Sashe 56
Yar Sarki Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Sai a hankali Gwaggon yara Allah shirya mana su, ku kuma duk kutashi kuje kuyi sallah magrib yayi" Umma ta faɗa tana qarisa haura last step ɗin.
Tashuwa duka suka yi kowa yayi hanyan ɗaki dan gabatar da Sallan ganin lokaci yayi.
( Mu kula da addininmu, mu kula da ibadunmu, mu kula da i badun mu, da na iyalanmu domin amanan su Allah ya bamu. Sallah abu ne wanda be cancanci wasa ba, kada kabari abun duniya ya ruɗa ka karanta novel,chat ko wani shirmen lokacin ibada ya wuce ko da kuwa harka ne na neman kuɗi indai kana son ganin dai-dai to ka riqe addininka. Allah datar damu Ameen)
Bayan sun shigan ɗaki Maha tace "gaskiya Adda Ummeyh tazo da masifa nikam Allah yasa dai a yarda a sayamun sabuwar waya shine damuwa ta" lallai ma Maha wato ma Ummeyh ce masifa nide ba ruwa ah to kuma in waya kike so ai ga ya Habeeby ko wayar bindiga kika ce kike so zae saya maki Mahreen ta faɗa tana shigewa toilet dan yin alwala.
bakin gadon su Maha ta zauna ta ɗau wayan Mahreen kan Numbern ɗazu da suka yi waya ta shiga tana kallo wani zuciyan na cewa ta qira wanin na cewa a'a karta qira, jin qaran Mahreen ta fito toilet ɗin dole ya sanya ta fasa qiran, ajiye wayan tayi itama ta shige toilet dan yin alwalan.
Praying mat Mahreen ta shumfiɗa ta saka hijab zata tada sallah qira ya shigo wayan ta, qaramin tsaki taja kai jama'a mutum zai yi sallah ma baza'a barshi ba waye da qira haka lokacin sallah gasto-gasto kaman baya sallah nasan ba Rouheei bane kam.
Wayan ta je wajan gadon ta ɗauka, new number ta gani wanda da alama layin da aka qira Maha da shine ɗazu, hararan wayan tayi bata ɗauka ba dede kuma Maharm ta fito toilet ɗin kuma qiran ya yanke.
Maha man of your dream ya qira inaji halan shi baya sallah, a'a Addah banson cin fuska ke da namiji ɗaya ne? Me zuwa masallaci ai ya jima da sallame sallahn sa.
"Kwaji dashi" faɗin Mahreen ta wuce taje ta tada Sallahn ta, Maha ma darduman ta shumfiɗa gefen Addanta, ta sanya hijab itama ta tada Sallan sai qiran ya qara shigowa wayan.
Mahreen na sallame wa Maha ma dede ta sallame carbi suke ja atare suka yi addu'oeen su, suna shafawa Maha ta miqe tayi wajan wayan ko ɗaga darduman bata tsaya yi ba.
Mahreen ce ta miqe ta naɗe nata da na Maha ta ajiye su mazaunin su ta cire hijab ɗin jikin ta tana cewa "amma dai Maha Allah aiko da Manzon shiriya ya shiryaki.
"Adda Ni to me nayi?" Ta faɗa da shagwaɓa tana riqe da wayan a hanun ta, qiran ne ya kuma shigowa ai kuwa tana ganin numbern ne masauqi tawa kanta akan makeken gadon nasu kamun tayi picking ta kara wayan a kunne.
Mahreen tace "ta Man of dream ayi soyayyah lafiya sai kin fito" Mahreen ta faɗa tana ficewa a ɗakin nasu tayi qasa dan zuwa palour.
Maha dake kwance akan gado da waya a kunne sallama tayi da Sansanyar muryanta "Assalamualaika warahmatullahi wa barkatuhu"
Wa'alaikissalam sarauniyar mata Maryama Barka da dare,
"Barkanmu handsome"
Murmushi yayi a ɗayan bangaren kina fa sani jin ni wanine kai na na qara girma wai handsome, niko ina naga kyau?
Murmushi tayi tace "ashe dai duka mazan duniya ba mai kyau in har kaima baka dashi"
Shikenan bana ja da maganan sarauniyata fatan dai kina lafiya?
Ina lafiya Alhamdulillahi sarki fatah kaima hakan?
