Sashe 44
Yar Sarki Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Zaune take gaban mai martaba kanta a qasa
Ibnateeyh yanzu kinsan in lissafina dai dai ne to yau saura wata 1da satanni bikin nan ko fatan kina sane?
Don haka za'a fara shirye-shiryen biki da komi sannan zanyi magana da mahaifin yaron
Insha Allahu ni ina ji a jikina ya kusa dawowa ma don haka kema ki fara shiri inaso gaba ɗaya ki daina fita yanzu kinji ba
"Insha Allahu Papa Allah taimaka" shine kawai abunda tace
ganin kaman bata yanayi me daɗi sai Mai martaba ya sallameta
Sannan ya aika da ɗan aike akan a faɗawa Abban Amjad yana nason ganinsa gobe in Allah ya kaimu
Umman Amjad ce zaune tayi tagumi tasa tuwo a gaba amma bata ko sa hanu ba shigowan Abba kenan daga wajan jin saqon qiran Sarki ya tarar da ita haka
Girgiza kai yayi bece komi ba
Zama yayi kusa da ita MARYAMA ki masa addu'a kinji Inshà Allah alkhaery ne ya riqe sa kinji
Sai hawaye a idonta sharrrrr ta cire hannu a abincin ma kuka nason qwace mata
Saurin share mata hawayen Abba yayi
Kul Maryama na haneki da mawa ɗanki kuka kibar zubar masa da hawaye dan hawayen uwa masifa ne akan ɗan ta ba mutuwa yayi ba tafiya ce kuma Insha Allah yana hanyan dawowa kinji ko mutuwa yayi ma tsakaninki dashi addu'a dan shine soyayyan ki gare sa
Adduah zamu masa yanzun ma kinji a haka ya lallaɓa ta da qyar ta yarda taci abinci
Nan ya fada mata yacce suka yi da ɗan saqon mai martaba
Sun kuyar da kai Umma tayi tace "Ni wallahi duk ji nayi ma da ban kawo shawaran ya shiga gasar nan ba tsakani da Allah na fara dana.." ta kasa qarisawa sakamakon kallon da Abba ya jefa mata
Wai ke Maryam mai yake damunki ne kam? Ja kike dashi akan hukuncin da Allah yayi akan ɗan ki? Kinsan zaki zo duniya? Ko kinsan zaki samu yaron? Mai yasa dan Allah ya qaddara abu akan yaronki kikeson butulce wa Allah ta hanyan nuna baki karɓi wannan qaddaran ba? Lokacin samun damuwan mu yayi tabbas in dai bazaki gyara kalaman ki ba, ki godewa Allah dan bakisan iya alkhaeryhn da yake cikin wannan qaddara ba ki ɗauki kanki ki kwatanta a matsayin da Sarauniya take ciki na rashin lafiya shekaru da shekaru in kece zakice haka? Tom inaso ki kasance mai yiwa Allah godiya dan yaronki kaman yanda Allah ya baki kyautan sa tom haka yake kyauta ga al'umman Annabi SAW kisa albarka a komi da ya shafi Amjad in dai kinason ki shirya da mahaliccinki akan kyautan da ya maki
"Kayi haquri Abban sa" shine abinda Umma ta faɗa tana share fuskan ta
Abba yace "ba ni zaki bawa haquri ba ki nemi yafiyar Ubangiji tun da wuri"
Astagfirullah ya Rabb Allah Alhamdulillahi Allah ka kare mun shi ka basa sa'an abinda yaje nema ka bamu ikon cinye ko wacce qaddara tamu
Yauwa Abban sa nikam ya za'a yi da maganan shirin bikin ne tom kaga fa ya kamata ace iyanzu ankai kayan tambaya da sauran su ya rage kayan Aure da sadaki to su masu sarautane Mu kuma Alhamdulillahi
Murmushi yayi ai tun ɗazu da wannan magana muke ai da yafi
Amma da kikace Alhmdlh kin gama zance shi wannan kalman yafi komi yanxu dai in Allah ya kaimu zuwa goben naje naji qiran akan mene ko ya ya ake ciki inyaso in na dawo mu kuma sai musan ya za'a yi mai ya kamata ayi ba
Musan ta ina zamu fara amma mudai Allah ya dawo mana da ɗanmu lafiya shine babba a wajan mu dasu duka
Da "Ameen" Umma ta amsa
ayyah jarumin Ummansa Ummanka na kewan ka nasan kaima duk inda kake kana kewata
Fatam Allah ya tsare mun kai ya haɗaka da mutane na gari Allah dawar dakai gida lafiya ya nuna mana wannan biki Alfarman fiyayyen halitta SAW.
