Sashe 102
Wani Gari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
“ba ni da iyaye, duka sun mutu, ni kadai nake rayuwa a cikin wani daki, tare da beraye da zakaru, ban san wani abu dadi bachi ba sai da na zo nan, ban wani ya kira da ya ba sai da Ummi ta kira ni, ban san gatan da dadin dake cikin wanka kullum ba sai a wannan duniyar, ban san saka wani tufafin a kullum ba sai a nan, tun ana yi min da karfi, har na fara yi da kaina saboda na saba, a yanzu ko wane dare sai na yi wanka na wanke baki nake kwantawa, tsabanin can da ban san wani abu tsabta ba, ni da iyayena suka mutu sun tafi sun bar ni a cikin wata kazamar rayuwa, ni ce bana son tsabta bana son wanka saboda ina ganin hakan shi ya fi min, kuma ni zan iya mutuwa a kowane lokaci saboda na san ba za su kyale mu ba, ni da Ummi duk mutuwa muke jira, ita tana son ta gyara komai kamin ta tafi, tana son ta rabe ka ka kyautata maka, ni kuma bana son komai sai dai na san bana son mutuwa”
Be san lokacin da ya rumgume ta ba, ya lumashe ido hawaye suka zubo masa.
Sai ta fashe da kuka sosai.
“I can take you back, zan maida ke inda na dauko ki, zaki nuna min hanyar garinku, zamu tafi tare mu roki yafiyarsu”
“Ba zan gane hanya ba, sun bata da komai a kaina, wanda ba dan garin ba, ba zai shiga garin ba, ba za su yafe ba, ba za su saurari kowa ba, ba zaka iya ba”
“Zan iya Waira i will do this”
Ya sumbanci saman kanta.
“Ni dai ina son, kamin na mutu ka zauna lafiya da Ummi, ita tana sona sosai, ita ce ta zama min uwa, a gurinta na san abun da ƴa take ji idan uwarta tana raye, ta ba ni duk wani jindadi bata kyamata tun ina da kazanta, ina son ka yi rayuwa da ita lafiya, ina son na ga haka kamin na mutu ko kuma ita ta mutu, ina son farincikinta, Ameer ko wani dare na gani tana kuka saboda kai, tana kaunarka sosai tana son kasancewa da kai, kana da iyaye ai kai Ameer ba zaka taba sanin dadinsu ba har sai basu da rayuwa, na yi mamarin nawa, idan ina son ganinsu sai da na rumgume danginsu na ga hoton fuskarsu na ga rayuwarsu i miss them”
Ya dagota daga jikinsa ya sake hannunsa biyu ya share hawayenta.
“Ba zaki mutu ba, babu abun da zai same ki, na saka taimakonki a lokacin da ganki a daji, yanzu ba zan ki taimakonki ba”
Ta daga kanta tana kallonsa.
“I won't hurt anyone anymore, domin ban san ta inda zan fara neman gafara ba i regret what i did to Nimra i wash...”
“Then don't hurt your mother, karka dawo ita ma kana nadama a lokacin da bata nan, we're all making mistakes, kowa yana yin kuskure muna yin ba daidai ba to miyasa idan wasu sun yi ba daidai ba ba zamu yafe musu ba?”
Yayi murmushi yaja kumatunta.
“You're so brilliant”
Ta yi murmushi tana kallon cikin idonsa da blue eyes dinta.
“Zaka yafe mata?”
Yayi shiru.
“To zaka so ka zauna da mu?”
Wannan kam a take ya amsa mata.
“No no”
“Please bana son ka bar ni, ni bana da dangi a yanzu kai ku, mutumen da nake so rasa su nake, kuma ka ga ni ba dadewa zan yi ba idan na mutu sai ka tafiyarka”
“Wayo kike min Waira you're just building a room for Ummi”
“I'm building a room for all of us, ina son mu yi rayuwa a gida ďaya, kamar iyali daya a gidan nan Nimra ce kawai take so na sai Ummi da Mahmood, Ya Maleek baya so na, Abiey ma baya so na, na rasa Eid, da Sulem i don't want to lose you too”
“You wouldn't, idan kina so zaki iya magana da Ummi ki dawo gidanmu da zama”
“Me yasa kai ba zaka zauna a gidan Ummi ba? Why do you hate her”
“Saboda ba zan iya zama karkashin inuwa ďaya da Maleek ba, ba zan iya zama a gidan mahaifinsa ba”
Ta kama hannunsa.
