Sashe 28
Wani Gari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Daddy na kokarin mikawa yarsa tea cup din dake hannunsa Momy ta turo kofar dakin ta shigo, tun daga yanayin annashuwar da ya gani a fuskarta ya san akwai labari mai dadi, domin samun saukinsa kawai be isa ya saka ta farinciki har haka ba. Kamin ta karaso inda yake zaune Ameer ya shigo dakin. Wani sanyi ne ya ziyarci zuciyar Daddy a take ya ji kamar ya warke daga ciwon da yake, cikin yanayi na damuwa da halin da Ameer yake ciki yake kallonsa har ya karaso kusa da shi, Kanwarsa ma kallon mamaki take masa domin babu wanda yayi tsammanin dawowarsa so soon haka, duk a tunaninsu sai mahaifinsa yaje nemansa. For the first time Ameer ya ji yana dan jin nauyin mahaifinsa har ya kasa hada ido da shi.
“Ina shirye shiryen zuwa nan ya Hajiya Jamila ta kira ni ta ce gata ita da yaranta sun raka Ameer Airport jirginsu zai sauka 5:30 na tura mota ta dauko shi Airport, ni naje daukarsa da kaina domin na san kai yake son gani”
Momy ce take labartawa Daddy haka tana murmushi, Ameer ya saka hannayensa aljihu.
“I'm just care about you, an fada min jikinka ya tashi”
Daddy yayi murmushin da shi kadai ya san na minene ya ma dansa mazauni a kusa da shi.
“Ba ma iya rabuwa da juna Ameer mutuwa ce kawai ke iya raba ďa da mahaifi, ba zaka iya rayu idan babu a tare da kai ba, haka nima bana jindadi komai idan baka kusa da ni, Allah ya maka albarka ya shirya ka”
Momy da Kanwarsa suka amsa da Ameen, shi kuma ya kara matsawa jikin Daddy kamar wani karamin yaro, they miss each other irin na uba da ďa, a asibitin ya raba dare sannan ya karbi key din Momy ya fita daga Asibitin, family house dinsu ya nufa yana yin horn aka bude masa makeken gate din, ya kunna kai harabar ya faka motar ya fito ya fito ya shiga falon, kamshin gidansu na dabam balle kuma dakinsa da doka ce a saka masa turare sama da kala daya.
“What a blessing”
Ya furta yana jin yadda ya shaki iskar yanci a yanzu kamar wanda ya fito daga gidan yari. Kan gadonsa ya fadi kwance ya ware hannayensa yana jin marmarin macen da addinin musulunci be halal ta masa ba, abun bakinciki kuma babu wayarsa a kusa da shi, Sim din ma sai am masa welcome back domin ba zai iya komawa daukarsa ba he don't think ma idan ya koma zai samu liyin a gurin. Tashi yayi zaune ya nufi gurin da yake aje wayoyinsa ya dauki wanda and ya manta when last yayi amfani da ita ya kunna, sai dai ba shi da liyin da zai yi amfani da shi ya kirata a yanzu, domin liyi biyu yake amfani da su, kuma ya fasa wayar ya bar Sims din a can. Fitowa yayi dakinki ya sauko kasa falon ba kowa daman dare ya raba mutanen kirki duk sun yi bachi. A dole ya zauna akan kujera ya lumshe ya san idan yaje gidanta a yanzu ba lallai ta iya fitowa ta bude masa ba, kuma gashi sisters dinsa duk sun yi bachi balle ya ari Sim dinsu ya saka ya kirata, by this time kuma ya san kowa ya rufe shagonsa. Ba dan Allah ya hakura ba sai dan babu yadda zai yi sai karfe biyu da minti biyar ya tashi falon ya haura sama ya shiga dakinsa, wanka ne first abun da ya fara yi sannan ya saka kayan bachi ya kwanta. Hankali kwance bachi ya dauke shi be farka ba sai da Asuba, gidansu ya shan banban da wasu sauran gidajen da suke Abuja, domin akwai karamin Masallaci a na su gidan ba kamar gidajen sauran masu kudin ba. Da shi aka yi jam'in Sallah Asuba sai dai bangarensa da dabam da yake tsayawa yayi Sallah. Dakinsa ya sake dawowa ya kwanta sai a yanzu yana tunanin ko ya Nimra zata yi idan har yarinyar da ya dauko aka ce ta mutu a motarta? At least ya rage zafi domin ya san zai jefata a matsala, be zama lallai mahaifinta da Maleek da ta hada kai da shi ya bari a hukuntata ba, kamar yadda ya san mahaifinsa ba zai yarda ya bar shi ya amsa sunan kiran kai ba, ko da ta fadi cewar shi ta bawa motar a dole ita za a dorawa laifi, balle kuma shi a yanzu ya shirya karyatata idan har tace shi ta bawa motar.
