Sashe 40
Yar Sarki Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Jirginsu ya isa lafiya, suka samu dakarun sojoji da motoci suna jiran isowan su dama
Shiga Motor suka yi shi da sojojin da aka qaro masa dan staron sa(escort) suka yi gida
Tun kan Motorn nasu ya iso qofan gida aka wangale masu gate sakamakon qaran jiniyan da ya sanar da sojojin dake cikin gidan dawowan mai gidan
Umma da Little ke mata daru wai shi sai dai akaisa wajan auntyn sa Maha, tana jin qaran motocin tace "yauwa Angon gilani oya miqe ga can aboki ya dawo kaje kace masa ya kaika" ta shuwa Little yayi yai hanyan waje
Umma ganin ya fita murmushi tayi tace "kaje can ku qarata da abokin naka dan anma yarona takwara da kai dai a kama a haɗani da aikin renon ka"
miqewa tayi ta shige ɗaki dan qara gyara jikin ta kamun mijin nata ya shigo.
Gimbiya wajan Ammaan ta taje dan yanzukam jikinta Alhmdlh
abunda har yanzu bata iya yi shine dai ta taka da qafafuwanta har waje kuma abunka da ciwo in ya kwan biyu ma sai a hankali bare ciwon da ya ɗibi shekaru
suna aiki da rubutu da kuma magun gunan da Abba ke turo masu kullum
Sosai mutunci ya shiga tsakanin Mai martaba da kuma Abban 𝘼𝙈𝙅𝘼𝘿.
Hira suke da Ammaan ta amma gaba ɗaya tunaninta baya wajan Ammaan nata sosai take jin wani iri da kuma yawan kallon fuskansa a idanuwanta
Ajiyan zuciya ta sauqe, Ammaan ta dake kula da duk yanayin da take ciki murmusawa kawai tayi dan daga ganin ɗiyar tata tasan matsalar ta
Kallonta tayi tace "tashi kije ki huta ko ibnateeyh"
Tura baki tayi tace "Ammaa a'a ni ban gaji da hira dake ba kuma ni banajin bacci
To ni kuma na gaji da hiran bacci nake son yi
Qara tura baki tayi idonta ko ya kawo kwallah Ammaan ni ɗin? murmushi tayi tashi kije kiyi tunanin surkina da kyau amma adinga masa addu'a
Jin abinda mahaifiyar ta tace sai ta rufe fuskanta da hanunta ta tashi da gudu tabar ɗakin tana dariya ya akayi Ammaan ta taramfo ta
Ganin ta fita da gudu har da rufe fuska sai abun ya bawa Sarauniya Dariya
Murmusawa kawai tayi tana Allah maki albarka ibnateeyh Allah nuna mana wannan rana alfarman Rasulullahi Sallallahu Alaihi Wasallam
Ko da t fita a wajan mahaifiyar ta maimakon ta wuce ɗakinta sai ta stinci kan ta da son zuwa garden tuna ranan da suka yi sallama sai ta nufi wajan kaman zata same shi zaune yana jiran ta
Kuyangunta ne da suka biyota suka yi saurin mata shumfiɗa Suna tambayanta Allah yaja kwanan Gimbiya mai za'a kawo maki ranki shidaɗe?
Fuskanta a rufe kaman ko yaushe idonta ma a lumshe bata ko mosta ba bare tace uffan
Suna ganin haka sunsan me take nufi
abunda yaban mamaki banga an shiga ciki ba a nan garden ɗin naga an taho mata da fruits ayanke kuma da alama a fridge aka cirosu, kayan itatuwan like kankana, abarba, ayaba, cucumber and apple etc.
Fav fruit nata ta ɗauka kankana yanka 1 ta kai bakinta, mai ta tuna sai ta fasa ta ɗau Apple ta tauna a hankali Lumshe ido tayi jin daɗin Apple ɗin ya ratsa mata har kai
she dont know why sosai take jin son ganin wannan kyakkyawan saurayin ko Apple ɗin ma dan ta tuna fav fruit nasa ne Shiyasa taci sai kuma taji daɗin sa daban yau....