“Please”
Ya rike hannun nata yana murzawa a hankali. Kamar daga sama suka ji muryar Maleek.
“Ke Waira”
Ta zabura ta juya da sauri tana kallon inda muryarsa ke fitowa, Ameer kam ko dago kai be yi ba balle ya kalleshi kuma ya ki ya saki hannunta duk kuwa da irin kokarin da take tana son kwace hannun. Ummi ta bude mota ta fito ta biyo bayan Maleek da ya nufo inda Ameer da Waira suke tsaye.
“Maleek Maleek bari na yi magana da shi”
Shi ne abun da take fada tana kokarin rikowa shi domin ta lura da yadda ransa yayi matukar baci.
“Daman na raya a zuciyata kai ka dauke ta, tun da muka je makarantar aka ce mana wani ya zo ya tafi da ita, na raya kai ne sai gashi ina duba details din abun kuma sai na ga kai din ne”
Ameer ya saki hannun Waira ya kalli Ameer fuska kamar bakin hadari.
“Me ye a abun kunya? Biyo yarinyar da ka tsana har makaranta da sunan daukarta, ko kuma tare abokinka a hanya kana fada masa maganar banza a lokacin da mahaifiyarka take kokarin hanaka?”
“Thank you ka ce Mahaifiyata ashe ka san bata cancanci zama uwar kazamin yaro irinka ba”
“Sai kuma gashi ta haife ni, ya ranka?”
“Fessss haihuwarka kawai ta yi bata amsa sunan mahaifiyarka ba”
Ummi ta dakawa Maleek tsawa.
“Maleek ina ganinka kamar mai hankali? How could you say those words to your own brother?”
Ameer yayi murmushi yana kalleta.
“Karki damu, Maleek be taba zama ďan'uwana ba and he wouldn't be, he is just a friend shi ma kuma a can da”
Ameer ya maida dubansa gurin Waira.
“Shiga mota na kai ki gida”
Ta girgiza kai da sauri hawaye na mata zuba, jikinta sai rawa yake ita dai daman can bata son ta ga ana tashin hankali balle kuma a yanzu da take ganin kamar saboda ita ne komai ya faru. Da ido Maleek yayi mata alama da ta wuce zuwa gurin motarsa. Ta fara takawa Ameer ya fisgota ya dawo da ita.
“You should know your limit kai ba ubanta ba ne da zaka rika juyata yadda kake so she's under no one control but me”
“Saboda kai ne ubanta kenan?”
“Saboda ni ne silar zuwanta nan”
Maleek yayi murmushi da ya fi kama da dariya.
“Yarinyar da ka ce baka sani ba? Yarinyar da ka bari a mota saboda kana tunanin ta mutu? Yarinyar da ka wulakanta? Ashe dai ka santa kenan Maleek what a shame”
“Okay that's enough, kuna kunyata kanku ne kawai a gaban idona, ku daina saka ta a cikin matsalarku you guys have no idea what she's going through”
Ummi ta kama hannun Waira dake ta kuka ta nufi motar da suka shigo da ita ta barsu a tsaye idan ma cinye junansu za su yi sun dade ba su yi ba. Ganin ran Ummi ya bace ya saka Maleek bin bayanta ya bar Ameer tsaye a gurin yana kallonsu. Ummi da Waira baya suka shiga shi kuma ya shiga gaba yaja motar suka kama hanya.
“I warned yarinyar nan, Ummi do you plan this?”
“Yanzu kuma ni ce bar zargi ka gama da da zaka dawo a gurin uwarsa?”
