Sashe 116
Wani Gari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ta nuna masa inda box din yake, sai ya aje sarewar. Takawa ta yi ta matsa inda yake ta ware hannayenta ta rumgume shi, so take ta san abun da yake damunsa, shi kuma sai ya ji kamar ya samu shoulder to cry dan haka yayi mata maraba a kirjinsa ya rumgume kamkam a kirjinsa ya rufe ido, her skin is so soft and smooth. Sun yi minti biyar a haka sannan ta sake shi ta daga kai ta kalleshi.
“Ummi ta yi magana da Grandma dinka ko ba haka ba?”
Yayi murmushi tare da ja saboda hancinta.
“Sannu aljana na manta kina duba”
“Minene duba?”
“Wani abu ne da Allah ya hana saboda ba shi da kyau, amman ke kika yi”
“Saboda me aka hana?”
Ya rika hannunta ya zaunar da ita ya fara karanta mata dalilin hanin da kuma illar aikatawa da tarin zunubi da ake samu idan an yi. Haka suka kwashe rabin safiyar a gurin har sai da Ummi ta aiko mai aikinta Hanne kiransu, sannan suka fito Waira na fada masa yadda take iya saffara kowane kalar itace ta hau, har tana fadar ba dan Ummi ta aiko kiransa ba da sai ta hau itacen ta nuna masa.
Tare suka shigo falon yana rike da hannunta ya san haramun ne but he don't mind ya aikata hakan a gaba kowa, domin dan boko ne da ba dan zuwan Waira ba wani abu da ya shafi addini be dame shi ba balle har ya tattauna kuma ba dan be sani ba, sai dai be damu da wannan bangarenba, but one he doesn't want to miss is pray, baya wasa da sallah da duk wani abun da ya shafeta.
Maleek na zaune a kujerar dake fuskarta kofar fita da shiga falon Ameer ya shigo, wani stupid thing is idonsa sun kasa daukewa daga barin kallon hannun Waira dake cikin na Ameer ko fuskarsu be kalla ba idonsa yana kan hannayensu, Waira kam ta ma manta da wani Maleek baya son tana taba maza hankalinta ya tafi gurin abincin da ta tarar Ummi na zubawa Mahmood. Cikin karfin hali Ummi take murmushin a lokacin da ta sauke idonta akan danta Ameer, tana tsananin sonsa da son farincikinsa burinta kawai ta kyautata masa.
“Ameer ka tashi Waira ta jaka waje ko?”
“No ni na tafi da kaina, ta tarar da ni a can ne, Good Morning”
Sai a lokacin ya saki hannun Waira, sakin hannun da yayi ne yayi hankalo da Ummi ta lura cewar yana rike da hannunta suka shigo kenan! Ummi ta zagaya ta ja masa kujerar da take son ya zauna, sai ya zauna yana mata godiya.
“Thank you”
Sannan ya kalli Maleek da gayya ya ce
“Good Morning Maleek”
Ba dan Ummi tana gurin ba, Maleek ba zai amsawa Ameer ba, ba kuma dan komai ba sai dan ganinsa da yayi tare da Waira wani tukukin bakin ciki ke turnikeshi. Amsawar ma da kai yayi masa sannan ya kalli Waira yana jin kamar ya kamata ya fara dukata har sai hannayen da ta rumgume Ameer da su karye. Mahmoud kam da kansa ya mikawa Ameer gaisuwa sannan ya shiga gaba da cin abincinsa. A take Ummi ta fara zuba masa abun da Hanne ta girka, daman Maleek da Mahmood tuni a kusa gamawa da shi. Da wata fuska mai kamar munafurci Waira ta gaishe da Maleek kai tsaye ya sauke kansa kasa yayi mata banza, Mahmood kuma ya dago ya amsa yana tsokanarta.
“Sai yanzu kika gan mu? Ko idonki be gani dazun ne?”
“Yana gani mana, ai na jira kowa ya gama ne”
Maleek yaja kujerarsa baya ya mike tsaye ya fice daga falon zuwa waje domin baya jin shiga daki, kuma baya son zama a inda idanuwansa za su ga abun takaici da haushi. Waira ta ja kujera zata zauna Ummi ta dakatar da ita.