Muje zuwa fan's ✍️
ƳAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh🕊️
💋💋 امى بتولة💋
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙩𝙖 𝙝𝙖𝙟𝙖𝙧𝙠𝙪, 𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙣𝙩𝙪𝙗𝙚𝙣𝙞 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙡𝙖𝙮uka:-
08146292652
𝘾𝙝𝙖𝙩 𝙤𝙣𝙡𝙮.
09161720046
𝙔𝙤𝙪 𝙘𝙖𝙣 𝙘𝙖𝙡𝙡 𝙙𝙞𝙨 𝙤𝙣𝙚, 𝙭𝙖𝙢𝙪 𝙢𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙣𝙠𝙪 𝙖 𝙧𝙖𝙝𝙪𝙨𝙖 𝙢𝙖𝙞 𝙨𝙖𝙪𝙦𝙞, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi😁!!!
# 𝘾𝙤𝙢𝙢𝙚𝙣𝙩
# 𝙇𝙞𝙠𝙚 &
# 𝙨𝙝𝙖𝙧𝙚
💦💦💦💦💦💦💦
𝙔𝘼𝙍 𝙎𝘼𝙍𝙆𝙄 𝘾𝙀𝙀
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝘼𝙣𝙙 𝙒𝙧𝙞𝙩𝙩𝙚𝙣
𝘽𝙮
𝙃𝙖𝙧𝙞𝙧𝙖 𝙨𝙖𝙡𝙞𝙝𝙪 𝙞𝙨𝙖
(𝙐𝙬𝙖𝙧 batoorl)
اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍
_______________________________________________________________
🅿️ 51&52
💋💋 امى بتولة💋
**
𝙈𝙖𝙝𝙖
𝙄𝙨 𝙖𝙣 𝙖𝙧𝙖𝙗𝙞𝙘 𝙣𝙖𝙢𝙚 𝙬𝙝𝙞𝙘𝙝 𝙢𝙚𝙖𝙣𝙨
𝙆𝙞𝙣𝙙𝙣𝙚𝙨𝙨𝙨 & 𝙗𝙚𝙣𝙚𝙫𝙤𝙡𝙚𝙣𝙩
Maha is a name for ur baby girl's
**
Mahreen ce ta kalleta ganin ta shigo da gudu kuma tana waige sai tace "ke kuma daga ina Maha? Ke da waye wa kika stokano?
Maha tace "sai jero mun tambayoyi kike Ina ruwanki" ta wuce banɗaki tayo alwala tazo tai Salla
Da ta idar ta ninke darduma ta wuce tayi ɗakin Umma dan tana ga kaman zai iya biyo ta nan ɗin ma
Ita dai Mahreen ido ta zuba mata bata kuma cewa komi ba har ta fice a ɗakin taɓe baki tayi ta tashi itama ta ɗauro alwala
Assalamu'alaikum Ummata
Amsawa Umma tayi shigo mana ɗiyar Umma kuma surkan Ummanta
Turo baki tayi Umma kema xaki fara ko zan koma inda na fito Allah
Murmushi Umma tayi zo ki faɗamun waya taɓamun ke Autan Umman ta
Kan gadon Umma ta haye ta kwanta uhmn Umma nazo bacci a ɗakinki ne
Anya ba laifi kikai wa soja ba kika gudo doter?
Umma nidai bacci nazo yi banyi komi ba kuma ki tambayesa kiji
Tom ayi lafiya Auntan umma
Umma wayanta ta ɗauka ta qira layin Ameerah ya shiga har ya yanke ba'a ɗauka ba qara qira tayi haka ba'a ɗauka ba san da ta qira ana uku kamun aka ɗauka
Ameerah na ɗauka tace "afuwan Ummana"
Ina kika aje wayan kika je? Umma na mance wayan a ɗakine
Tom yayi kyau ya kuke?
muna lafiya Ummanmu
Ya mijinki ya baqonku?