Murmusawa yayi daga ɗayan bangaren You are making me feeling very hungry of seeing you Queen, Yaushe za'a bani dama nazo naqara ganin kyakkyawan fuskan sarauniya ta? Murmushi tayi har sanda fararen haqoranta suka fito anytime you are welcome handsome.
Since you said anytime bana yi sallar insha'ee na shirya nazo hope am welcome even dis time? Lah lah noo not today You are not welcome today but may be any day after today.
okay madam Allah kaimu dan gaskiya am eager to see this cute face again, Ko dai ugly face ba.
Dariya yayi a ɗayan bangaren wanda ko ba'a faɗa ba kasan ya bayyana kyawun sa matuqa (me kyau sannan ya haɗa da dariya yaya kenan?). And you most be joking inde kina faɗa wa wannan kyakkyawan halittar Ubangijin ungly bari ma kiji You will make a very big sin( zunubi) sai dae kiyi istigfari ki tuba sannan kuma ki haɗa da hamdala (godiya ga Ubangiji).
Lumshe ido tayi "she's just feeling her self somewhere else not this world again( duniyar masoya kenan)".
Wayan suka ci gaba dayi cikin wasa da shauqi in ka gansu zaka ranste sun shekara da haɗuwa not even knowing is just few days relationship.
Suna waya su ne basu yi sallama ba har sai da aka qira isha'ee kamun suka yi sallama, kashe wayan tayi tana kallon silin ɗin ɗakin tana murmushi, a lokacin Mahreen ta shigo ɗakin, l kallon Maha tayi tai murmushi ta wuce ta shumfiɗa praying mat ta tada Sallah.
Maha bayan ta gama juyin ta akan gadon ajiye wayan tayi itama ta miqe dan gabatar da nata sallah.
Umma zaune da Ummeyh a palourn suna hira, Ummey tace "wai nikam Umman yara ina yarona yayi ne tun da jiya ban gansa ba? Niko ina zan sani Gwaggon yara ba muna tare ba amma baya wuce ya fice da yaron sa dai kam.
To Allah dawo dasu lafiya, Umma ta amsa da "Ameen".
ko gama rufe baki ba suyi ba sai sallaman sa suka ji shi da Little amsawa suka yi Umma na cewa "Gwaggon yara Kinga ɗanki ɗan halak yaqi ambato kina tambaya sai kuma gashinan kaman yasan Gwaggon sa na neman sa" isowa palourn yayi yana Ummeyh na gani ban ɓata ba.
Habeebyn Ummeyh ai nasan ban da ɓata kam na dai jika shiru ne. Zaunawa yayi gefen Ummeyhn tasu yana "gani tom Ummeyh na"
Maha da Mahreen ce suka shigo palourn a tare.
Mahreen tace "yaya soja sannu da dawowa" Murmushi yayi sannu auntyn soja.
Ummeyh ce ta kallesa au wai Mahreen ce aunty lallai kam gayamun yaushe ta zama auntyn ka?
Umma tace "yauwa Gwaggon yara tambaya mana shi dai" murmushi yayi bai ce komi ba.
Mahreen kuwa qasa tayi da kanta wai taji kunya. Maha taɓe baki tayi tana miqawa Little hanu my boy ayoyo I miss you, kaman dama bai ganta ba jira yake ta qirasa har da gudun sa yana faɗawa jikinta "aunci unkui afita a ni ance maca mufita da anci na yaci aunci i micc u cuu" yafaɗa cikin gwalantin sa.
Ummeyh dariya ta saka jin abinda Little ya faɗa da maganan sa da baya fita sai tace "wai dagaske Maha kin koyawa yaron nan ɗan banzan surutun kinnan lallai kaga iyaye Allah shiryaku duka ke da ɗan naki"
Soja yace "ai Ummeyh boy yayi rashin mama indai wannan ce" ya faɗa yana taɓe baki.
Tura baki tayi tana qunquni tim ina ruwan mutum ma da ni,
Umma tace "qyalesu doter kekam uwa tagari ce Allah maku albarka duka" suka amsa da Ameen duka palourn.
Abba dake shigowa ne yayi sallama, Maha ce tayi saurin amsawa tana ayoyo Abbana.
Da murmushi yace doter maman yaro sannun ku ko, Little yace "apoki annu a dawowa nima ai anbi unkui na anguwa kuma aka bimu ba" Umma da take ta murmushi bata ce komi ba bayan amsa sallaman Abban sai tace "baki abun magana angon gilani".