“Ummi ta ya aka yi ya san lokacin da suke tashi? How ma ya zan makarantarsu? Kuma ke kika ce kar school bus ta dawo da ita, secondly tun dazu nake cewa mu taho amman baki fito ba sai da kika tabbatar ya dauketa”
“Idan ma daukarta yayi me ye matsalarka? Shi ma yana da iko da ita kamar yadda kake da, babu ubanta a cikinku”
“Ba shi da iko da ita Ummi, be san cinta da shanta ba be san gurin bachinta da karantunta, be san damuwarta da kukanta ba, be san farincikinta ba dan haka ba shi da wata isa ko iko akanta, a gidanmu take Under my father control, ba zan taba bari yayi iko da ita ba he's late, yana son iko da ita ya barta a daji ta wahala har ta kusa mutuwa, no one ba zan ba shi wannan damar ba”
“Thank you”
Ummi ta fada masa, sai ya juyo ya kalleta.
“I'm sorry bana nufin bata miki rai, ki yafe min please”
Ummi bata ce masa komai ba ta maida hankalinsa gurin titi, hakan ya saka shi juyawa ya cigaba da tukin, suna hada ido da Waira ta madubi gaba ya dalla mata harara, sai ta yi hanzarin rufe idonta ta kife kai jikin Ummi. Ko da suka isa gidan Jabir na tsaye harabar gidan tare da Juwairiyyya, Dr Zainab kuma tana tsaye bakin entrance da alama magana suke. Maleek ya fara fita sannan ya budewa Ummi ta fito Waira ma ta fito ta kama hannun Ummi ta rike saboda tana ganin kamar Maleek dukanta zai yi.
“Ba ku tafi ba?”
Ummi ta tambaya. Dr Zainab ta kalleta tana fadin.
“Yanzu za su wuce, na ce masa da ma yayi cancelled flights din gobe mu tafi tare”
“Mommy ni fa yadda kika san ina kam kaya haka nake, kara dai na tafi kawai sai kun iso”
“Da Juwairiyyya za a tafi?”
Ummi ta tambaya. Juwairiyyya ta amsa matada kanta.
“Aa rakiya zan yi ni sai gobe zamu tafi”
Jabir ya kalli Waira dake tsaye kusa da Ummi tana kallonsu.
“Waira kawata babu sallama?”
Ta kalli Maleek dake tsaye ya saka hannayensa aljihu.
“Zan masa sallama”
Da kai yayi mata alama da tafi, sannan ta saki Ummi ta nufe shi da gudu ta rumgume. Maleek ya yamutsa fuska kamar wadda yayi arba da abun kazanta.
“Haka ake good bye ke kowa abokin rumgumarki ne what's wrong with you?”
“Bata iya banbance halal da haram it's not her fault”
Cewar Mahmood yana kokarin rufe kofar falon Ummi. Jabir yayi murmushi sannan ya dagota daga jikinsa.
“Me zan siyo miki idan zan dawo?”
“Wata kila ba zaka dawo ka tararda da ni ba”
Be san lokacin da ya rumgume ta ba, ya lumashe ido hawaye suka zubo masa.
Sai ta fashe da kuka sosai.
“I can take you back, zan maida ke inda na dauko ki, zaki nuna min hanyar garinku, zamu tafi tare mu roki yafiyarsu”
“Ba zan gane hanya ba, sun bata da komai a kaina, wanda ba dan garin ba, ba zai shiga garin ba, ba za su yafe ba, ba za su saurari kowa ba, ba zaka iya ba”
“Zan iya Waira i will do this”
Ya sumbanci saman kanta.
“Ni dai ina son, kamin na mutu ka zauna lafiya da Ummi, ita tana sona sosai, ita ce ta zama min uwa, a gurinta na san abun da ƴa take ji idan uwarta tana raye, ta ba ni duk wani jindadi bata kyamata tun ina da kazanta, ina son ka yi rayuwa da ita lafiya, ina son na ga haka kamin na mutu ko kuma ita ta mutu, ina son farincikinta, Ameer ko wani dare na gani tana kuka saboda kai, tana kaunarka sosai tana son kasancewa da kai, kana da iyaye ai kai Ameer ba zaka taba sanin dadinsu ba har sai basu da rayuwa, na yi mamarin nawa, idan ina son ganinsu sai da na rumgume danginsu na ga hoton fuskarsu na ga rayuwarsu i miss them”
Ya dagota daga jikinsa ya sake hannunsa biyu ya share hawayenta.