“Kin yi brush? Kuma shoes din da kike yawo da shi a falo, da shi kika fita? Kuma still kika sake dawowa da shi? Wannan wane kalar kazanta ne Waira? Tashi ki cire shoe's din can waje”
Ta wara ido, ita kam ba ma ta talkamin da Ummi ta yi mata magana take ba, tunawa ta yi da Ameer ya bar sarewarsa da wayarsa a inda suka zauna dazun..
“Ka manta waya da sarewa a can, bari na dauko sai maka”
“Oh haka fa”
“Toh idan kin dauko ki bar talkamin a waje karki shigo da su”
Ummi ta fada sai ta amsa mata da kai sannan ta juya ta wuce daga falon, hankali na gurin abun da take son daukowa dan haka bata lura da Maleek dake gefen entrance din ba ta hauka abun da a dan karamin stairs dake gurin ta nufi Garden, dukawa tai ta dauki wayar Ameer da sarewa sai da ta gwada busa sarewar sannan ta juyo tana murmushi sai jin ta yi ta bugi mutum, tana daga kai ta yi arba da Maleek yana kallonta fuska babu annuri, kamar bakin hadari ta dan yi baya kadan gabanta na faduwa.
“Wato ke saboda kin cika har kin batse, har ke da kanki kike bude hannu ki rumgume Ameer ko?”
Ta sauke idonta tana mamakin yadda yake damuwa da abun da ba laifi ba ne a gurinta, idan ma addini ya hana ita ai ba addinin take ba, shi kuma Ameer da yake yi be yi complain ba sai shi dan kawai ya tsaneta. Ta yi gefe kamar zata kauce sai ya sha gabanta
“Ina magana kina tafiya? Ina zaki je? Kin raina hankalin mutane ko?”
Yanzu kuma tsoron magana take kar ta karawa kanta laifi a gurinta, dan haka ta yi shiru ta marairaice fuska tana shafa sarewar dake hannunta. Bakinciki fa fushi zuciya na irin wanda ya kasa controlling kansa ya saka shi fisge sarewar ya kefar kusa da pool. Ta bude ido ta saki baki tana mamaki.
“Ta Ameer ce fa?”
“Ameer din miye tsakaninki da shi, ban gargade ki akan tana jikinki da yake ba?”
Cikin bacin rai da ya fi kama da shagwaba ta yi kokarin bashi amsar abun da ya tambaya
“Amman kai ai....ai... Kana taba ni har a nan ma, kuma kana shafawa min jiya ba har kiss ka yi min ba, amman idan Ameer ya taba ni sai ka yi fada saboda mu baka son mu”
Ta juya tana kara bata fuska ta nufi inda sarewar take. With shock ya bita da kallo kamar wani sakare ya san ko rantsuwa yayi ba zai yi kaffaraba Ameer ne ya saka mata ta fadi haka, domin shi dai be san yayi mata haka ba, Allah ma ya kiyaye ya ji me a jikinta? Shi ko so zai yi idan ma Allah ya kaddara masa son a mace zai yi babbar mace mai amsa sunan mace ba ita ba. Shi da rika hannun mace ma aiki ne a gurinsa zata masa kazafin ya taba ta. Takawa yayi ya isa inda take tana goge sarewar a jikin kayan bachinta.
“Indai Ameer ya saka miki fadin haka, to be samu sa'a ba, domin ni kowa ya san ba halina ba ne, ko da halina ne ba zan yi ke ba, Allah na tuba balle kuma ba abun da na saba yi ba ne, babu wanda zaki fadawa haka ya yarda”
Watsa masa wani kallo mai kama da harara.
“Ni ba wanda ya tsara min, ai ka yi ne na gani, har ina bachi ka fara taba ni ka dauka bachi na mai nauyi ne sai gashi na farka kuma yi min kiss a front head ya fita”
Rage ido yayi yana kallonta, this time around ya gane dai mafarki ta yi wata kila rakiyar da yayi mata da dare ta shiga dakinta bayan shiga bachi ya dauketa ta yi mafarki sai ta dauka kamar a zahiri ne hakan ya faru.