Abba murmushi yayi aboki sorry ko next time zaka bini in yaso sai kaima na biku ko? Ɗaga kai Little yayi yana washe qananan haqoransa.
Wucewa ɗaki Abba yayi bayan yai masu sannu dukansu, Umma ta tashi tabi bayansa.
suna shiga ɗakin ya rungume matar sa, amarya ta mai ƴaƴa da jikoki shine ake ta murmushi ko qala ba'a cemun ba ko?
Kama kunne tayi tana murmushi aimun afuwa yallaɓoi baza'a sake ba.
kallonta yayi yace "angama amarya ta". murmushi tayi bata ce komi ba ta taya sa ya rage manyan kayan jikin sa.
yallaɓoi abar wasta ruwan nan sai munci abinci kaga dama kai muke jira.
murmusawa yayi Allah maki albarka Ameenatu, da Ameen Umma ta amsa tayi gaba yabi bayanta suka komo
palourn.
Ummeyh na zaune inda suka barta da Maha da Mahreen sai Little.
kallon su Umma tayi tace "Gwaggon yara muje muci abinci ba"
tashuwa Ummeyh tayi tana faɗin "to Umman yara matar yaya.
"Doter je ki qira yayanki yazo muci abinci ko, angon granny da Mahreen mu tafi kamun su iso" Umma ta faɗa tana juyawa zuwa dinning.
Turo baki Maha tayi kaman tace ba zata ba ta nufi hanyan balconyn da zai sada ta da ɗakin soja tana qunquni.
su kuwa duka dinning area suka yi, Abba ma ya iso suka zauna kallon su yayi yace "ina doter da habeeb?"
Umma ta basa amsa da "doter taje qiransa ne suna zuwa"
"okay" yace yayi shiru.
Mahreen ce ta tashi tayi saving nasu duka, boy me zaka ci?
"Nikam anci ba ce unkui da aunci na anjo anci" Little ya faɗa tana maqale kafaɗa.
zama Mahreen tayi tazuba nata ta fara ci.
Ummeyh ce ta murmusa tace "rigimammen miji tom sai ka zauna zaman jiran iyayen naka ai mukan munyi gaba".
Ko da Mahar ta isa qofan ɗakin tsayawa tayi har kaman ba zata qonqosa ba amma tuna ranan abinda ya faru sai tayi knocking.
shiru ba'a ce komi ba qara knocking tayi daga ciki taji murya qasa-qasa ance "yes come in"
Tura qofan tayi tashiga da sallama.....
Muje zuwa
Uwar Batoorl taku Ako da yaushe ✍️
ƳAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh🕊️
💋💋 امى بتولة💋
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙩𝙖 𝙝𝙖𝙟𝙖𝙧𝙠𝙪, 𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙣𝙩𝙪𝙗𝙚𝙣𝙞 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙡𝙖𝙮uka:-
08146292652
𝘾𝙝𝙖𝙩 𝙤𝙣𝙡𝙮.
09161720046
𝙔𝙤𝙪 𝙘𝙖𝙣 𝙘𝙖𝙡𝙡 𝙙𝙞𝙨 𝙤𝙣𝙚, 𝙭𝙖𝙢𝙪 𝙢𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙣𝙠𝙪 𝙖 𝙧𝙖𝙝𝙪𝙨𝙖 𝙢𝙖𝙞 𝙨𝙖𝙪𝙦𝙞, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi😁!!!
# 𝘾𝙤𝙢𝙢𝙚𝙣𝙩
# 𝙇𝙞𝙠𝙚 &
# 𝙨𝙝𝙖𝙧𝙚
💦💦💦💦💦💦💦
𝙔𝘼𝙍 𝙎𝘼𝙍𝙆𝙄 𝘾𝙀𝙀
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝘼𝙣𝙙 𝙒𝙧𝙞𝙩𝙩𝙚𝙣
𝘽𝙮
𝙃𝙖𝙧𝙞𝙧𝙖 𝙨𝙖𝙡𝙞𝙝𝙪 𝙞𝙨𝙖
(𝙐𝙬𝙖𝙧 batoorl)
اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍
_______________________________________________________________
🅿️ 65&66
💋💋 امى بتولة💋
𝐓𝐀𝐋𝐋𝐀!! 𝐓𝐀𝐋𝐋𝐀!! 𝐓𝐀𝐋𝐋𝐀!!