Kamar an tsikare shi ya tashi ya cire tufafin jikinsa ya shiga yayi wanka ya shirya akansa sai kamshi yake ta ko'ina, key da ya shigo da sho ya sake dauka ya fita, Babu wanda ya san da fitarsa a gidan sai masu aikin da suka farka tun da Asuba suka fara aikinsu Momy bata dawo ba saboda kwana da ta yi Asibitin kanensa kuma duk bachi suke. Motarta ya shiga sanin halinsa ya saka masu gadin suka bude masa gate tun kamin ya iso. Tafiyar awa daya yayi sannan ya isa wani madaidaicin Gida da aka kawata da kayan alatu, tsayawa yayi da motarsa yana kallon yarinyar dake kokarin rufe gate din da ke nuna alamar motar da ta wuce ta gabansa a gidan ta fito, ita ma tsayawa ta yi rike da kofar tana kallonsa hanjin cikinta na kadawa domin ta ga fuskar ko waye duk da kasancewar ba da motar da ta sani ya zo ba. Ji yayi ba zai iya shiga ciki da motar ba sai ya bude ya sauko yana kallonta sai wani sham kamshi yake zuciyarsa na halbawa da mugun karfi, cikin wani irin taku na daukar hankali da gwarewa irin ta yan duniyar da take murza musu kambu yadda suke so, Angel ta je a gareshe tana tarbunsa with surprise.
“Don't touch me”
Tana isowa ya dakatar da ita, ta fi kowa sanin idan ya ce kar ta aikata abu he meant it tana aikatawa za su samu matsala.
“I miss you Ameer”
“Waye ya fita da mota yanzu?”
Ya wani yi kamar bata fahimce ba, sai kuma ta yi dariya tana kokarin yi masa wasa da hankali.
“Oh... Kawata ce Nanita”
“Really? Kina tunanin ni wawa ne?”
Ta mika hannu zata fara yaudararsa da kalamanta, ya daka mata tsawa.
“Na ce karki taba ni, kin fi kowa sanin abun da nake kyama shi ne sharing, and because of that na ware miki komai, na dauke miki komai ashe bayan idona kina iya cin amanata?”
“Nono karka je da nisa Ameer wannan fa kawata ce ta kwana nan ne, yanzu nan ta fita kai kasan ba zan iya cin amanarka ba God Forbid ni zan aikata haka ba, yanzu dai shigo ciki mu yi magana”
Harara ya watsa mata tun daga saman kanta har kasa, sannan ya kara ja baya.
“Kin yi sa'a ina jin kyamarki a yanzu, idan ba haka ba, Wallahi sai na kusa kasheki a gurin nan, but matsalar ba zan iya taba ki da hannuna ba ne, ki hada duk wani abu da kika san naki ne ki bar gidan nan we done”
Ko bahaushiyace ba zata yarda ta rasa wannan gatan na Ameer ba balle kuma inyamura da suka fi kowa sanin zafin neman kudi, zubewa ta yi kasa ta fara rikonsa tana dukan kanta da ke a haske kamar na maza, ko kadan be saurareta ba ya juya ya shige motarsa motar ma da take kokarin tarewa sai da yayi cikinta da ita, da bata yi hanzarin kaucewa ba kadeta zai yi yayi tafiyarsa. Bacin ransa ya karu he never thought Angel zata iya cin amanarsa a bayan idonsa kamar haka, duk da be tabbatar ba amman yasan ta aikata domin akwai alamun rashin gaskiya a tare da ita, idan ba haka ba wace kawace zata zo ta kwana a gidan ta fita a irin wannan time da da sasafe kamar an koreta? Kamin bata taba fada masa kawarta ta zo ko zata zo ba, and shi da idonsa Namiji ya gani a motar ba mace ce, duk kudin da yake kashe mata yana yi ne saboda ta tsare masa mutunta ta hana kowa kanta sai shi, a tunaninsa matan hausawa su da rikon amana kamar na kafirai wannan ya saka be taba gwada yi da ba haushiya ba, sai ita da yake bata ko wane kalar umarni ta bi ciki har da aske gashin kanta da tayi saboda shi, domin tsabtarsa bata tsaya iya ga tufafi ba har da gashi baya so more Especially na wasu matan da yake ganin attachment ne ba ainahin na su ba.
