Sashe 13
Yar Sarki Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Mai martaba ne ya tashi ya fara jawabi kamar
"Da farko ina mai bawa ɗauka cin jama'a haquri da abinda ya kasance. Sannan baqin mu yaran Sarakuna na nesa da na kusa ina mai baku haquri, da abubuwan da suka faru. Nima banji daɗin yacce abubuwan suka kasance ba amma ina matuqar baku haquri da kuma maku fatan alkhaeri, Allah sanya hakan ne alkhaeri a gareku duka. Daman ita matar mutum kabarinsa, kuma kowa rabon sa yake aura. Insha Allahu zaku samu rabon ku na alkhaery wa ɗanda suka fi Mehwish!! Ina mai maku fatan komawa Masarautan ku lafiya kaman yacce kuka zo lafiya. Sannan ina mai baku haquri akan duk abinda aka muku a Masarauta ba dai-dai ba. Kuma ina mai qara gayyatan ku auren Gimbiya Mehwish wanda za'a yi nan da wata biyar 5 masu zuwa Insha Allah. In dai hakan bai zama ba dai-dai a gareku ba! Nagode sosai sosai ma'assalam".
Mai shela ne ya amsa abun magana ya qara bawa yaran sarakuna haquri sannan kuma da ban gajiya, ya nawa ɗauka cin jama'ar gari ma ban gajiya, "Allah ja kwanan mai martaba zai gaya mana yacce gasan mu na gaba zai kasance" ya faɗa ya qara bawa sarki Miche ɗin.
Amsa sarki yayi yace "Ni Sarki 𝙌𝘼𝙎𝙀𝙀𝙈 na saka gasa kuma gara ɓasa ga duk wanda ya lashe gasan. Insha Allahu shi ne mijin Gimbiya nan da wata 5!! In dai zaka iya kar kayi tunanin ko kai wani abun daban ne, kawai ko ma waye zai iya shiga gasan nan ina ma kowa da kowa fatan alkhaeri.
Gasan bai sanja ba sai dai abun da ya qaru na abinda mutum zai samu in ya lashe gasan. Duk wanda yayi nasaran buɗe fuskan Gimbiya Mehwish a karo na biyu, auren su da ita nan da wata biyar kuma zan basa dukiya mai tarin yawa, Sannan zaka faɗi duk abinda kake so Masarauta kuma zata maka Insha Allahu in bai fi qarfin mu ba. Koma waye kai, a qasar nan kake, a garin nan kake, ko kuwa ba'a garin nan kake ba duka ba damuwa Masarauta na maraba da kai.
Sannan Ina son gasan ya kasance nan da wata 1 mai zuwa da yardan Allah, duk wanda zai iya qofa a buɗe yake".
Bayan Mai martaba ya gama jawabin nasa ya tashi, shi da jama'an fada suka hau dawakai Sarki da waziri da sauran jama'an fadan sarki aka nufi fada, yayin da sauran kuma manya manyan ƴan kasuwa da saura masu abun hawa suka hau kowa ya kama hanyan sa.
Nan dai taron ya watse da ihu!! ya wanci da sunan Gimbiya a bakin su suka tafi, don kuwa ta nuna Jarumta maza manya jarumai har sha biyu 12 ba wasa ba.
Yayin da a gefe ɗaya kuwa wasun su duk yawanci jikin su yayi sanyi, wanda abun da ya haddasa wannan sanyin da jikin nasu yayi ba komai bane face jin abun da mai martaba Sarki Qaseem yace na kuma yin wani gasan. gasan da sun san ba lallai bane ya faru, ko inma ya faru ba lallai wani ya cinye gasan ba. Dan suna ganin tun da waɗan nan jaruman yaran Sarakunan ba wanda yaci gasa a cikin su bare Kuma wani daban a gefe.
Gasan ne suke tunanin ba mai ci amma tabbas sun san Mai martaba Sarki-Qaseem zai bada fiye da abun da ya faɗa. domin kuwa shi ɗin adalin shugaba ne wanda babu irin shi ba iya nahiyar su ba har ma wasu nahiyoyin.
