya ta Barka da gida, Sansanyar murmushi tamasa, tashuwa tayi takawo masa ruwa yasha tace sannu da hanya baban Yara.
Murmushi yamata sannu da zaman gida Maman Yara
Sauqe kanta tayi qasa tana wasa da zoben hanunta idonta atake yakawo kwallah!!! Kallonta yayi Hajiya ta lafiya ko kukane tarban da za'a mun ban ko hutaba?
Kukan kuwa tasaka tana yallaɓoi ya labarin yarona tafaɗa idonta na zubar da kwallah
Kallonta yayi bece komiba
Kuka wannan dattijuwan da aqallah takai shekara 48 tafashe dashi
Kallonta alhajin yayi yace.........
muje zuwaaaaaa masoyaaa ✍️
Dan jin menene take wa kuka?
Me take nufi da yaronta?.
Sannan kuma addu'an me take nufi?
Duk wannan amsoshi zamu samesu ne inmuncigaba da bibiyar wannan labari namu me suna
ƳAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh🕊️
💋💋 امى بتولة💋
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙩𝙖 𝙝𝙖𝙟𝙖𝙧𝙠𝙪, 𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙣𝙩𝙪𝙗𝙚𝙣𝙞 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙡𝙖𝙮uka:-
08146292652
𝘾𝙝𝙖𝙩 𝙤𝙣𝙡𝙮.
09161720046
𝙔𝙤𝙪 𝙘𝙖𝙣 𝙘𝙖𝙡𝙡 𝙙𝙞𝙨 𝙤𝙣𝙚, 𝙭𝙖𝙢𝙪 𝙢𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙣𝙠𝙪 𝙖 𝙧𝙖𝙝𝙪𝙨𝙖 𝙢𝙖𝙞 𝙨𝙖𝙪𝙦𝙞, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi😁!!!
# 𝘾𝙤𝙢𝙢𝙚𝙣𝙩
# 𝙇𝙞𝙠𝙚 &
# 𝙨𝙝𝙖𝙧𝙚
Allahummah salli ala sayyiduna Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama
💦💦💦💦💦💦
YAR SARKI CEE
🌹🌹🌹🌹🌹
𝗦𝘁𝗼𝗿𝘆
𝗔𝗻𝗱
𝗪𝗿𝗶𝘁𝘁𝗲𝗻
𝗕𝘆
𝗛𝗮𝗿𝗶𝗿𝗮 𝘀𝗮𝗹𝗶𝗵𝘂 𝗶𝘀𝗮𝗵
(ourmman batoorlerh 🔥)
اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍
__________________________________________________________
🅿️ 13&14
💋💋 امى بتولة💋
Hajiyata ,nazaci kinɗauki wannan amatsayin qaddaranmu
Yau shekara 30 Amma kusan kullum se kinyi maganan ɗanki ɗanki Nimafa yaro nane , haryau banjin akwai yaron da nakewa sonda nake masa ,Amma a hakan nima na haqura kema kisa haquri kinji muta addu'a kuma mu miqa lamarinmu ga ubangiji
Kaman yacce muke adduah kullum in Yana Raye ko a inane Kuma inda rabon haɗuwanmu dashi kamun Rai yayi halinsa Allah yhadamu
Inkuma ba rabon haduwanmu Allah masa albarka yakaresa Ako ina ,inkuma baya Raye Allah jiqansa mude munyafesa yafaɗa da sigan rarrashi.
Kwantar da kanta wannan dattijuwan tayi a kafaɗan sojan mijinta Yana lallashinta.
Little ne yazo shima Yana hawaye yanacewa gilani cidena kuka Nima danyi inbaci denaba
Ɗaukansa tayi ta rungume sa tana share nata hawayen nata murmushi tayi nadena mijin gilani ta sumbaci goshinsa kwantawa yayi ajikin kakar tasa ba jimawa bacci yaɗaukesa.
Kallon mijin nata tayi ,baban Yara Allah yaronnan kallon yarona nake masa sosai komi nasa kaman na yarona Murmushi Alhajin yayi Hajiya ta rigima yafaɗa ya miqewa. Ɗauki mijinki muje ki kwantar dashi nikuma atayani shiryawa, ko de miqosa naɗaukesa kar ya wahalar mun da mata murmushi tayi tace yallaɓoi kai de kahuta murmushi yayi Allah maki albarka Hajiyata
Tace Ameen yallaboi suka tashi sukayi sama ...
𝗚𝗶𝗱𝗮𝗻 𝘀𝘂 A𝗺𝗷𝗮𝗱
Bayahn yatashi bacci yayi salla𝗵 yataya ummansa ayyuka 𝗦𝘂𝗻𝗸𝗮𝗿𝘆𝗮 hansti yayi.
Abbansa zefita kasuwa yace Abbana tsaya mufita tare, yace tom ɗan Abbansa na tsaya ,dukda dama a staye nake
Dariya Ummansa tayi, jarumin Umma yakamata amun surka fa adena barina ni ɗaya a gida nima.