Rasa gurin zuwa ya saka shi zuwa gurinsa ba a time da ya saba zuwa ba, ba dan ya saba lati ba, sam baya lati a zuwa aiki kuma no matter how yana shiga office yayi duk abun da yake aikinsa ne, sai dai ya wulakanta mutane yadda yake so ko ya kori wasu, wannan halinsa ne da kowa ya sani. Shiyasa suke taka tsantsan da bin dokokisa gudun kar ya jefa su a matsala yayi musu sallamar dole. Ba halinsa bane yin Sallama balle kuma amsa gaisuwa, hakan ya saka be kula masu aikin tsabtacen muhallin dake ta gaisheshi ba, har ya isa gurin kofarsa Office dinsa ya saka code bude kofar ta bude masa ya shiga ciki ya zauna, nan kadai gurin da be yi marmarin zuwa ba, musamman a yanzu da ya shigo cikin damuwa. kujerarsa ya nufa ya zauna ya runtse ido kujerar ta fara juyawa da shi tana tunanin yadda abubuwa suke masa zafi a yan kwanakin nan. Zaman baya masa dadi haka ya saka shi mikewa tsaye ya nufi fridge ya dauko gorar ruwa ya kai bakinsa, sai da ya sha rabinta sannan ya aje saman fridge din ya nufi Window ya bude fararen Curtains din da suke gurin ya tsaya gaban glass din yana hango kasan begen da mutanen dake kokarin shigowa masu aikin gyara harabar kuma na ta yi. Hannunsa daya ya saka aljihu sannan ya juyo ya nufi gurin Telephone din dake gefen teburinsa kira yayi sannan ya kara a kunne.
“Idan Faruk ya zo ina nemansa”
“Ina shirye shiryen zuwa nan ya Hajiya Jamila ta kira ni ta ce gata ita da yaranta sun raka Ameer Airport jirginsu zai sauka 5:30 na tura mota ta dauko shi Airport, ni naje daukarsa da kaina domin na san kai yake son gani”
Momy ce take labartawa Daddy haka tana murmushi, Ameer ya saka hannayensa aljihu.
“I'm just care about you, an fada min jikinka ya tashi”
Daddy yayi murmushin da shi kadai ya san na minene ya ma dansa mazauni a kusa da shi.
“Ba ma iya rabuwa da juna Ameer mutuwa ce kawai ke iya raba ďa da mahaifi, ba zaka iya rayu idan babu a tare da kai ba, haka nima bana jindadi komai idan baka kusa da ni, Allah ya maka albarka ya shirya ka”
Momy da Kanwarsa suka amsa da Ameen, shi kuma ya kara matsawa jikin Daddy kamar wani karamin yaro, they miss each other irin na uba da ďa, a asibitin ya raba dare sannan ya karbi key din Momy ya fita daga Asibitin, family house dinsu ya nufa yana yin horn aka bude masa makeken gate din, ya kunna kai harabar ya faka motar ya fito ya fito ya shiga falon, kamshin gidansu na dabam balle kuma dakinsa da doka ce a saka masa turare sama da kala daya.