Tashuwa duka suka yi kowa yayi hanyan ɗaki dan gabatar da Sallan ganin lokaci yayi.
( Mu kula da addininmu, mu kula da ibadunmu, mu kula da i badun mu, da na iyalanmu domin amanan su Allah ya bamu. Sallah abu ne wanda be cancanci wasa ba, kada kabari abun duniya ya ruɗa ka karanta novel,chat ko wani shirmen lokacin ibada ya wuce ko da kuwa harka ne na neman kuɗi indai kana son ganin dai-dai to ka riqe addininka. Allah datar damu Ameen)
Bayan sun shigan ɗaki Maha tace "gaskiya Adda Ummeyh tazo da masifa nikam Allah yasa dai a yarda a sayamun sabuwar waya shine damuwa ta" lallai ma Maha wato ma Ummeyh ce masifa nide ba ruwa ah to kuma in waya kike so ai ga ya Habeeby ko wayar bindiga kika ce kike so zae saya maki Mahreen ta faɗa tana shigewa toilet dan yin alwala.
bakin gadon su Maha ta zauna ta ɗau wayan Mahreen kan Numbern ɗazu da suka yi waya ta shiga tana kallo wani zuciyan na cewa ta qira wanin na cewa a'a karta qira, jin qaran Mahreen ta fito toilet ɗin dole ya sanya ta fasa qiran, ajiye wayan tayi itama ta shige toilet dan yin alwalan.
Praying mat Mahreen ta shumfiɗa ta saka hijab zata tada sallah qira ya shigo wayan ta, qaramin tsaki taja kai jama'a mutum zai yi sallah ma baza'a barshi ba waye da qira haka lokacin sallah gasto-gasto kaman baya sallah nasan ba Rouheei bane kam.
Wayan ta je wajan gadon ta ɗauka, new number ta gani wanda da alama layin da aka qira Maha da shine ɗazu, hararan wayan tayi bata ɗauka ba dede kuma Maharm ta fito toilet ɗin kuma qiran ya yanke.
Maha man of your dream ya qira inaji halan shi baya sallah, a'a Addah banson cin fuska ke da namiji ɗaya ne? Me zuwa masallaci ai ya jima da sallame sallahn sa.
"Kwaji dashi" faɗin Mahreen ta wuce taje ta tada Sallahn ta, Maha ma darduman ta shumfiɗa gefen Addanta, ta sanya hijab itama ta tada Sallan sai qiran ya qara shigowa wayan.
Mahreen na sallame wa Maha ma dede ta sallame carbi suke ja atare suka yi addu'oeen su, suna shafawa Maha ta miqe tayi wajan wayan ko ɗaga darduman bata tsaya yi ba.
Mahreen ce ta miqe ta naɗe nata da na Maha ta ajiye su mazaunin su ta cire hijab ɗin jikin ta tana cewa "amma dai Maha Allah aiko da Manzon shiriya ya shiryaki.
"Adda Ni to me nayi?" Ta faɗa da shagwaɓa tana riqe da wayan a hanun ta, qiran ne ya kuma shigowa ai kuwa tana ganin numbern ne masauqi tawa kanta akan makeken gadon nasu kamun tayi picking ta kara wayan a kunne.
Mahreen tace "ta Man of dream ayi soyayyah lafiya sai kin fito" Mahreen ta faɗa tana ficewa a ɗakin nasu tayi qasa dan zuwa palour.
Maha dake kwance akan gado da waya a kunne sallama tayi da Sansanyar muryanta "Assalamualaika warahmatullahi wa barkatuhu"
Wa'alaikissalam sarauniyar mata Maryama Barka da dare,
"Barkanmu handsome"
Murmushi yayi a ɗayan bangaren kina fa sani jin ni wanine kai na na qara girma wai handsome, niko ina naga kyau?
Murmushi tayi tace "ashe dai duka mazan duniya ba mai kyau in har kaima baka dashi"
Shikenan bana ja da maganan sarauniyata fatan dai kina lafiya?
Ina lafiya Alhamdulillahi sarki fatah kaima hakan?
Murmusawa yayi daga ɗayan bangaren You are making me feeling very hungry of seeing you Queen, Yaushe za'a bani dama nazo naqara ganin kyakkyawan fuskan sarauniya ta? Murmushi tayi har sanda fararen haqoranta suka fito anytime you are welcome handsome.