Dukanmu lafiya lah Umma afuwan ban faɗa maki ba ai jiya ya tafi
Umma da yanayin faɗa tace "Ameera ya tafi kuma ban gane ya tafi ba?"
Umma yace abu zaije yi a bauchi tom tunda ya warke zai tafi
Ameerah ashe niba uwarki bace da baxaki faɗamun ba ko Abbanku amma de ya maki kyau daga ke har mijin naki
Umma Kashe wayanta tayi ranta a ɓace
Ameerah ce ta qirata ɗauka tayi tace "Yanzu kuma me kika qira kicemun?
Qasa tayi da murya kiyi haquri Ummata amma akwai phone number ensa a wajan Daddyn little
Shikkenan naji yanzu ina ya tafi? kwashe duk yacce suka yi da yayanta amjad en tayi ta faɗa ma Umma
Yanzu Ameerah rashin hankalinku da rashin tausayinku yakai haka dama mutum besan kowa ba tunda Allah ya haɗa ku ta sanadin hatsari ai seku temaka masa shima nan gaba sai kuga da ikon Allah ya temaka maku ko wa wani naku
Baisan kowa a Bauchi ba so kuke yaje yai ta tangariri agarin bauchi ko?
Nagode maku Ameera
Umma kiyi haquri Allah nace ya bari muzo tare yace a'a time nasa kaɗan ne
shikkenan yayi kyau Allah tsare sa ya basa sa'a
Haquri Ameera ta qara bawa Umma
Umma tace "Bakomi" sallama suka yi ta kashe wayan ta
Numbern Abba ta nemo ta qira
Ɗauka yayi "assalamualaikum hajiyata ya akayi ya gida"
Yallaɓoi kasan me yaranka suka yi
A'a sai kin faɗa maman yarana
Kwashe yacce suka yi da Ameerah tayi ta faɗa masa
Subhanallahi yanzu shi mijin nata biyewa shirmenta yayi? To shikenan Insha Allah zan qira mijin nata ya turoman numbern yaron in yaso sai na turawa Abdul ya kaisa gida ko ina fatan hakan yayi maki Hajiya ta
Allah qara girma yallaɓoi hakan yayi sosai ma, Allah shirya mana su sukuma Allah barmun kai
"Ameen hajiyata" Abba ya faɗa yana murmushi
Ɗan hiransu suka yi na masoya
Insha Allahu nima nan da kwan 2 zan dawo hajiyata dan nayi kewanki
Amma mai za'a ajiyemun haka aka damu na dawo?
"Kaima dai yallaɓoi ka sani dolema a tanadar maka abu mai daɗi koda kaman ruwan roba ne( faro)" Umma ta faɗa tana dariya
haba dai hajiyata wannan kam kice nai zamana nasha anan kawai sai dai ko acemun yar buduwar matata ta ajeman kanta
Zaka sani jin kunya yallaɓoi har da jikanne nake budurwa?
a'a nikam a wajena matata ƴar shawal-shawal take kaman ƴar 18 years
Dariya tayi yallaɓoi banda zugi fa kar kasa kai na ya fashe ba jini
Dariya suka sa duka sukai ta hiransu gwanin sha'awa har suka yi sallama.
Itama Umma hawan gadon tayi takwanta gefen Maha da ta jima da yin bacci...
washegari da sassafe ya tashi, bayan an kawo masa abun kari a gidan wannan mutumin karyawa yayi ya gode yace ze wuce
Rakasa wannan bawan Allah yayi suka yi sallama yana qara masa godiya sosai
Gaba ɗaya sai kuma ya rasa ta ina zai fara neman wannan bishiyan
Tambaya zeyi ne ko yaya? a haka dai ya samu wani bawan Allah yayi tambaya jejiin garinnan babba
kowa ce masa yake kawai ya shiga jejin dan ba nan kusa bane
Ya shiga jeji-jeji sosai sunfi a qirga dan kwanansa ɗai-ɗai har 5 amma bai samu itacen nan ba.