Muje zuwaa✍️
𝙔𝘼𝙍 𝙎𝘼𝙍𝙆𝙄 𝘾𝙀
𝘿𝘼𝙂𝘼 𝙏𝘼𝙎𝙆𝘼𝙍 𝘼𝙇𝙌𝘼𝙇𝘼𝙈𝙄𝙉
👇
𝙃𝘼𝙍𝙄𝙍𝘼𝙏𝙐𝙒𝘼 𝙐𝙒𝘼𝙍 𝘽𝘼𝙏𝙊𝙊𝙍𝙇
💋💋 امى بتولة💋
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙩𝙖 𝙝𝙖𝙟𝙖𝙧𝙠𝙪, 𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙣𝙩𝙪𝙗𝙚𝙣𝙞 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙡𝙖𝙮uka:-
08146292652
𝘾𝙝𝙖𝙩 𝙤𝙣𝙡𝙮.
09161720046
𝙔𝙤𝙪 𝙘𝙖𝙣 𝙘𝙖𝙡𝙡 𝙙𝙞𝙨 𝙤𝙣𝙚, 𝙭𝙖𝙢𝙪 𝙢𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙣𝙠𝙪 𝙖 𝙧𝙖𝙝𝙪𝙨𝙖 𝙢𝙖𝙞 𝙨𝙖𝙪𝙦𝙞, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi😁
# 𝘾𝙤𝙢𝙢𝙚𝙣𝙩
# 𝙇𝙞𝙠𝙚 &
# 𝙨𝙝𝙖𝙧𝙚
💦💦💦💦💦💦💦
𝙔𝘼𝙍 𝙎𝘼𝙍𝙆𝙄 𝘾𝙀𝙀
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝘼𝙣𝙙 𝙒𝙧𝙞𝙩𝙩𝙚𝙣
𝘽𝙮
𝙃𝙖𝙧𝙞𝙧𝙖 𝙨𝙖𝙡𝙞𝙝𝙪 𝙞𝙨𝙖
(𝙐𝙬𝙖𝙧 batoorl)
اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍
_______________________________________________________________
𝗪𝗮𝗻𝗻𝗮𝗻 𝘀𝗵𝗮𝗳𝗶 𝘀𝗮𝗱𝗮𝘂𝗸𝗮𝗿𝘄𝗮 𝗴𝗮𝗿𝗲𝗸𝗶 𝗺𝗮𝗹𝗮𝗺𝗮 𝘁𝗮 𝗸𝘂𝗺𝗮 𝗺𝗮𝘀𝗼𝘆𝗶𝘆𝗮 𝘁𝗮 𝗾𝗮𝘄𝗮 𝘁𝗮 𝗴𝗮𝗿𝗶 𝘕𝘈𝘕𝘈 𝘔𝘈𝘙𝘠𝘈𝘔𝘈 𝗵𝗮𝗯𝗶𝗯𝘁𝘆 𝗮𝗺
𝗞𝗶𝘆𝗶 𝘆𝗮𝗰𝗰𝗲 𝗸𝗶𝗸𝗲 𝘀𝗼 𝗱𝗮𝘀𝗵𝗶 𝗾𝗮𝘄𝗮𝗿 𝗮𝗺𝗮𝗻𝗮 𝗼𝗻𝗲 𝗹𝗼𝘃𝗲 𝗱𝗮𝗴𝗮 𝘂𝘄𝗮𝗿 𝗯𝗮𝘁𝗼𝗼𝗿𝗹
𝙶𝚊𝚒𝚜𝚞𝚠𝚊 𝚐𝚊𝚖𝚒 𝚍𝚊 𝚏𝚊𝚝𝚊𝚗 𝚊𝚕𝚔𝚊𝚒𝚛𝚒 𝚊 𝚐𝚊𝚛𝚎𝚔𝚞 𝚖𝚊𝚜𝚘𝚢𝚊 𝚕𝚒𝚝𝚝𝚊𝚏𝚒𝚗 𝚈𝙰𝚁 𝚂𝙰𝚁𝙺𝙸 𝙲𝙴𝙴 𝚊𝚔𝚘 𝚒𝚗𝚊 𝚔𝚞𝚔𝚎 𝚊 𝚏𝚊𝚍𝚒𝚗 𝚍𝚞𝚗𝚒𝚢𝚊𝚛 𝚗𝚊𝚗 𝚍𝚊𝚐𝚊 𝚝𝚊𝚔𝚞 𝚊𝚔𝚘 𝚍𝚊 𝚢𝚊𝚞𝚜𝚑𝚎 𝚄𝚆𝙰𝚁 𝙱𝙰𝚃𝙾𝙾𝚁𝙻
𝙶𝚘𝚍𝚒𝚢𝚊 𝚖𝚊𝚛𝚊 𝚊𝚍𝚊𝚍𝚒 𝙲𝙴𝙾 𝙻𝙰𝙵𝙰𝚉𝙸 𝚆𝚁𝙸𝚃𝚃𝙴𝚁𝚂 𝙰𝚂𝚂𝙾𝙲𝙸𝙰𝚃𝙸𝙾𝙽 (𝙰𝙱𝚄𝙱𝙰𝙺𝙰𝚁 𝚂𝙰𝙳𝙴𝙴𝚀) 𝙳𝙰 𝙳𝙰𝚄𝙺𝙰𝙲𝙸𝙽 𝚈𝙰 𝚄𝚆𝙰 𝙽𝙰 𝙼𝙴𝙼𝙱𝙾𝙱𝙸𝙽 𝚆𝙰𝙽𝙽𝙰𝙽 𝙺𝚄𝙽𝙶𝙸𝚈𝙰 𝙼𝙰𝙸 𝙰𝙻𝙱𝙰𝚁𝙺𝙰.
***
🅿️ 47&48
💋💋 امى بتولة💋
Asuban farko Mahreen ta tashi ta gabatar da nafilan ta sannan ta tashi Maha