Sarki Qaseem mutum ne wanda baya ɗaukan kan sa shi Sarki ne, yace dan haka yana daban da sauran talakawan sa. Yacce yake haka yake ganin kowa ma yake, Sarki ne mai qaunar talakawan sa da kuma ɗaukacin jama'ar garin nasa, adalin shugaba wanda samun irin sa a yanzu akwai matuqar wahala, duk da kasancewan ƴa ɗaya tilo Allah ya basa amma bai zama mai fifita ta akan cewa ita ɗaya ba, shi uba na gari ne kuma shugaba na gari, shi a wajansa sarauta ta Ubangiji ne ba amfanin zaluntar wani dan mulki ma tabbata zaiyi ba..
Duk abunda ake yi daga Umman Amjad har Abbansa suna cikin masu kallo a wajan taron, sannan duk abinda akayi sun gani. Sai dai su suna ɓangaren masu yabawa bajinta irin na Gimbiya Mehwish.
Waste wa ake a wannan taron kowa da abunda yake furtawa albarkacin bakinsa. Kowa ya kama hanyan komawa gidansa.
Umma da Abba ke tafiya suna fira, Umma ce tace "Abban jarumin Umma kasan me?" A'a Maryama ta sai kin faɗa. Umma tace "wallahi wannan yarinyar MEHWISH burgeni take yi sosai sosai inason mutum haka". Murmushi Abba yayi! Yace "ai dai kam abar burgewa ce ita dan kuwa tana da qoqari sosai fa Allah dai yamata albarka ya bata miji na gari". Da Ameen Umma ta amsa. Suka ci gaba da tafiyan su suna hiran su....
^^^ Gimbiya Mehwish ko isansu fada, shigan ta gida ɗakin ta tayi direct ko takan kuyangun ta bata bi ba. Tana shiga haɗaɗɗen ɗakin nata kan faffaɗan gadon ta taiwa kanta masauqi. Rub da ciki ta kwanta. tunani take "menene ke shirin faruwa da Ni haka? kaman wanda ake xuga mai martaba akai naa mai nayi haka? Papa kyauta zai yi dani ko me?"
Lumshe ido tayi!! Tabbas wannan karon komi zai iya faruwa. Ga shi bata san wa mai martaba zai haɗata dashi ba kuma bata san mai sharaɗin nasa ba.
Amma nufinsa tasan tabbas tayi aure ne ba komai ba.
Sanda ta gama juyin ta akan gadon nata ta tashi ta shige bathroom. Wasta ruwa tayi ta futo, duk da yanayin da ake na zafi hakan bai hanata shiryawa tsaff cikin dogon riganta. ( masha allah!! hurul eyn)
Ko abakin alqalami faɗan irin kyawun da Allah yaiwa Gimbiya Mehwish ba mae yiwuwa bane. qoqartawa nike nake tara jarumta ran da muka ga fuskanta mu faɗi ko kaso 2 ne acikin 100 na kyawun wannan halittar kudai ku qirata "hurul eyn"
Wajan mahaifiyarta ta nufa bayan ta fito ɗakin nata, da kuyangun ta har ta isa qofar sashen kamun ta shiga su kuma suka juya.
Da sallama ta shiga ɗakin da Ammaahn nata take, ba'a amsa mata sallaman ba sakamakon jikin mahaifiyar tata da har yanxu sai a hankali kawai!! Kwantawa tayi gefen ta ko zata samu nistuwa dan sosai take jin wani iri a zuciyar ta ga halin da mahaifiyar ta ke ciki ga abubuwan da suka mata yawa a kai, bata da wanda zata faɗawa damuwan ta! Ko kukan ta!! Ammaaahn ta kaɗai gare ta kuma bata da ko lafiyan amsa mata sallama barai tayi lafiyan rarrashin ta!! a haka bacci yayi gaba da ita.
(Allah sarki uwa da ƴa, wani abu se soyayyyan uwa da ƴarta
Allah ka sakawa iyayenmu da aljannah
Allah kabamu yara masu albarka dason mu da tausayin mu Alfarman Annabi SAW ).