Ibnateeyh yanzu kinsan in lissafina dai dai ne to yau saura wata 1da satanni bikin nan ko fatan kina sane?
Don haka za'a fara shirye-shiryen biki da komi sannan zanyi magana da mahaifin yaron
Insha Allahu ni ina ji a jikina ya kusa dawowa ma don haka kema ki fara shiri inaso gaba ɗaya ki daina fita yanzu kinji ba
"Insha Allahu Papa Allah taimaka" shine kawai abunda tace
ganin kaman bata yanayi me daɗi sai Mai martaba ya sallameta
Sannan ya aika da ɗan aike akan a faɗawa Abban Amjad yana nason ganinsa gobe in Allah ya kaimu
Umman Amjad ce zaune tayi tagumi tasa tuwo a gaba amma bata ko sa hanu ba shigowan Abba kenan daga wajan jin saqon qiran Sarki ya tarar da ita haka
Girgiza kai yayi bece komi ba
Zama yayi kusa da ita MARYAMA ki masa addu'a kinji Inshà Allah alkhaery ne ya riqe sa kinji
Sai hawaye a idonta sharrrrr ta cire hannu a abincin ma kuka nason qwace mata
Saurin share mata hawayen Abba yayi
Kul Maryama na haneki da mawa ɗanki kuka kibar zubar masa da hawaye dan hawayen uwa masifa ne akan ɗan ta ba mutuwa yayi ba tafiya ce kuma Insha Allah yana hanyan dawowa kinji ko mutuwa yayi ma tsakaninki dashi addu'a dan shine soyayyan ki gare sa
Adduah zamu masa yanzun ma kinji a haka ya lallaɓa ta da qyar ta yarda taci abinci
Nan ya fada mata yacce suka yi da ɗan saqon mai martaba
Sun kuyar da kai Umma tayi tace "Ni wallahi duk ji nayi ma da ban kawo shawaran ya shiga gasar nan ba tsakani da Allah na fara dana.." ta kasa qarisawa sakamakon kallon da Abba ya jefa mata
Wai ke Maryam mai yake damunki ne kam? Ja kike dashi akan hukuncin da Allah yayi akan ɗan ki? Kinsan zaki zo duniya? Ko kinsan zaki samu yaron? Mai yasa dan Allah ya qaddara abu akan yaronki kikeson butulce wa Allah ta hanyan nuna baki karɓi wannan qaddaran ba? Lokacin samun damuwan mu yayi tabbas in dai bazaki gyara kalaman ki ba, ki godewa Allah dan bakisan iya alkhaeryhn da yake cikin wannan qaddara ba ki ɗauki kanki ki kwatanta a matsayin da Sarauniya take ciki na rashin lafiya shekaru da shekaru in kece zakice haka? Tom inaso ki kasance mai yiwa Allah godiya dan yaronki kaman yanda Allah ya baki kyautan sa tom haka yake kyauta ga al'umman Annabi SAW kisa albarka a komi da ya shafi Amjad in dai kinason ki shirya da mahaliccinki akan kyautan da ya maki
"Kayi haquri Abban sa" shine abinda Umma ta faɗa tana share fuskan ta
Abba yace "ba ni zaki bawa haquri ba ki nemi yafiyar Ubangiji tun da wuri"
Astagfirullah ya Rabb Allah Alhamdulillahi Allah ka kare mun shi ka basa sa'an abinda yaje nema ka bamu ikon cinye ko wacce qaddara tamu
Yauwa Abban sa nikam ya za'a yi da maganan shirin bikin ne tom kaga fa ya kamata ace iyanzu ankai kayan tambaya da sauran su ya rage kayan Aure da sadaki to su masu sarautane Mu kuma Alhamdulillahi
Murmushi yayi ai tun ɗazu da wannan magana muke ai da yafi
Amma da kikace Alhmdlh kin gama zance shi wannan kalman yafi komi yanxu dai in Allah ya kaimu zuwa goben naje naji qiran akan mene ko ya ya ake ciki inyaso in na dawo mu kuma sai musan ya za'a yi mai ya kamata ayi ba
Musan ta ina zamu fara amma mudai Allah ya dawo mana da ɗanmu lafiya shine babba a wajan mu dasu duka
Da "Ameen" Umma ta amsa
ayyah jarumin Ummansa Ummanka na kewan ka nasan kaima duk inda kake kana kewata
Fatam Allah ya tsare mun kai ya haɗaka da mutane na gari Allah dawar dakai gida lafiya ya nuna mana wannan biki Alfarman fiyayyen halitta SAW.