Ana qiran sallah suka bi masallaci tare da Maha, bayan sun idar da salla kowa azkar nasa yayi da lazumin safe suna shafa addu'a Mahreen ta miqe ta fice a ɗakin, Maha kuwa komawa kan gado tayi ta gyara kwanciya dan har yanzu buguwan da tayi jiya yana damun ta
Ko da Mahreen ta fita Gyaran palourn ta soma ta gyara dinning
Sanda ta tabbatar ta gyara ko ina tass ta kunna burner da ta gani
sannan ta wuce kitchen ta ɗaura ruwan abun kari
Wanke wanke ta haɗa na ƴan stiraran kwanukan da ba'a wanke su jiya ba dan ta wanke sai ga hayra ta shigo kitchen en da sallama
Amsawa Mahreen tayi suka gaisa hayra tace "sister irin wannan aiki haka da sanyin asuba gaskiya duk wanda ya aure ki ya huta na taya sa murna, ni fa duk jaraban tsohuwar nan da sanyin asuban nan ba fita zan ba atou"
Murmushi Mahreen tayi kai de sissy
Me a cikin aikin asuban yafa fi daɗi gaskiya nikam ma banjin sanyinn da kuke faɗa a nan Ji nake ma garinsu Umma yafi nan sanyi
Haka dai kika ce sister amma bauchi yafi kaduna sanyi ina ma za'a haɗa chaɓɓ
( to to kuzo ku raba mana musu yan kd da bauchi ina ne yafi sanyi)
Karɓan wanke wanken hayra tayi amma da qyar Mahreen ta bar mata sai ta koma kan girkin
A haka suka cigaba da aikinsu suna yi suna hira su bibbiyun su har suka kammala komi
Mahreen tace "tom sissy ni dai ba naje na duba wancan malalaciyar ko ta tashi ko kuma baccin ta koma, Na barki da aikin jerawa a dinning afuwan".