“Ba zaki mutu ba, babu abun da zai same ki, na saka taimakonki a lokacin da ganki a daji, yanzu ba zan ki taimakonki ba”
Ta daga kanta tana kallonsa.
“I won't hurt anyone anymore, domin ban san ta inda zan fara neman gafara ba i regret what i did to Nimra i wash...”
“Then don't hurt your mother, karka dawo ita ma kana nadama a lokacin da bata nan, we're all making mistakes, kowa yana yin kuskure muna yin ba daidai ba to miyasa idan wasu sun yi ba daidai ba ba zamu yafe musu ba?”
Yayi murmushi yaja kumatunta.
“You're so brilliant”
Ta yi murmushi tana kallon cikin idonsa da blue eyes dinta.
“Zaka yafe mata?”
Yayi shiru.
“To zaka so ka zauna da mu?”
Wannan kam a take ya amsa mata.
“No no”
“Please bana son ka bar ni, ni bana da dangi a yanzu kai ku, mutumen da nake so rasa su nake, kuma ka ga ni ba dadewa zan yi ba idan na mutu sai ka tafiyarka”
“Wayo kike min Waira you're just building a room for Ummi”
“I'm building a room for all of us, ina son mu yi rayuwa a gida ďaya, kamar iyali daya a gidan nan Nimra ce kawai take so na sai Ummi da Mahmood, Ya Maleek baya so na, Abiey ma baya so na, na rasa Eid, da Sulem i don't want to lose you too”
“You wouldn't, idan kina so zaki iya magana da Ummi ki dawo gidanmu da zama”
“Me yasa kai ba zaka zauna a gidan Ummi ba? Why do you hate her”
“Saboda ba zan iya zama karkashin inuwa ďaya da Maleek ba, ba zan iya zama a gidan mahaifinsa ba”
Ta kama hannunsa.
“Please”
Ya rike hannun nata yana murzawa a hankali. Kamar daga sama suka ji muryar Maleek.
“Ke Waira”
Ta zabura ta juya da sauri tana kallon inda muryarsa ke fitowa, Ameer kam ko dago kai be yi ba balle ya kalleshi kuma ya ki ya saki hannunta duk kuwa da irin kokarin da take tana son kwace hannun. Ummi ta bude mota ta fito ta biyo bayan Maleek da ya nufo inda Ameer da Waira suke tsaye.
“Maleek Maleek bari na yi magana da shi”
Shi ne abun da take fada tana kokarin rikowa shi domin ta lura da yadda ransa yayi matukar baci.
“Daman na raya a zuciyata kai ka dauke ta, tun da muka je makarantar aka ce mana wani ya zo ya tafi da ita, na raya kai ne sai gashi ina duba details din abun kuma sai na ga kai din ne”
Ameer ya saki hannun Waira ya kalli Ameer fuska kamar bakin hadari.
“Me ye a abun kunya? Biyo yarinyar da ka tsana har makaranta da sunan daukarta, ko kuma tare abokinka a hanya kana fada masa maganar banza a lokacin da mahaifiyarka take kokarin hanaka?”
“Thank you ka ce Mahaifiyata ashe ka san bata cancanci zama uwar kazamin yaro irinka ba”
“Sai kuma gashi ta haife ni, ya ranka?”
“Fessss haihuwarka kawai ta yi bata amsa sunan mahaifiyarka ba”
Ummi ta dakawa Maleek tsawa.
“Maleek ina ganinka kamar mai hankali? How could you say those words to your own brother?”
Ameer yayi murmushi yana kalleta.
“Karki damu, Maleek be taba zama ďan'uwana ba and he wouldn't be, he is just a friend shi ma kuma a can da”
Ameer ya maida dubansa gurin Waira.
“Shiga mota na kai ki gida”
Ta girgiza kai da sauri hawaye na mata zuba, jikinta sai rawa yake ita dai daman can bata son ta ga ana tashin hankali balle kuma a yanzu da take ganin kamar saboda ita ne komai ya faru. Da ido Maleek yayi mata alama da ta wuce zuwa gurin motarsa. Ta fara takawa Ameer ya fisgota ya dawo da ita.