Muje zuwa fan's ✍️
ƳAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh🕊️
💋💋 امى بتولة💋
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙩𝙖 𝙝𝙖𝙟𝙖𝙧𝙠𝙪, 𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙣𝙩𝙪𝙗𝙚𝙣𝙞 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙡𝙖𝙮uka:-
08146292652
𝘾𝙝𝙖𝙩 𝙤𝙣𝙡𝙮.
09161720046
𝙔𝙤𝙪 𝙘𝙖𝙣 𝙘𝙖𝙡𝙡 𝙙𝙞𝙨 𝙤𝙣𝙚, 𝙭𝙖𝙢𝙪 𝙢𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙣𝙠𝙪 𝙖 𝙧𝙖𝙝𝙪𝙨𝙖 𝙢𝙖𝙞 𝙨𝙖𝙪𝙦𝙞, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi😁!!!
# 𝘾𝙤𝙢𝙢𝙚𝙣𝙩
# 𝙇𝙞𝙠𝙚 &
# 𝙨𝙝𝙖𝙧𝙚
💦💦💦💦💦💦💦
𝙔𝘼𝙍 𝙎𝘼𝙍𝙆𝙄 𝘾𝙀𝙀
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝘼𝙣𝙙 𝙒𝙧𝙞𝙩𝙩𝙚𝙣
𝘽𝙮
𝙃𝙖𝙧𝙞𝙧𝙖 𝙨𝙖𝙡𝙞𝙝𝙪 𝙞𝙨𝙖
(𝙐𝙬𝙖𝙧 batoorl)
اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍
_______________________________________________________________
🅿️ 51&52
💋💋 امى بتولة💋
**
𝙈𝙖𝙝𝙖
𝙄𝙨 𝙖𝙣 𝙖𝙧𝙖𝙗𝙞𝙘 𝙣𝙖𝙢𝙚 𝙬𝙝𝙞𝙘𝙝 𝙢𝙚𝙖𝙣𝙨
𝙆𝙞𝙣𝙙𝙣𝙚𝙨𝙨𝙨 & 𝙗𝙚𝙣𝙚𝙫𝙤𝙡𝙚𝙣𝙩
Maha is a name for ur baby girl's
**
Mahreen ce ta kalleta ganin ta shigo da gudu kuma tana waige sai tace "ke kuma daga ina Maha? Ke da waye wa kika stokano?
Maha tace "sai jero mun tambayoyi kike Ina ruwanki" ta wuce banɗaki tayo alwala tazo tai Salla
Da ta idar ta ninke darduma ta wuce tayi ɗakin Umma dan tana ga kaman zai iya biyo ta nan ɗin ma
Ita dai Mahreen ido ta zuba mata bata kuma cewa komi ba har ta fice a ɗakin taɓe baki tayi ta tashi itama ta ɗauro alwala
Assalamu'alaikum Ummata
Amsawa Umma tayi shigo mana ɗiyar Umma kuma surkan Ummanta
Turo baki tayi Umma kema xaki fara ko zan koma inda na fito Allah
Murmushi Umma tayi zo ki faɗamun waya taɓamun ke Autan Umman ta
Kan gadon Umma ta haye ta kwanta uhmn Umma nazo bacci a ɗakinki ne
Anya ba laifi kikai wa soja ba kika gudo doter?
Umma nidai bacci nazo yi banyi komi ba kuma ki tambayesa kiji
Tom ayi lafiya Auntan umma
Umma wayanta ta ɗauka ta qira layin Ameerah ya shiga har ya yanke ba'a ɗauka ba qara qira tayi haka ba'a ɗauka ba san da ta qira ana uku kamun aka ɗauka
Ameerah na ɗauka tace "afuwan Ummana"
Ina kika aje wayan kika je? Umma na mance wayan a ɗakine
Tom yayi kyau ya kuke?
muna lafiya Ummanmu
Ya mijinki ya baqonku?