Caɓ sister jerawa shine aiki? Ai aikin kam ya qare dan kin riga da kin gama yau delicious naki zamu ci
Murmushi tayi ta fice a kitchen ɗin ta nufi ɗakin su
tana shiga da sallama kallon ta takai kan gado kaman yacce tayi tsammani kuwa hakan ta tarar a kwance ta samu Maha tayi ɗaɗɗaya tana sharar baccinta kaman bata yi na dare ba
Girgiza kai kawai tayi tace "dede dake ai sai yaya habeeby ɗin Allah Ubangiji yasa ya Aure ki ko zai saita mana ke"
Har zata shige bayi sai ta tuna yanxu ba safiya bane a jiddah qaramin wayanta ta jawo tayi dialing layin Ummeyn ta
Yana ringing ɗaya Ummeyh ta ɗauka tana "Assalamu'alaiki beenty"
Amsa Sallaman tayi "wa'alaikissalam Na'am Ummeyh na antashi lafiya?
Lafiya Alhmdlh ƴar Ummeyh ya ummata?
Uhmn Ummanki ki ko rigima Ummeyh daga gani ma halin tsohuwar nan Maha ta ɗauko wallahi
Eyye Ummeyh kama haɓa tayi kaman ƴar tata na gaban ta nace gidanku Mahreen dan dai kin renani ki dubi idona kice uwata rigima mun fara wasan reni ko?
Uhmn ni dai bance ba Ummeyh, ya Abeeyh?
Igiyan ajiyansa da kika ban ya tsinke ya gudu,
Ki fita idona Mahreen uwata ba sa'an wasan ku ba
Turo baki tayi Allah ya baki haquri Ummeyh
In ya bani haqurin ki qwace da kanki a wajan
Ayya dai Ummeyh na kiyi haquri Allah baki haquri
Ameen to ke kuma Allah ya maki albarka Mahreen ɗin Ummeyh da Abbeyh
Murmushi tayi tace "Ummeyh yaushe zakizo? Muna missing naki"
Very soon beenty Insha Allah
Yanzu dai ina Auta? banji mostinta ba
Gata nan kwance kaman kayan wanki Ummeyh tana bacci, Allah ba ɗiyarkin nan bata ji ko kaɗan Ummeyh ni so nake ma wataran ya soja ya taimaka ya jibge ta ko zata nistu shi kuma baya dukanta kaman me storon ya ko me ta masa sai dai surutu
Ummeyh murmushi tayi tace "duka wannan dogon bayanin akan ƴar jinjirata Autan Abbeyh tom ta Allah ba taki ba za kiji dashi ne ba mai taɓa mun jinjira bawa Auta ta waya nikam naji muryan ta
Daka mata mari a acinya Mahreen tayi "tom sarkin masu baccin safe tashi Ummeyh na magana" ta faɗa tana miqa mata wayan.
Hararan Mahreen tayi ta amshi waya sai kuma ta fashe da kuka
ni dai Ummeyh ko kizo mu koma ko na biyo ki tunda nazo ya habeebu duka na yake haka yaya Mahreen ma duk se cin zalina suke ba mai sona sai Umma da Abba da ya Abdoul da yarona
Murmushi Ummeyh tayi tom ai naga masu sonki sun fi masu dukanki yawa kiyi haquri uwata ta kaina duk wanda ya qara taɓa ki sai ki haɗa shi da Umman ki ko ki faɗawa takwaranki kinji
Insha Allah very soon nima zan zo nan da week in Allah yaso ya yarda in dai har ayyuka suka yi dama-dama kinji
Tom Ummeyh naji
Yauwá to share hawayenki Auntan Ummeyh
turo baki tayi ni dama kuka na ba hawaye
Dariya duka suka yi ita da Ummeyhn nata to Allah ya shiryaki uwata
Maza a tashi aje a gaida Ummata nasan ko gaisuwa ba kiyi ba
Uhmn kawai tace suka yi sallama ta bawa Mahreen wayarta
Sallama suka yi itama ta katse call en, ajiye wayan tayi ta shige bathroom
Maha tashi tayi ta gyara ɗakin tsaff kaman ba i taba ta kunna turaren wuta.