“Ko ma dai minene na fada miki karki sake hada jikinki da na Ameer, karki kuskura ki sake because wannan lokacin ba wasa nake ba, kuma sai na fadawa Ummi abun da na ga kin yi”
Yana kaiwa karshe ya saka hannunsa ha hankadata sai ta tafi suuuuu tana kara zuwa cikin Swimming pool, tare da fada da wayar da sarewar tana kokawa da ruwan domin bata taba fadawa a ruwa haka ba, ban da zuwa gidan Ummi ma da ta waye take wanka akai akai, bata san ta ga ruwa ko ruwa ya ga jikinta ba, dan haka bata hada hanya da ruwa ta iya hawan tsaunuka da bishiyoyi amman ban da shiga ruwa saboda rashin son wanka. Ya juya zai yi tafiyarsa sai ya ga tana yin kasa yadda take fisge fisge ma kadai ya isa ya saka shi gane bata iya swim ba, ga muryar da ta bude domin neman ceto idan ta je magana sai ruwan ya wuce mata.
“Fito mana kina wani abu kamar baki iya ruwa ba, I'm not like Ameer balle ki raina min hankali little girl like you...”
Yana fadar haka, kamar ya ce mata kara, sai ruwan ya hadeta gaba daya ta yi kasa. Ba tare da tsayawa tunanin komai ba, without any thinking ya yayi tsalle ya fada ruwan domin cetonta...
TEAM MALEEK.
TEAM AMEER
ko da yake Maleek ya ce me zai yi da ita. Amman dai ni dai ina hango wani abu a zuciyar Maleek Allah yasa ku ma kuna hangowa 🤣
Da sauri ya fito da ita daga cikin ruwan a aje abakin gabar yana kallonta. Kamar wanda dabara ta bacewa haka gurfana a gurin yana kallonta not knowing what to do, halin da ya ganta a ciki ya mugun rikita shi yadda take ta tari tana bude baki ya saka masa tausayinta, idonta har rine da ja alamar ruwa ya shiga cikin idon. Gashin kanta ya jike shakaf. Cikin karfi hali ta mike tsaye tana ta tarin sai yayi saurin mikewa tsaye shi ma yana kallonta, a lokacin ne kuka ya zo mata, domin a yanzu ta tabbatar Maleek makiyinya ne nakarshe da baya bukatar ganin rayuwarta ko da wasa.
“I'm sorry ban san cewa baki iya ruwa ba... Da ba zan miki haka ba”
Ta kalleshi idonta na rawa ta raba gefensa zata wuce.
“Karki shiga falon a haka mana, bari na sama miki wani abu”
“Ummi ta yi magana da Grandma dinka ko ba haka ba?”
Yayi murmushi tare da ja saboda hancinta.
“Sannu aljana na manta kina duba”
“Minene duba?”
“Wani abu ne da Allah ya hana saboda ba shi da kyau, amman ke kika yi”
“Saboda me aka hana?”
Ya rika hannunta ya zaunar da ita ya fara karanta mata dalilin hanin da kuma illar aikatawa da tarin zunubi da ake samu idan an yi. Haka suka kwashe rabin safiyar a gurin har sai da Ummi ta aiko mai aikinta Hanne kiransu, sannan suka fito Waira na fada masa yadda take iya saffara kowane kalar itace ta hau, har tana fadar ba dan Ummi ta aiko kiransa ba da sai ta hau itacen ta nuna masa.
Tare suka shigo falon yana rike da hannunta ya san haramun ne but he don't mind ya aikata hakan a gaba kowa, domin dan boko ne da ba dan zuwan Waira ba wani abu da ya shafi addini be dame shi ba balle har ya tattauna kuma ba dan be sani ba, sai dai be damu da wannan bangarenba, but one he doesn't want to miss is pray, baya wasa da sallah da duk wani abun da ya shafeta.
Maleek na zaune a kujerar dake fuskarta kofar fita da shiga falon Ameer ya shigo, wani stupid thing is idonsa sun kasa daukewa daga barin kallon hannun Waira dake cikin na Ameer ko fuskarsu be kalla ba idonsa yana kan hannayensu, Waira kam ta ma manta da wani Maleek baya son tana taba maza hankalinta ya tafi gurin abincin da ta tarar Ummi na zubawa Mahmood. Cikin karfin hali Ummi take murmushin a lokacin da ta sauke idonta akan danta Ameer, tana tsananin sonsa da son farincikinsa burinta kawai ta kyautata masa.