Dukanmu lafiya lah Umma afuwan ban faɗa maki ba ai jiya ya tafi
Umma da yanayin faɗa tace "Ameera ya tafi kuma ban gane ya tafi ba?"
Umma yace abu zaije yi a bauchi tom tunda ya warke zai tafi
Ameerah ashe niba uwarki bace da baxaki faɗamun ba ko Abbanku amma de ya maki kyau daga ke har mijin naki
Umma Kashe wayanta tayi ranta a ɓace
Ameerah ce ta qirata ɗauka tayi tace "Yanzu kuma me kika qira kicemun?
Qasa tayi da murya kiyi haquri Ummata amma akwai phone number ensa a wajan Daddyn little
Shikkenan naji yanzu ina ya tafi? kwashe duk yacce suka yi da yayanta amjad en tayi ta faɗa ma Umma
Yanzu Ameerah rashin hankalinku da rashin tausayinku yakai haka dama mutum besan kowa ba tunda Allah ya haɗa ku ta sanadin hatsari ai seku temaka masa shima nan gaba sai kuga da ikon Allah ya temaka maku ko wa wani naku
Baisan kowa a Bauchi ba so kuke yaje yai ta tangariri agarin bauchi ko?
Nagode maku Ameera
Umma kiyi haquri Allah nace ya bari muzo tare yace a'a time nasa kaɗan ne
shikkenan yayi kyau Allah tsare sa ya basa sa'a
Haquri Ameera ta qara bawa Umma
Umma tace "Bakomi" sallama suka yi ta kashe wayan ta
Numbern Abba ta nemo ta qira
Ɗauka yayi "assalamualaikum hajiyata ya akayi ya gida"
Yallaɓoi kasan me yaranka suka yi
A'a sai kin faɗa maman yarana
Kwashe yacce suka yi da Ameerah tayi ta faɗa masa
Subhanallahi yanzu shi mijin nata biyewa shirmenta yayi? To shikenan Insha Allah zan qira mijin nata ya turoman numbern yaron in yaso sai na turawa Abdul ya kaisa gida ko ina fatan hakan yayi maki Hajiya ta
Allah qara girma yallaɓoi hakan yayi sosai ma, Allah shirya mana su sukuma Allah barmun kai
"Ameen hajiyata" Abba ya faɗa yana murmushi
Ɗan hiransu suka yi na masoya
Insha Allahu nima nan da kwan 2 zan dawo hajiyata dan nayi kewanki
Amma mai za'a ajiyemun haka aka damu na dawo?
"Kaima dai yallaɓoi ka sani dolema a tanadar maka abu mai daɗi koda kaman ruwan roba ne( faro)" Umma ta faɗa tana dariya
haba dai hajiyata wannan kam kice nai zamana nasha anan kawai sai dai ko acemun yar buduwar matata ta ajeman kanta
Zaka sani jin kunya yallaɓoi har da jikanne nake budurwa?
a'a nikam a wajena matata ƴar shawal-shawal take kaman ƴar 18 years
Dariya tayi yallaɓoi banda zugi fa kar kasa kai na ya fashe ba jini
Dariya suka sa duka sukai ta hiransu gwanin sha'awa har suka yi sallama.
Itama Umma hawan gadon tayi takwanta gefen Maha da ta jima da yin bacci...
washegari da sassafe ya tashi, bayan an kawo masa abun kari a gidan wannan mutumin karyawa yayi ya gode yace ze wuce
Rakasa wannan bawan Allah yayi suka yi sallama yana qara masa godiya sosai
Gaba ɗaya sai kuma ya rasa ta ina zai fara neman wannan bishiyan
Tambaya zeyi ne ko yaya? a haka dai ya samu wani bawan Allah yayi tambaya jejiin garinnan babba
kowa ce masa yake kawai ya shiga jejin dan ba nan kusa bane
Ya shiga jeji-jeji sosai sunfi a qirga dan kwanansa ɗai-ɗai har 5 amma bai samu itacen nan ba.