Shiga Motor suka yi shi da sojojin da aka qaro masa dan staron sa(escort) suka yi gida
Tun kan Motorn nasu ya iso qofan gida aka wangale masu gate sakamakon qaran jiniyan da ya sanar da sojojin dake cikin gidan dawowan mai gidan
Umma da Little ke mata daru wai shi sai dai akaisa wajan auntyn sa Maha, tana jin qaran motocin tace "yauwa Angon gilani oya miqe ga can aboki ya dawo kaje kace masa ya kaika" ta shuwa Little yayi yai hanyan waje
Umma ganin ya fita murmushi tayi tace "kaje can ku qarata da abokin naka dan anma yarona takwara da kai dai a kama a haɗani da aikin renon ka"
miqewa tayi ta shige ɗaki dan qara gyara jikin ta kamun mijin nata ya shigo.
Gimbiya wajan Ammaan ta taje dan yanzukam jikinta Alhmdlh
abunda har yanzu bata iya yi shine dai ta taka da qafafuwanta har waje kuma abunka da ciwo in ya kwan biyu ma sai a hankali bare ciwon da ya ɗibi shekaru
suna aiki da rubutu da kuma magun gunan da Abba ke turo masu kullum
Sosai mutunci ya shiga tsakanin Mai martaba da kuma Abban 𝘼𝙈𝙅𝘼𝘿.
Hira suke da Ammaan ta amma gaba ɗaya tunaninta baya wajan Ammaan nata sosai take jin wani iri da kuma yawan kallon fuskansa a idanuwanta
Ajiyan zuciya ta sauqe, Ammaan ta dake kula da duk yanayin da take ciki murmusawa kawai tayi dan daga ganin ɗiyar tata tasan matsalar ta
Kallonta tayi tace "tashi kije ki huta ko ibnateeyh"
Tura baki tayi tace "Ammaa a'a ni ban gaji da hira dake ba kuma ni banajin bacci
To ni kuma na gaji da hiran bacci nake son yi
Qara tura baki tayi idonta ko ya kawo kwallah Ammaan ni ɗin? murmushi tayi tashi kije kiyi tunanin surkina da kyau amma adinga masa addu'a
Jin abinda mahaifiyar ta tace sai ta rufe fuskanta da hanunta ta tashi da gudu tabar ɗakin tana dariya ya akayi Ammaan ta taramfo ta
Ganin ta fita da gudu har da rufe fuska sai abun ya bawa Sarauniya Dariya
Murmusawa kawai tayi tana Allah maki albarka ibnateeyh Allah nuna mana wannan rana alfarman Rasulullahi Sallallahu Alaihi Wasallam
Ko da t fita a wajan mahaifiyar ta maimakon ta wuce ɗakinta sai ta stinci kan ta da son zuwa garden tuna ranan da suka yi sallama sai ta nufi wajan kaman zata same shi zaune yana jiran ta
Kuyangunta ne da suka biyota suka yi saurin mata shumfiɗa Suna tambayanta Allah yaja kwanan Gimbiya mai za'a kawo maki ranki shidaɗe?
Fuskanta a rufe kaman ko yaushe idonta ma a lumshe bata ko mosta ba bare tace uffan
Suna ganin haka sunsan me take nufi
abunda yaban mamaki banga an shiga ciki ba a nan garden ɗin naga an taho mata da fruits ayanke kuma da alama a fridge aka cirosu, kayan itatuwan like kankana, abarba, ayaba, cucumber and apple etc.
Fav fruit nata ta ɗauka kankana yanka 1 ta kai bakinta, mai ta tuna sai ta fasa ta ɗau Apple ta tauna a hankali Lumshe ido tayi jin daɗin Apple ɗin ya ratsa mata har kai
she dont know why sosai take jin son ganin wannan kyakkyawan saurayin ko Apple ɗin ma dan ta tuna fav fruit nasa ne Shiyasa taci sai kuma taji daɗin sa daban yau....