KADUNA
^^^ Tafiya suke a motorn suna hira, Ameera na zolayan Soja jefi jefi Umma da Abba na sa musu baki. Little kuwa yana maqale jikin soja tunda ya ɗauke sa yaqi yarda sauqa jikin sa. Wani wawan birki drivern nasu ya ja ji kake qiiiiiiiiiiiiiiii!!! Ameera ce ta sanya salati "innalillahi wa inna ilaihirraji'un!! Dan Allah bamu shirya mutuwa ba kabi a hankali." Soja ne yace "wai wani driver ne Abba kuka ɗauka kam? So kake ka kashemu? Can't you drive good? Mtswwwww!!" Qara qanqame sa Little yayi dan shima ya razana! Abba ne yayi gyaran murya, duk sai suka yi shiru. Ka kula da hanya ku kuma banson surutu okay. Drivern ne yace sorry sir mai mashine ɗin ne ya shigo bai duba hanun sa ba. Okay just becareful with what ur'e doing, okay Sir. Motorn sai yayi shiru har suka isa anguwan GRA horn drivern yayi, mai gadi ya buɗe suka shige. Bayan yayi parking duk suka sauqa sukayi cikin gida.
Suna shiga side nasa yayi da already yake a gyare, har yanzu Little na maqale da shi. Ajiye sa yayi a kan kujeran da ke cikin ɗakin yace "my boy let me take shower an coming" ok unkui.
Shiga yayi ya wasta ruwa ya fito ya shirya ya ɗau yaron nasa sukayi palourn. Ya same su duka suna jiran sa cin abinci, da murmushi ya qarisa wajan!! "Umma ni fa abaki zaki bani dan nayi missing en feeding na da kike yi" ya faɗa yana zauna wa gefen Umman tasa. Unkui in granny ta baka food a mouth nima you wiy gim me a baci (you will give me a baki). Duka wajan dariya suka sa da turancin nasa da ko nuna maganan bai yi ba bare turancin, har Abba sanda ya murmusa!!! Abincin suka soma ci wajan yayi shiru baka jin qaran komi sai na spoon's da kuma taunan abinci, soja na ci yana bawa yaron nasa a baki..
"Da farko ina mai bawa ɗauka cin jama'a haquri da abinda ya kasance. Sannan baqin mu yaran Sarakuna na nesa da na kusa ina mai baku haquri, da abubuwan da suka faru. Nima banji daɗin yacce abubuwan suka kasance ba amma ina matuqar baku haquri da kuma maku fatan alkhaeri, Allah sanya hakan ne alkhaeri a gareku duka. Daman ita matar mutum kabarinsa, kuma kowa rabon sa yake aura. Insha Allahu zaku samu rabon ku na alkhaery wa ɗanda suka fi Mehwish!! Ina mai maku fatan komawa Masarautan ku lafiya kaman yacce kuka zo lafiya. Sannan ina mai baku haquri akan duk abinda aka muku a Masarauta ba dai-dai ba. Kuma ina mai qara gayyatan ku auren Gimbiya Mehwish wanda za'a yi nan da wata biyar 5 masu zuwa Insha Allah. In dai hakan bai zama ba dai-dai a gareku ba! Nagode sosai sosai ma'assalam".
Mai shela ne ya amsa abun magana ya qara bawa yaran sarakuna haquri sannan kuma da ban gajiya, ya nawa ɗauka cin jama'ar gari ma ban gajiya, "Allah ja kwanan mai martaba zai gaya mana yacce gasan mu na gaba zai kasance" ya faɗa ya qara bawa sarki Miche ɗin.
Amsa sarki yayi yace "Ni Sarki 𝙌𝘼𝙎𝙀𝙀𝙈 na saka gasa kuma gara ɓasa ga duk wanda ya lashe gasan. Insha Allahu shi ne mijin Gimbiya nan da wata 5!! In dai zaka iya kar kayi tunanin ko kai wani abun daban ne, kawai ko ma waye zai iya shiga gasan nan ina ma kowa da kowa fatan alkhaeri.