“Ameer ka tashi Waira ta jaka waje ko?”
“No ni na tafi da kaina, ta tarar da ni a can ne, Good Morning”
Sai a lokacin ya saki hannun Waira, sakin hannun da yayi ne yayi hankalo da Ummi ta lura cewar yana rike da hannunta suka shigo kenan! Ummi ta zagaya ta ja masa kujerar da take son ya zauna, sai ya zauna yana mata godiya.
“Thank you”
Sannan ya kalli Maleek da gayya ya ce
“Good Morning Maleek”
Ba dan Ummi tana gurin ba, Maleek ba zai amsawa Ameer ba, ba kuma dan komai ba sai dan ganinsa da yayi tare da Waira wani tukukin bakin ciki ke turnikeshi. Amsawar ma da kai yayi masa sannan ya kalli Waira yana jin kamar ya kamata ya fara dukata har sai hannayen da ta rumgume Ameer da su karye. Mahmoud kam da kansa ya mikawa Ameer gaisuwa sannan ya shiga gaba da cin abincinsa. A take Ummi ta fara zuba masa abun da Hanne ta girka, daman Maleek da Mahmood tuni a kusa gamawa da shi. Da wata fuska mai kamar munafurci Waira ta gaishe da Maleek kai tsaye ya sauke kansa kasa yayi mata banza, Mahmood kuma ya dago ya amsa yana tsokanarta.
“Sai yanzu kika gan mu? Ko idonki be gani dazun ne?”
“Yana gani mana, ai na jira kowa ya gama ne”
Maleek yaja kujerarsa baya ya mike tsaye ya fice daga falon zuwa waje domin baya jin shiga daki, kuma baya son zama a inda idanuwansa za su ga abun takaici da haushi. Waira ta ja kujera zata zauna Ummi ta dakatar da ita.
“Kin yi brush? Kuma shoes din da kike yawo da shi a falo, da shi kika fita? Kuma still kika sake dawowa da shi? Wannan wane kalar kazanta ne Waira? Tashi ki cire shoe's din can waje”
Ta wara ido, ita kam ba ma ta talkamin da Ummi ta yi mata magana take ba, tunawa ta yi da Ameer ya bar sarewarsa da wayarsa a inda suka zauna dazun..
“Ka manta waya da sarewa a can, bari na dauko sai maka”
“Oh haka fa”
“Toh idan kin dauko ki bar talkamin a waje karki shigo da su”
Ummi ta fada sai ta amsa mata da kai sannan ta juya ta wuce daga falon, hankali na gurin abun da take son daukowa dan haka bata lura da Maleek dake gefen entrance din ba ta hauka abun da a dan karamin stairs dake gurin ta nufi Garden, dukawa tai ta dauki wayar Ameer da sarewa sai da ta gwada busa sarewar sannan ta juyo tana murmushi sai jin ta yi ta bugi mutum, tana daga kai ta yi arba da Maleek yana kallonta fuska babu annuri, kamar bakin hadari ta dan yi baya kadan gabanta na faduwa.
“Wato ke saboda kin cika har kin batse, har ke da kanki kike bude hannu ki rumgume Ameer ko?”
Ta sauke idonta tana mamakin yadda yake damuwa da abun da ba laifi ba ne a gurinta, idan ma addini ya hana ita ai ba addinin take ba, shi kuma Ameer da yake yi be yi complain ba sai shi dan kawai ya tsaneta. Ta yi gefe kamar zata kauce sai ya sha gabanta
“Ina magana kina tafiya? Ina zaki je? Kin raina hankalin mutane ko?”
Yanzu kuma tsoron magana take kar ta karawa kanta laifi a gurinta, dan haka ta yi shiru ta marairaice fuska tana shafa sarewar dake hannunta. Bakinciki fa fushi zuciya na irin wanda ya kasa controlling kansa ya saka shi fisge sarewar ya kefar kusa da pool. Ta bude ido ta saki baki tana mamaki.
“Ta Ameer ce fa?”
“Ameer din miye tsakaninki da shi, ban gargade ki akan tana jikinki da yake ba?”