Muje zuwaa✍️
𝙔𝘼𝙍 𝙎𝘼𝙍𝙆𝙄 𝘾𝙀
𝘿𝘼𝙂𝘼 𝙏𝘼𝙎𝙆𝘼𝙍 𝘼𝙇𝙌𝘼𝙇𝘼𝙈𝙄𝙉
👇
𝙃𝘼𝙍𝙄𝙍𝘼𝙏𝙐𝙒𝘼 𝙐𝙒𝘼𝙍 𝘽𝘼𝙏𝙊𝙊𝙍𝙇
💋💋 امى بتولة💋
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙩𝙖 𝙝𝙖𝙟𝙖𝙧𝙠𝙪, 𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙣𝙩𝙪𝙗𝙚𝙣𝙞 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙡𝙖𝙮uka:-
08146292652
𝘾𝙝𝙖𝙩 𝙤𝙣𝙡𝙮.
09161720046
𝙔𝙤𝙪 𝙘𝙖𝙣 𝙘𝙖𝙡𝙡 𝙙𝙞𝙨 𝙤𝙣𝙚, 𝙭𝙖𝙢𝙪 𝙢𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙣𝙠𝙪 𝙖 𝙧𝙖𝙝𝙪𝙨𝙖 𝙢𝙖𝙞 𝙨𝙖𝙪𝙦𝙞, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi😁
# 𝘾𝙤𝙢𝙢𝙚𝙣𝙩
# 𝙇𝙞𝙠𝙚 &
# 𝙨𝙝𝙖𝙧𝙚
💦💦💦💦💦💦💦
𝙔𝘼𝙍 𝙎𝘼𝙍𝙆𝙄 𝘾𝙀𝙀
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝘼𝙣𝙙 𝙒𝙧𝙞𝙩𝙩𝙚𝙣
𝘽𝙮
𝙃𝙖𝙧𝙞𝙧𝙖 𝙨𝙖𝙡𝙞𝙝𝙪 𝙞𝙨𝙖
(𝙐𝙬𝙖𝙧 batoorl)
اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍
_______________________________________________________________
𝗪𝗮𝗻𝗻𝗮𝗻 𝘀𝗵𝗮𝗳𝗶 𝘀𝗮𝗱𝗮𝘂𝗸𝗮𝗿𝘄𝗮 𝗴𝗮𝗿𝗲𝗸𝗶 𝗺𝗮𝗹𝗮𝗺𝗮 𝘁𝗮 𝗸𝘂𝗺𝗮 𝗺𝗮𝘀𝗼𝘆𝗶𝘆𝗮 𝘁𝗮 𝗾𝗮𝘄𝗮 𝘁𝗮 𝗴𝗮𝗿𝗶 𝘕𝘈𝘕𝘈 𝘔𝘈𝘙𝘠𝘈𝘔𝘈 𝗵𝗮𝗯𝗶𝗯𝘁𝘆 𝗮𝗺
𝗞𝗶𝘆𝗶 𝘆𝗮𝗰𝗰𝗲 𝗸𝗶𝗸𝗲 𝘀𝗼 𝗱𝗮𝘀𝗵𝗶 𝗾𝗮𝘄𝗮𝗿 𝗮𝗺𝗮𝗻𝗮 𝗼𝗻𝗲 𝗹𝗼𝘃𝗲 𝗱𝗮𝗴𝗮 𝘂𝘄𝗮𝗿 𝗯𝗮𝘁𝗼𝗼𝗿𝗹
𝙶𝚊𝚒𝚜𝚞𝚠𝚊 𝚐𝚊𝚖𝚒 𝚍𝚊 𝚏𝚊𝚝𝚊𝚗 𝚊𝚕𝚔𝚊𝚒𝚛𝚒 𝚊 𝚐𝚊𝚛𝚎𝚔𝚞 𝚖𝚊𝚜𝚘𝚢𝚊 𝚕𝚒𝚝𝚝𝚊𝚏𝚒𝚗 𝚈𝙰𝚁 𝚂𝙰𝚁𝙺𝙸 𝙲𝙴𝙴 𝚊𝚔𝚘 𝚒𝚗𝚊 𝚔𝚞𝚔𝚎 𝚊 𝚏𝚊𝚍𝚒𝚗 𝚍𝚞𝚗𝚒𝚢𝚊𝚛 𝚗𝚊𝚗 𝚍𝚊𝚐𝚊 𝚝𝚊𝚔𝚞 𝚊𝚔𝚘 𝚍𝚊 𝚢𝚊𝚞𝚜𝚑𝚎 𝚄𝚆𝙰𝚁 𝙱𝙰𝚃𝙾𝙾𝚁𝙻
𝙶𝚘𝚍𝚒𝚢𝚊 𝚖𝚊𝚛𝚊 𝚊𝚍𝚊𝚍𝚒 𝙲𝙴𝙾 𝙻𝙰𝙵𝙰𝚉𝙸 𝚆𝚁𝙸𝚃𝚃𝙴𝚁𝚂 𝙰𝚂𝚂𝙾𝙲𝙸𝙰𝚃𝙸𝙾𝙽 (𝙰𝙱𝚄𝙱𝙰𝙺𝙰𝚁 𝚂𝙰𝙳𝙴𝙴𝚀) 𝙳𝙰 𝙳𝙰𝚄𝙺𝙰𝙲𝙸𝙽 𝚈𝙰 𝚄𝚆𝙰 𝙽𝙰 𝙼𝙴𝙼𝙱𝙾𝙱𝙸𝙽 𝚆𝙰𝙽𝙽𝙰𝙽 𝙺𝚄𝙽𝙶𝙸𝚈𝙰 𝙼𝙰𝙸 𝙰𝙻𝙱𝙰𝚁𝙺𝙰.
***
🅿️ 47&48
💋💋 امى بتولة💋
Asuban farko Mahreen ta tashi ta gabatar da nafilan ta sannan ta tashi Maha