“What a blessing”
Ya furta yana jin yadda ya shaki iskar yanci a yanzu kamar wanda ya fito daga gidan yari. Kan gadonsa ya fadi kwance ya ware hannayensa yana jin marmarin macen da addinin musulunci be halal ta masa ba, abun bakinciki kuma babu wayarsa a kusa da shi, Sim din ma sai am masa welcome back domin ba zai iya komawa daukarsa ba he don't think ma idan ya koma zai samu liyin a gurin. Tashi yayi zaune ya nufi gurin da yake aje wayoyinsa ya dauki wanda and ya manta when last yayi amfani da ita ya kunna, sai dai ba shi da liyin da zai yi amfani da shi ya kirata a yanzu, domin liyi biyu yake amfani da su, kuma ya fasa wayar ya bar Sims din a can. Fitowa yayi dakinki ya sauko kasa falon ba kowa daman dare ya raba mutanen kirki duk sun yi bachi. A dole ya zauna akan kujera ya lumshe ya san idan yaje gidanta a yanzu ba lallai ta iya fitowa ta bude masa ba, kuma gashi sisters dinsa duk sun yi bachi balle ya ari Sim dinsu ya saka ya kirata, by this time kuma ya san kowa ya rufe shagonsa. Ba dan Allah ya hakura ba sai dan babu yadda zai yi sai karfe biyu da minti biyar ya tashi falon ya haura sama ya shiga dakinsa, wanka ne first abun da ya fara yi sannan ya saka kayan bachi ya kwanta. Hankali kwance bachi ya dauke shi be farka ba sai da Asuba, gidansu ya shan banban da wasu sauran gidajen da suke Abuja, domin akwai karamin Masallaci a na su gidan ba kamar gidajen sauran masu kudin ba. Da shi aka yi jam'in Sallah Asuba sai dai bangarensa da dabam da yake tsayawa yayi Sallah. Dakinsa ya sake dawowa ya kwanta sai a yanzu yana tunanin ko ya Nimra zata yi idan har yarinyar da ya dauko aka ce ta mutu a motarta? At least ya rage zafi domin ya san zai jefata a matsala, be zama lallai mahaifinta da Maleek da ta hada kai da shi ya bari a hukuntata ba, kamar yadda ya san mahaifinsa ba zai yarda ya bar shi ya amsa sunan kiran kai ba, ko da ta fadi cewar shi ta bawa motar a dole ita za a dorawa laifi, balle kuma shi a yanzu ya shirya karyatata idan har tace shi ta bawa motar.
Kamar an tsikare shi ya tashi ya cire tufafin jikinsa ya shiga yayi wanka ya shirya akansa sai kamshi yake ta ko'ina, key da ya shigo da sho ya sake dauka ya fita, Babu wanda ya san da fitarsa a gidan sai masu aikin da suka farka tun da Asuba suka fara aikinsu Momy bata dawo ba saboda kwana da ta yi Asibitin kanensa kuma duk bachi suke. Motarta ya shiga sanin halinsa ya saka masu gadin suka bude masa gate tun kamin ya iso. Tafiyar awa daya yayi sannan ya isa wani madaidaicin Gida da aka kawata da kayan alatu, tsayawa yayi da motarsa yana kallon yarinyar dake kokarin rufe gate din da ke nuna alamar motar da ta wuce ta gabansa a gidan ta fito, ita ma tsayawa ta yi rike da kofar tana kallonsa hanjin cikinta na kadawa domin ta ga fuskar ko waye duk da kasancewar ba da motar da ta sani ya zo ba. Ji yayi ba zai iya shiga ciki da motar ba sai ya bude ya sauko yana kallonta sai wani sham kamshi yake zuciyarsa na halbawa da mugun karfi, cikin wani irin taku na daukar hankali da gwarewa irin ta yan duniyar da take murza musu kambu yadda suke so, Angel ta je a gareshe tana tarbunsa with surprise.
“Don't touch me”
Tana isowa ya dakatar da ita, ta fi kowa sanin idan ya ce kar ta aikata abu he meant it tana aikatawa za su samu matsala.
“I miss you Ameer”
“Waye ya fita da mota yanzu?”
Ya wani yi kamar bata fahimce ba, sai kuma ta yi dariya tana kokarin yi masa wasa da hankali.
“Oh... Kawata ce Nanita”
“Really? Kina tunanin ni wawa ne?”