Bayahn yaja dokinsa yace tom Ummana angama, murmushi tayi tace tom Allah tsaremunku duka adawo lafiya addu'a ta musu sosai
Sannan suka fita, abba ke tambayansa yaushe zaka dawo? yace Abba insha allahu bazan wuce kwana biyu ba, yace kakula sosai fa da jejin nan Allah Kuma yakareka yatsare mana kai , yace Ameen abbana mesona
Jan kunnensa yayi wato dan ba Ummanka shine Wani abbana mesona da tana nan kuwa ba za'a cemun haka ba nasani!! Murmushi yayi yana Abba ai seka cireman kunne, inna cire maka kunne kam kace ummahn ka zata kai ni qara ai, murmushi yayi Allah barmun ku Abba na da Ameen Abban nasa ya amsa sukayi sallama da abban nasa.
Yayinda shi yayi hanyan jeji, abbansa kuwa yayi hanyan tafiya kasuwa ,Wanda ke cikin masarautan
Tafiya yake anuste ,tafiya irin ta jarumai ( ba na mata maza ba)
Sanda ya isa bakin qofan fita garin masu gadin yauma saida suka gaidasa, amsa masu yayi ataqaice kaman koda yaushe yawuce.
Bayahn fitarsa a masarautan ne yahau dokinsa yayi hanyan jejin.
Wannan kenan....
*******
GIMBIYAA MEHWISH
Bayahn tabar wajan iyayen nata ɗakinta takoma, zagaye dakin take tayi tarasa meke mata dadi
Ahaka de har tagama Shirin bacci takwanta
Safiyar alkhairy uwar dakina MEHWISH
( Deejerhn mu MEHWISH na gaidaki)
**** Tafiya yake akan dokinsa sosai yayi nisa a wannan jejin
Bishiyan dayake nema yagani tsayawa yayi a wajan Yana ciran ganyen dakuma sassakensa bayan yagama yacigaba da tafiya dan dubo ɗayan mahaɗin har lokaci yatafi besamu ba.
Sosai yadudduba ɗayan mahadin maganin amma besamu bishiyan ba haryanzu
Gashi lokaci yaqure masa dare yafara yi wannan yaja dole ya kwana ko fin kwana ma a jejin, A gefe ɗaya na zuciyarsa kuwa Ummansa yake tunani bayaso ko kaɗan yayi kewanta ko yawuni be ganta ba bare kwana( Allah tsaremun ke a ko ina Umma ta)
**A masauratahn kuwa sosai ake shirye shirye ba kama hanun yaro......
Yayinda Nima ourmman batoorlerh nake qara Shiri danbawa idona abinci
Sunan littafin 𝘆𝗮𝗿 𝘀𝗮𝗿𝗸𝗶 𝗰𝗲
Daga taskar
𝗨𝘄𝗮𝗿 𝗯𝗮𝘁𝗼𝗼𝗿𝗹 ✍️
𝗧𝗮𝗸𝘂 𝗮 𝗸𝗼𝗱𝗮 𝘆𝗮𝘂𝘀𝗵𝗲
*duk abunda yake ba Dede ba Allah kayafemu masu karantawa da me 𝗿𝘂𝗯𝘂𝘁𝗮𝘄𝗮 𝗱𝘂𝗸𝗮🥹
Allah kaimana rahama alfarman rasulullahi sallallahu alaihi wasallam ♥️
𝗔𝗹𝗹𝗮𝗵 𝗸𝗮 𝗱𝗮𝗳𝗮𝗺𝘂𝗻 𝗶𝘀𝗮𝗿 𝗱𝗮 𝘀𝗮𝗾𝗼𝗻 𝗱𝗮𝗻𝗮 𝗱𝗮𝘂𝗸𝗼 𝗻𝗮𝗸𝗲𝘀𝗼𝗻 𝗶𝘀𝗮𝗿𝘄𝗮 𝘁𝗮 𝘄𝗮𝗻𝗻𝗮𝗻 𝗹𝗮𝗯𝗮𝗿𝗶 𝗯𝗶𝗷𝗮𝗵𝗶 𝗿𝗮𝘀𝘂𝗹𝘂𝗹𝗹𝗮𝗵𝗶 𝘀𝗮𝗹𝗹𝗮𝗹𝗹𝗮𝗵𝘂 𝗮𝗹𝗮𝗶𝗵𝗶 𝘄𝗮𝘀𝗮𝗹𝗹𝗮𝗺
ƳAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh🕊️
💋💋 امى بتولة💋
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙩𝙖 𝙝𝙖𝙟𝙖𝙧𝙠𝙪, 𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙣𝙩𝙪𝙗𝙚𝙣𝙞 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙡𝙖𝙮uka:-
08146292652
𝘾𝙝𝙖𝙩 𝙤𝙣𝙡𝙮.