Ana qiran sallah suka bi masallaci tare da Maha, bayan sun idar da salla kowa azkar nasa yayi da lazumin safe suna shafa addu'a Mahreen ta miqe ta fice a ɗakin, Maha kuwa komawa kan gado tayi ta gyara kwanciya dan har yanzu buguwan da tayi jiya yana damun ta
Ko da Mahreen ta fita Gyaran palourn ta soma ta gyara dinning
Sanda ta tabbatar ta gyara ko ina tass ta kunna burner da ta gani
sannan ta wuce kitchen ta ɗaura ruwan abun kari
Wanke wanke ta haɗa na ƴan stiraran kwanukan da ba'a wanke su jiya ba dan ta wanke sai ga hayra ta shigo kitchen en da sallama
Amsawa Mahreen tayi suka gaisa hayra tace "sister irin wannan aiki haka da sanyin asuba gaskiya duk wanda ya aure ki ya huta na taya sa murna, ni fa duk jaraban tsohuwar nan da sanyin asuban nan ba fita zan ba atou"
Murmushi Mahreen tayi kai de sissy
Me a cikin aikin asuban yafa fi daɗi gaskiya nikam ma banjin sanyinn da kuke faɗa a nan Ji nake ma garinsu Umma yafi nan sanyi
Haka dai kika ce sister amma bauchi yafi kaduna sanyi ina ma za'a haɗa chaɓɓ
( to to kuzo ku raba mana musu yan kd da bauchi ina ne yafi sanyi)
Karɓan wanke wanken hayra tayi amma da qyar Mahreen ta bar mata sai ta koma kan girkin
A haka suka cigaba da aikinsu suna yi suna hira su bibbiyun su har suka kammala komi
Mahreen tace "tom sissy ni dai ba naje na duba wancan malalaciyar ko ta tashi ko kuma baccin ta koma, Na barki da aikin jerawa a dinning afuwan".