Ta mika hannu zata fara yaudararsa da kalamanta, ya daka mata tsawa.
“Na ce karki taba ni, kin fi kowa sanin abun da nake kyama shi ne sharing, and because of that na ware miki komai, na dauke miki komai ashe bayan idona kina iya cin amanata?”
“Nono karka je da nisa Ameer wannan fa kawata ce ta kwana nan ne, yanzu nan ta fita kai kasan ba zan iya cin amanarka ba God Forbid ni zan aikata haka ba, yanzu dai shigo ciki mu yi magana”
Harara ya watsa mata tun daga saman kanta har kasa, sannan ya kara ja baya.
“Kin yi sa'a ina jin kyamarki a yanzu, idan ba haka ba, Wallahi sai na kusa kasheki a gurin nan, but matsalar ba zan iya taba ki da hannuna ba ne, ki hada duk wani abu da kika san naki ne ki bar gidan nan we done”
Ko bahaushiyace ba zata yarda ta rasa wannan gatan na Ameer ba balle kuma inyamura da suka fi kowa sanin zafin neman kudi, zubewa ta yi kasa ta fara rikonsa tana dukan kanta da ke a haske kamar na maza, ko kadan be saurareta ba ya juya ya shige motarsa motar ma da take kokarin tarewa sai da yayi cikinta da ita, da bata yi hanzarin kaucewa ba kadeta zai yi yayi tafiyarsa. Bacin ransa ya karu he never thought Angel zata iya cin amanarsa a bayan idonsa kamar haka, duk da be tabbatar ba amman yasan ta aikata domin akwai alamun rashin gaskiya a tare da ita, idan ba haka ba wace kawace zata zo ta kwana a gidan ta fita a irin wannan time da da sasafe kamar an koreta? Kamin bata taba fada masa kawarta ta zo ko zata zo ba, and shi da idonsa Namiji ya gani a motar ba mace ce, duk kudin da yake kashe mata yana yi ne saboda ta tsare masa mutunta ta hana kowa kanta sai shi, a tunaninsa matan hausawa su da rikon amana kamar na kafirai wannan ya saka be taba gwada yi da ba haushiya ba, sai ita da yake bata ko wane kalar umarni ta bi ciki har da aske gashin kanta da tayi saboda shi, domin tsabtarsa bata tsaya iya ga tufafi ba har da gashi baya so more Especially na wasu matan da yake ganin attachment ne ba ainahin na su ba.
Rasa gurin zuwa ya saka shi zuwa gurinsa ba a time da ya saba zuwa ba, ba dan ya saba lati ba, sam baya lati a zuwa aiki kuma no matter how yana shiga office yayi duk abun da yake aikinsa ne, sai dai ya wulakanta mutane yadda yake so ko ya kori wasu, wannan halinsa ne da kowa ya sani. Shiyasa suke taka tsantsan da bin dokokisa gudun kar ya jefa su a matsala yayi musu sallamar dole. Ba halinsa bane yin Sallama balle kuma amsa gaisuwa, hakan ya saka be kula masu aikin tsabtacen muhallin dake ta gaisheshi ba, har ya isa gurin kofarsa Office dinsa ya saka code bude kofar ta bude masa ya shiga ciki ya zauna, nan kadai gurin da be yi marmarin zuwa ba, musamman a yanzu da ya shigo cikin damuwa. kujerarsa ya nufa ya zauna ya runtse ido kujerar ta fara juyawa da shi tana tunanin yadda abubuwa suke masa zafi a yan kwanakin nan. Zaman baya masa dadi haka ya saka shi mikewa tsaye ya nufi fridge ya dauko gorar ruwa ya kai bakinsa, sai da ya sha rabinta sannan ya aje saman fridge din ya nufi Window ya bude fararen Curtains din da suke gurin ya tsaya gaban glass din yana hango kasan begen da mutanen dake kokarin shigowa masu aikin gyara harabar kuma na ta yi. Hannunsa daya ya saka aljihu sannan ya juyo ya nufi gurin Telephone din dake gefen teburinsa kira yayi sannan ya kara a kunne.
“Idan Faruk ya zo ina nemansa”