Gasan bai sanja ba sai dai abun da ya qaru na abinda mutum zai samu in ya lashe gasan. Duk wanda yayi nasaran buɗe fuskan Gimbiya Mehwish a karo na biyu, auren su da ita nan da wata biyar kuma zan basa dukiya mai tarin yawa, Sannan zaka faɗi duk abinda kake so Masarauta kuma zata maka Insha Allahu in bai fi qarfin mu ba. Koma waye kai, a qasar nan kake, a garin nan kake, ko kuwa ba'a garin nan kake ba duka ba damuwa Masarauta na maraba da kai.
Sannan Ina son gasan ya kasance nan da wata 1 mai zuwa da yardan Allah, duk wanda zai iya qofa a buɗe yake".
Bayan Mai martaba ya gama jawabin nasa ya tashi, shi da jama'an fada suka hau dawakai Sarki da waziri da sauran jama'an fadan sarki aka nufi fada, yayin da sauran kuma manya manyan ƴan kasuwa da saura masu abun hawa suka hau kowa ya kama hanyan sa.
Nan dai taron ya watse da ihu!! ya wanci da sunan Gimbiya a bakin su suka tafi, don kuwa ta nuna Jarumta maza manya jarumai har sha biyu 12 ba wasa ba.
Yayin da a gefe ɗaya kuwa wasun su duk yawanci jikin su yayi sanyi, wanda abun da ya haddasa wannan sanyin da jikin nasu yayi ba komai bane face jin abun da mai martaba Sarki Qaseem yace na kuma yin wani gasan. gasan da sun san ba lallai bane ya faru, ko inma ya faru ba lallai wani ya cinye gasan ba. Dan suna ganin tun da waɗan nan jaruman yaran Sarakunan ba wanda yaci gasa a cikin su bare Kuma wani daban a gefe.
Gasan ne suke tunanin ba mai ci amma tabbas sun san Mai martaba Sarki-Qaseem zai bada fiye da abun da ya faɗa. domin kuwa shi ɗin adalin shugaba ne wanda babu irin shi ba iya nahiyar su ba har ma wasu nahiyoyin.
Sarki Qaseem mutum ne wanda baya ɗaukan kan sa shi Sarki ne, yace dan haka yana daban da sauran talakawan sa. Yacce yake haka yake ganin kowa ma yake, Sarki ne mai qaunar talakawan sa da kuma ɗaukacin jama'ar garin nasa, adalin shugaba wanda samun irin sa a yanzu akwai matuqar wahala, duk da kasancewan ƴa ɗaya tilo Allah ya basa amma bai zama mai fifita ta akan cewa ita ɗaya ba, shi uba na gari ne kuma shugaba na gari, shi a wajansa sarauta ta Ubangiji ne ba amfanin zaluntar wani dan mulki ma tabbata zaiyi ba..
Duk abunda ake yi daga Umman Amjad har Abbansa suna cikin masu kallo a wajan taron, sannan duk abinda akayi sun gani. Sai dai su suna ɓangaren masu yabawa bajinta irin na Gimbiya Mehwish.
Waste wa ake a wannan taron kowa da abunda yake furtawa albarkacin bakinsa. Kowa ya kama hanyan komawa gidansa.
Umma da Abba ke tafiya suna fira, Umma ce tace "Abban jarumin Umma kasan me?" A'a Maryama ta sai kin faɗa. Umma tace "wallahi wannan yarinyar MEHWISH burgeni take yi sosai sosai inason mutum haka". Murmushi Abba yayi! Yace "ai dai kam abar burgewa ce ita dan kuwa tana da qoqari sosai fa Allah dai yamata albarka ya bata miji na gari". Da Ameen Umma ta amsa. Suka ci gaba da tafiyan su suna hiran su....
^^^ Gimbiya Mehwish ko isansu fada, shigan ta gida ɗakin ta tayi direct ko takan kuyangun ta bata bi ba. Tana shiga haɗaɗɗen ɗakin nata kan faffaɗan gadon ta taiwa kanta masauqi. Rub da ciki ta kwanta. tunani take "menene ke shirin faruwa da Ni haka? kaman wanda ake xuga mai martaba akai naa mai nayi haka? Papa kyauta zai yi dani ko me?"