Caɓ sister jerawa shine aiki? Ai aikin kam ya qare dan kin riga da kin gama yau delicious naki zamu ci
Murmushi tayi ta fice a kitchen ɗin ta nufi ɗakin su
tana shiga da sallama kallon ta takai kan gado kaman yacce tayi tsammani kuwa hakan ta tarar a kwance ta samu Maha tayi ɗaɗɗaya tana sharar baccinta kaman bata yi na dare ba
Girgiza kai kawai tayi tace "dede dake ai sai yaya habeeby ɗin Allah Ubangiji yasa ya Aure ki ko zai saita mana ke"
Har zata shige bayi sai ta tuna yanxu ba safiya bane a jiddah qaramin wayanta ta jawo tayi dialing layin Ummeyn ta
Yana ringing ɗaya Ummeyh ta ɗauka tana "Assalamu'alaiki beenty"
Amsa Sallaman tayi "wa'alaikissalam Na'am Ummeyh na antashi lafiya?
Lafiya Alhmdlh ƴar Ummeyh ya ummata?
Uhmn Ummanki ki ko rigima Ummeyh daga gani ma halin tsohuwar nan Maha ta ɗauko wallahi
Eyye Ummeyh kama haɓa tayi kaman ƴar tata na gaban ta nace gidanku Mahreen dan dai kin renani ki dubi idona kice uwata rigima mun fara wasan reni ko?
Uhmn ni dai bance ba Ummeyh, ya Abeeyh?
Igiyan ajiyansa da kika ban ya tsinke ya gudu,
Ki fita idona Mahreen uwata ba sa'an wasan ku ba
Turo baki tayi Allah ya baki haquri Ummeyh
In ya bani haqurin ki qwace da kanki a wajan
Ayya dai Ummeyh na kiyi haquri Allah baki haquri
Ameen to ke kuma Allah ya maki albarka Mahreen ɗin Ummeyh da Abbeyh
Murmushi tayi tace "Ummeyh yaushe zakizo? Muna missing naki"
Very soon beenty Insha Allah
Yanzu dai ina Auta? banji mostinta ba
Gata nan kwance kaman kayan wanki Ummeyh tana bacci, Allah ba ɗiyarkin nan bata ji ko kaɗan Ummeyh ni so nake ma wataran ya soja ya taimaka ya jibge ta ko zata nistu shi kuma baya dukanta kaman me storon ya ko me ta masa sai dai surutu
Ummeyh murmushi tayi tace "duka wannan dogon bayanin akan ƴar jinjirata Autan Abbeyh tom ta Allah ba taki ba za kiji dashi ne ba mai taɓa mun jinjira bawa Auta ta waya nikam naji muryan ta
Daka mata mari a acinya Mahreen tayi "tom sarkin masu baccin safe tashi Ummeyh na magana" ta faɗa tana miqa mata wayan.
Hararan Mahreen tayi ta amshi waya sai kuma ta fashe da kuka
ni dai Ummeyh ko kizo mu koma ko na biyo ki tunda nazo ya habeebu duka na yake haka yaya Mahreen ma duk se cin zalina suke ba mai sona sai Umma da Abba da ya Abdoul da yarona
Murmushi Ummeyh tayi tom ai naga masu sonki sun fi masu dukanki yawa kiyi haquri uwata ta kaina duk wanda ya qara taɓa ki sai ki haɗa shi da Umman ki ko ki faɗawa takwaranki kinji
Insha Allah very soon nima zan zo nan da week in Allah yaso ya yarda in dai har ayyuka suka yi dama-dama kinji
Tom Ummeyh naji
Yauwá to share hawayenki Auntan Ummeyh
turo baki tayi ni dama kuka na ba hawaye
Dariya duka suka yi ita da Ummeyhn nata to Allah ya shiryaki uwata
Maza a tashi aje a gaida Ummata nasan ko gaisuwa ba kiyi ba
Uhmn kawai tace suka yi sallama ta bawa Mahreen wayarta
Sallama suka yi itama ta katse call en, ajiye wayan tayi ta shige bathroom
Maha tashi tayi ta gyara ɗakin tsaff kaman ba i taba ta kunna turaren wuta.