09161720046
𝙔𝙤𝙪 𝙘𝙖𝙣 𝙘𝙖𝙡𝙡 𝙙𝙞𝙨 𝙤𝙣𝙚, 𝙭𝙖𝙢𝙪 𝙢𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙣𝙠𝙪 𝙖 𝙧𝙖𝙝𝙪𝙨𝙖 𝙢𝙖𝙞 𝙨𝙖𝙪𝙦𝙞, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi😁!!!
# 𝘾𝙤𝙢𝙢𝙚𝙣𝙩
# 𝙇𝙞𝙠𝙚 &
# 𝙨𝙝𝙖𝙧𝙚
💦💦💦💦💦💦💦💦
𝗬𝗔𝗥 𝗦𝗔𝗥𝗞𝗜 𝗖𝗘𝗘
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝗗𝗮𝗴𝗮 𝗮𝗹𝗾𝗮𝗹𝗮𝗺𝗶𝗻 𝘁𝗮𝗸𝘂 𝗮𝗸𝗼𝗱𝗮 𝘆𝗮𝘂𝘀𝗵𝗲
( Uwar batoorl )✍️
اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍
______________________________________________________________
🅿️ 15&16
💋💋 امى بتولة💋
🄽🄸🄶🄴🅁🄸🄰
Garin Kaduna anguwan GRA qarfe 10:40am nasafe acan yamun.
As usual addu'a yauma na sameta zaune kan sallaya takeyi da alama de abun yana damun ta sosai dan hawaye ne a fuskan ta shaɓe shaɓe.
( Allah maji roqon bawansa ne, komi yadameka aduniya , kama allah da manzonsa ka kama adduah insha allahu, allah xe sassauta maka komi).
Bayahn ta idar da addu'an tashafa hawayen fuskanta ta share ta tashi ta naɗe abun sallahn da hijab nata tafito ta ajiye a Waldrop, ta fito tayo qasa palour dan jiran dawowan mijinta da suka fita tareda jikan nata.
Zaune take a main palourn nasu tana kallon labarai a tv dake maqale a bangon palourn duka hankalinta na kan labaran, sallaman da akayi yasata juyawa murmushi ne shimfiɗe a fuskan ta tana amsa musu maraba da baban yara da angon granny, zama sukayi alhajin yace yauwa Hajiya maman yara, ganin tashin yau matan nasa damuwan da sauqi fuskan ta asake hakan yamasa daɗi hira suke suna kallon tare, little ne yasauqa yaje wajan tv yaɗauko remote, Hajiya ce tace angon granny miqo karka shiga wani wajan takowa yayi yakawo mata yana un gilani aci ci canja mun doyi doyi an gani ( cartoons), amsa Hajiya tayi tom rigimammen miji kawo insaka maka masu fitina kaman kai sauya tasha tayi aikuwa ta stallen sa ya nemi waje ya zauna yana kallon cartoons en, Alhaji na kallon su yana murmushi.
Bayan wasu awanni
Zaune suke a palourn nasu alhajin na aiki a system yayinda Hajiya da little ke karatu
Me aiki ce tayi sallama a palourn stugunnawa tayi tagaida alhajin amsawa yayi da fuskansa ba yabo ba fallasa, qasa da kanta tayi hajiya akawo abincin nan ne ko abari a dinning? Ah ah indo kawo nan kekam, amsawa tayi ta tashi takoma dinning area ta kwaso abincin takawo masu nan palourn en, data gama kawowa tajuya takoma.
Hajiyan ce da kanta ta tashi tayi saving nasu.
( dukda stufanta bata bari me aiki tamata komi na miji wonderful haka akeson mace, bakaman wasu matan namu ba hatta shinfiɗan miji se an masu Allah kyauta)
Suka zauna cin abincin daren
Bayahn sun kammala hajiya da kanta tahaɗe komi me aikin ta qwalawa qira tazo tadaga kwanukan tayi kitchen dasu.
Little yace gilani kallonsa tayi tace na'am angon granny ,gilani namaki addu'a da nabi apoki na macallaci ai!!!
Ta kallesa, tom kanari mijin granny faɗamun mekace a addu'an naka?
Washe haqora yayi yace gilani, nace allah anca addu'an da gilani na taceyi kuyyum!!!
Murmushi tayi tace ameen ya hayyu ya qayyum tana lumshe ido(yaro qarami da halin manya)
Allah maka albarka mijin granny
Yace ameen gilani nah.
Kashe kayan kallon hajiyan tayi ta taya mijin nata haɗa kayan aikin nasa, suka haurawa sama sukayi dan bacci ganin dare yayi.
Adduah granny tamasa ta kwantar dashi sleep tight ko angon gilani
Kwanciya suma sukayi itada mijinnata.
Nace safiyar alkhaeryh kakanun little ...
🅆🄰🅂🄷🄴
🄶🄰🅁🄸