Lumshe ido tayi!! Tabbas wannan karon komi zai iya faruwa. Ga shi bata san wa mai martaba zai haɗata dashi ba kuma bata san mai sharaɗin nasa ba.
Amma nufinsa tasan tabbas tayi aure ne ba komai ba.
Sanda ta gama juyin ta akan gadon nata ta tashi ta shige bathroom. Wasta ruwa tayi ta futo, duk da yanayin da ake na zafi hakan bai hanata shiryawa tsaff cikin dogon riganta. ( masha allah!! hurul eyn)
Ko abakin alqalami faɗan irin kyawun da Allah yaiwa Gimbiya Mehwish ba mae yiwuwa bane. qoqartawa nike nake tara jarumta ran da muka ga fuskanta mu faɗi ko kaso 2 ne acikin 100 na kyawun wannan halittar kudai ku qirata "hurul eyn"
Wajan mahaifiyarta ta nufa bayan ta fito ɗakin nata, da kuyangun ta har ta isa qofar sashen kamun ta shiga su kuma suka juya.
Da sallama ta shiga ɗakin da Ammaahn nata take, ba'a amsa mata sallaman ba sakamakon jikin mahaifiyar tata da har yanxu sai a hankali kawai!! Kwantawa tayi gefen ta ko zata samu nistuwa dan sosai take jin wani iri a zuciyar ta ga halin da mahaifiyar ta ke ciki ga abubuwan da suka mata yawa a kai, bata da wanda zata faɗawa damuwan ta! Ko kukan ta!! Ammaaahn ta kaɗai gare ta kuma bata da ko lafiyan amsa mata sallama barai tayi lafiyan rarrashin ta!! a haka bacci yayi gaba da ita.
(Allah sarki uwa da ƴa, wani abu se soyayyyan uwa da ƴarta
Allah ka sakawa iyayenmu da aljannah
Allah kabamu yara masu albarka dason mu da tausayin mu Alfarman Annabi SAW ).
KADUNA
^^^ Tafiya suke a motorn suna hira, Ameera na zolayan Soja jefi jefi Umma da Abba na sa musu baki. Little kuwa yana maqale jikin soja tunda ya ɗauke sa yaqi yarda sauqa jikin sa. Wani wawan birki drivern nasu ya ja ji kake qiiiiiiiiiiiiiiii!!! Ameera ce ta sanya salati "innalillahi wa inna ilaihirraji'un!! Dan Allah bamu shirya mutuwa ba kabi a hankali." Soja ne yace "wai wani driver ne Abba kuka ɗauka kam? So kake ka kashemu? Can't you drive good? Mtswwwww!!" Qara qanqame sa Little yayi dan shima ya razana! Abba ne yayi gyaran murya, duk sai suka yi shiru. Ka kula da hanya ku kuma banson surutu okay. Drivern ne yace sorry sir mai mashine ɗin ne ya shigo bai duba hanun sa ba. Okay just becareful with what ur'e doing, okay Sir. Motorn sai yayi shiru har suka isa anguwan GRA horn drivern yayi, mai gadi ya buɗe suka shige. Bayan yayi parking duk suka sauqa sukayi cikin gida.
Suna shiga side nasa yayi da already yake a gyare, har yanzu Little na maqale da shi. Ajiye sa yayi a kan kujeran da ke cikin ɗakin yace "my boy let me take shower an coming" ok unkui.
Shiga yayi ya wasta ruwa ya fito ya shirya ya ɗau yaron nasa sukayi palourn. Ya same su duka suna jiran sa cin abinci, da murmushi ya qarisa wajan!! "Umma ni fa abaki zaki bani dan nayi missing en feeding na da kike yi" ya faɗa yana zauna wa gefen Umman tasa. Unkui in granny ta baka food a mouth nima you wiy gim me a baci (you will give me a baki). Duka wajan dariya suka sa da turancin nasa da ko nuna maganan bai yi ba bare turancin, har Abba sanda ya murmusa!!! Abincin suka soma ci wajan yayi shiru baka jin qaran komi sai na spoon's da kuma taunan abinci, soja na ci yana bawa yaron nasa a baki..