“You should know your limit kai ba ubanta ba ne da zaka rika juyata yadda kake so she's under no one control but me”
“Saboda kai ne ubanta kenan?”
“Saboda ni ne silar zuwanta nan”
Maleek yayi murmushi da ya fi kama da dariya.
“Yarinyar da ka ce baka sani ba? Yarinyar da ka bari a mota saboda kana tunanin ta mutu? Yarinyar da ka wulakanta? Ashe dai ka santa kenan Maleek what a shame”
“Okay that's enough, kuna kunyata kanku ne kawai a gaban idona, ku daina saka ta a cikin matsalarku you guys have no idea what she's going through”
Ummi ta kama hannun Waira dake ta kuka ta nufi motar da suka shigo da ita ta barsu a tsaye idan ma cinye junansu za su yi sun dade ba su yi ba. Ganin ran Ummi ya bace ya saka Maleek bin bayanta ya bar Ameer tsaye a gurin yana kallonsu. Ummi da Waira baya suka shiga shi kuma ya shiga gaba yaja motar suka kama hanya.
“I warned yarinyar nan, Ummi do you plan this?”
“Yanzu kuma ni ce bar zargi ka gama da da zaka dawo a gurin uwarsa?”
“Ummi ta ya aka yi ya san lokacin da suke tashi? How ma ya zan makarantarsu? Kuma ke kika ce kar school bus ta dawo da ita, secondly tun dazu nake cewa mu taho amman baki fito ba sai da kika tabbatar ya dauketa”
“Idan ma daukarta yayi me ye matsalarka? Shi ma yana da iko da ita kamar yadda kake da, babu ubanta a cikinku”
“Ba shi da iko da ita Ummi, be san cinta da shanta ba be san gurin bachinta da karantunta, be san damuwarta da kukanta ba, be san farincikinta ba dan haka ba shi da wata isa ko iko akanta, a gidanmu take Under my father control, ba zan taba bari yayi iko da ita ba he's late, yana son iko da ita ya barta a daji ta wahala har ta kusa mutuwa, no one ba zan ba shi wannan damar ba”
“Thank you”
Ummi ta fada masa, sai ya juyo ya kalleta.
“I'm sorry bana nufin bata miki rai, ki yafe min please”
Ummi bata ce masa komai ba ta maida hankalinsa gurin titi, hakan ya saka shi juyawa ya cigaba da tukin, suna hada ido da Waira ta madubi gaba ya dalla mata harara, sai ta yi hanzarin rufe idonta ta kife kai jikin Ummi. Ko da suka isa gidan Jabir na tsaye harabar gidan tare da Juwairiyyya, Dr Zainab kuma tana tsaye bakin entrance da alama magana suke. Maleek ya fara fita sannan ya budewa Ummi ta fito Waira ma ta fito ta kama hannun Ummi ta rike saboda tana ganin kamar Maleek dukanta zai yi.
“Ba ku tafi ba?”
Ummi ta tambaya. Dr Zainab ta kalleta tana fadin.
“Yanzu za su wuce, na ce masa da ma yayi cancelled flights din gobe mu tafi tare”
“Mommy ni fa yadda kika san ina kam kaya haka nake, kara dai na tafi kawai sai kun iso”
“Da Juwairiyyya za a tafi?”
Ummi ta tambaya. Juwairiyyya ta amsa matada kanta.
“Aa rakiya zan yi ni sai gobe zamu tafi”
Jabir ya kalli Waira dake tsaye kusa da Ummi tana kallonsu.
“Waira kawata babu sallama?”
Ta kalli Maleek dake tsaye ya saka hannayensa aljihu.
“Zan masa sallama”
Da kai yayi mata alama da tafi, sannan ta saki Ummi ta nufe shi da gudu ta rumgume. Maleek ya yamutsa fuska kamar wadda yayi arba da abun kazanta.
“Haka ake good bye ke kowa abokin rumgumarki ne what's wrong with you?”
“Bata iya banbance halal da haram it's not her fault”
Cewar Mahmood yana kokarin rufe kofar falon Ummi. Jabir yayi murmushi sannan ya dagota daga jikinsa.
“Me zan siyo miki idan zan dawo?”
“Wata kila ba zaka dawo ka tararda da ni ba”