Since you said anytime bana yi sallar insha'ee na shirya nazo hope am welcome even dis time? Lah lah noo not today You are not welcome today but may be any day after today.
okay madam Allah kaimu dan gaskiya am eager to see this cute face again, Ko dai ugly face ba.
Dariya yayi a ɗayan bangaren wanda ko ba'a faɗa ba kasan ya bayyana kyawun sa matuqa (me kyau sannan ya haɗa da dariya yaya kenan?). And you most be joking inde kina faɗa wa wannan kyakkyawan halittar Ubangijin ungly bari ma kiji You will make a very big sin( zunubi) sai dae kiyi istigfari ki tuba sannan kuma ki haɗa da hamdala (godiya ga Ubangiji).
Lumshe ido tayi "she's just feeling her self somewhere else not this world again( duniyar masoya kenan)".
Wayan suka ci gaba dayi cikin wasa da shauqi in ka gansu zaka ranste sun shekara da haɗuwa not even knowing is just few days relationship.
Suna waya su ne basu yi sallama ba har sai da aka qira isha'ee kamun suka yi sallama, kashe wayan tayi tana kallon silin ɗin ɗakin tana murmushi, a lokacin Mahreen ta shigo ɗakin, l kallon Maha tayi tai murmushi ta wuce ta shumfiɗa praying mat ta tada Sallah.
Maha bayan ta gama juyin ta akan gadon ajiye wayan tayi itama ta miqe dan gabatar da nata sallah.
Umma zaune da Ummeyh a palourn suna hira, Ummey tace "wai nikam Umman yara ina yarona yayi ne tun da jiya ban gansa ba? Niko ina zan sani Gwaggon yara ba muna tare ba amma baya wuce ya fice da yaron sa dai kam.
To Allah dawo dasu lafiya, Umma ta amsa da "Ameen".
ko gama rufe baki ba suyi ba sai sallaman sa suka ji shi da Little amsawa suka yi Umma na cewa "Gwaggon yara Kinga ɗanki ɗan halak yaqi ambato kina tambaya sai kuma gashinan kaman yasan Gwaggon sa na neman sa" isowa palourn yayi yana Ummeyh na gani ban ɓata ba.
Habeebyn Ummeyh ai nasan ban da ɓata kam na dai jika shiru ne. Zaunawa yayi gefen Ummeyhn tasu yana "gani tom Ummeyh na"
Maha da Mahreen ce suka shigo palourn a tare.
Mahreen tace "yaya soja sannu da dawowa" Murmushi yayi sannu auntyn soja.
Ummeyh ce ta kallesa au wai Mahreen ce aunty lallai kam gayamun yaushe ta zama auntyn ka?
Umma tace "yauwa Gwaggon yara tambaya mana shi dai" murmushi yayi bai ce komi ba.
Mahreen kuwa qasa tayi da kanta wai taji kunya. Maha taɓe baki tayi tana miqawa Little hanu my boy ayoyo I miss you, kaman dama bai ganta ba jira yake ta qirasa har da gudun sa yana faɗawa jikinta "aunci unkui afita a ni ance maca mufita da anci na yaci aunci i micc u cuu" yafaɗa cikin gwalantin sa.
Ummeyh dariya ta saka jin abinda Little ya faɗa da maganan sa da baya fita sai tace "wai dagaske Maha kin koyawa yaron nan ɗan banzan surutun kinnan lallai kaga iyaye Allah shiryaku duka ke da ɗan naki"
Soja yace "ai Ummeyh boy yayi rashin mama indai wannan ce" ya faɗa yana taɓe baki.
Tura baki tayi tana qunquni tim ina ruwan mutum ma da ni,
Umma tace "qyalesu doter kekam uwa tagari ce Allah maku albarka duka" suka amsa da Ameen duka palourn.
Abba dake shigowa ne yayi sallama, Maha ce tayi saurin amsawa tana ayoyo Abbana.
Da murmushi yace doter maman yaro sannun ku ko, Little yace "apoki annu a dawowa nima ai anbi unkui na anguwa kuma aka bimu ba" Umma da take ta murmushi bata ce komi ba bayan amsa sallaman Abban sai tace "baki abun magana angon gilani".