Cikin bacin rai da ya fi kama da shagwaba ta yi kokarin bashi amsar abun da ya tambaya
“Amman kai ai....ai... Kana taba ni har a nan ma, kuma kana shafawa min jiya ba har kiss ka yi min ba, amman idan Ameer ya taba ni sai ka yi fada saboda mu baka son mu”
Ta juya tana kara bata fuska ta nufi inda sarewar take. With shock ya bita da kallo kamar wani sakare ya san ko rantsuwa yayi ba zai yi kaffaraba Ameer ne ya saka mata ta fadi haka, domin shi dai be san yayi mata haka ba, Allah ma ya kiyaye ya ji me a jikinta? Shi ko so zai yi idan ma Allah ya kaddara masa son a mace zai yi babbar mace mai amsa sunan mace ba ita ba. Shi da rika hannun mace ma aiki ne a gurinsa zata masa kazafin ya taba ta. Takawa yayi ya isa inda take tana goge sarewar a jikin kayan bachinta.
“Indai Ameer ya saka miki fadin haka, to be samu sa'a ba, domin ni kowa ya san ba halina ba ne, ko da halina ne ba zan yi ke ba, Allah na tuba balle kuma ba abun da na saba yi ba ne, babu wanda zaki fadawa haka ya yarda”
Watsa masa wani kallo mai kama da harara.
“Ni ba wanda ya tsara min, ai ka yi ne na gani, har ina bachi ka fara taba ni ka dauka bachi na mai nauyi ne sai gashi na farka kuma yi min kiss a front head ya fita”
Rage ido yayi yana kallonta, this time around ya gane dai mafarki ta yi wata kila rakiyar da yayi mata da dare ta shiga dakinta bayan shiga bachi ya dauketa ta yi mafarki sai ta dauka kamar a zahiri ne hakan ya faru.
“Ko ma dai minene na fada miki karki sake hada jikinki da na Ameer, karki kuskura ki sake because wannan lokacin ba wasa nake ba, kuma sai na fadawa Ummi abun da na ga kin yi”
Yana kaiwa karshe ya saka hannunsa ha hankadata sai ta tafi suuuuu tana kara zuwa cikin Swimming pool, tare da fada da wayar da sarewar tana kokawa da ruwan domin bata taba fadawa a ruwa haka ba, ban da zuwa gidan Ummi ma da ta waye take wanka akai akai, bata san ta ga ruwa ko ruwa ya ga jikinta ba, dan haka bata hada hanya da ruwa ta iya hawan tsaunuka da bishiyoyi amman ban da shiga ruwa saboda rashin son wanka. Ya juya zai yi tafiyarsa sai ya ga tana yin kasa yadda take fisge fisge ma kadai ya isa ya saka shi gane bata iya swim ba, ga muryar da ta bude domin neman ceto idan ta je magana sai ruwan ya wuce mata.
“Fito mana kina wani abu kamar baki iya ruwa ba, I'm not like Ameer balle ki raina min hankali little girl like you...”
Yana fadar haka, kamar ya ce mata kara, sai ruwan ya hadeta gaba daya ta yi kasa. Ba tare da tsayawa tunanin komai ba, without any thinking ya yayi tsalle ya fada ruwan domin cetonta...
TEAM MALEEK.
TEAM AMEER
ko da yake Maleek ya ce me zai yi da ita. Amman dai ni dai ina hango wani abu a zuciyar Maleek Allah yasa ku ma kuna hangowa 🤣
Da sauri ya fito da ita daga cikin ruwan a aje abakin gabar yana kallonta. Kamar wanda dabara ta bacewa haka gurfana a gurin yana kallonta not knowing what to do, halin da ya ganta a ciki ya mugun rikita shi yadda take ta tari tana bude baki ya saka masa tausayinta, idonta har rine da ja alamar ruwa ya shiga cikin idon. Gashin kanta ya jike shakaf. Cikin karfi hali ta mike tsaye tana ta tarin sai yayi saurin mikewa tsaye shi ma yana kallonta, a lokacin ne kuka ya zo mata, domin a yanzu ta tabbatar Maleek makiyinya ne nakarshe da baya bukatar ganin rayuwarta ko da wasa.
“I'm sorry ban san cewa baki iya ruwa ba... Da ba zan miki haka ba”
Ta kalleshi idonta na rawa ta raba gefensa zata wuce.
“Karki shiga falon a haka mana, bari na sama miki wani abu”