Abba murmushi yayi aboki sorry ko next time zaka bini in yaso sai kaima na biku ko? Ɗaga kai Little yayi yana washe qananan haqoransa.
Wucewa ɗaki Abba yayi bayan yai masu sannu dukansu, Umma ta tashi tabi bayansa.
suna shiga ɗakin ya rungume matar sa, amarya ta mai ƴaƴa da jikoki shine ake ta murmushi ko qala ba'a cemun ba ko?
Kama kunne tayi tana murmushi aimun afuwa yallaɓoi baza'a sake ba.
kallonta yayi yace "angama amarya ta". murmushi tayi bata ce komi ba ta taya sa ya rage manyan kayan jikin sa.
yallaɓoi abar wasta ruwan nan sai munci abinci kaga dama kai muke jira.
murmusawa yayi Allah maki albarka Ameenatu, da Ameen Umma ta amsa tayi gaba yabi bayanta suka komo
palourn.
Ummeyh na zaune inda suka barta da Maha da Mahreen sai Little.
kallon su Umma tayi tace "Gwaggon yara muje muci abinci ba"
tashuwa Ummeyh tayi tana faɗin "to Umman yara matar yaya.
"Doter je ki qira yayanki yazo muci abinci ko, angon granny da Mahreen mu tafi kamun su iso" Umma ta faɗa tana juyawa zuwa dinning.
Turo baki Maha tayi kaman tace ba zata ba ta nufi hanyan balconyn da zai sada ta da ɗakin soja tana qunquni.
su kuwa duka dinning area suka yi, Abba ma ya iso suka zauna kallon su yayi yace "ina doter da habeeb?"
Umma ta basa amsa da "doter taje qiransa ne suna zuwa"
"okay" yace yayi shiru.
Mahreen ce ta tashi tayi saving nasu duka, boy me zaka ci?
"Nikam anci ba ce unkui da aunci na anjo anci" Little ya faɗa tana maqale kafaɗa.
zama Mahreen tayi tazuba nata ta fara ci.
Ummeyh ce ta murmusa tace "rigimammen miji tom sai ka zauna zaman jiran iyayen naka ai mukan munyi gaba".
Ko da Mahar ta isa qofan ɗakin tsayawa tayi har kaman ba zata qonqosa ba amma tuna ranan abinda ya faru sai tayi knocking.
shiru ba'a ce komi ba qara knocking tayi daga ciki taji murya qasa-qasa ance "yes come in"
Tura qofan tayi tashiga da sallama.....
Muje zuwa
Uwar Batoorl taku Ako da yaushe ✍️
ƳAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh🕊️
💋💋 امى بتولة💋
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙩𝙖 𝙝𝙖𝙟𝙖𝙧𝙠𝙪, 𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙣𝙩𝙪𝙗𝙚𝙣𝙞 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙡𝙖𝙮uka:-
08146292652
𝘾𝙝𝙖𝙩 𝙤𝙣𝙡𝙮.
09161720046
𝙔𝙤𝙪 𝙘𝙖𝙣 𝙘𝙖𝙡𝙡 𝙙𝙞𝙨 𝙤𝙣𝙚, 𝙭𝙖𝙢𝙪 𝙢𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙣𝙠𝙪 𝙖 𝙧𝙖𝙝𝙪𝙨𝙖 𝙢𝙖𝙞 𝙨𝙖𝙪𝙦𝙞, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi😁!!!
# 𝘾𝙤𝙢𝙢𝙚𝙣𝙩
# 𝙇𝙞𝙠𝙚 &
# 𝙨𝙝𝙖𝙧𝙚
💦💦💦💦💦💦💦
𝙔𝘼𝙍 𝙎𝘼𝙍𝙆𝙄 𝘾𝙀𝙀
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝘼𝙣𝙙 𝙒𝙧𝙞𝙩𝙩𝙚𝙣
𝘽𝙮
𝙃𝙖𝙧𝙞𝙧𝙖 𝙨𝙖𝙡𝙞𝙝𝙪 𝙞𝙨𝙖
(𝙐𝙬𝙖𝙧 batoorl)
اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍
_______________________________________________________________
🅿️ 65&66
💋💋 امى بتولة💋
𝐓𝐀𝐋𝐋𝐀!! 𝐓𝐀𝐋𝐋𝐀!! 𝐓𝐀𝐋𝐋𝐀!!