Sashe 104
Wani Gari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
.Around 9:11pm Waira tana zaune kan carpet tare da pen dinta, liffatinta na lessons na gabanta ta dora jakar a kan kujera. Baby rabbit dinta ta dora kan littafin tana zanawa kamar an sakata.
Namra na zaune kam 3 seater tana lasar wayarta. Maleek kuma na zaune a dayan side din falon rike da mug hannunsa daya kuma rike da wayarsa, sai ko kadan hankalinsa ba shi a gurin wayar ya tafi gurin abokiyar fadansa Waira dake zane, ba ya iya hangen zanen da take, but he found himself looking at her, ko wane motsi da nata yana kan idonsa. If ba dan kar na yi karya ba da sai na ce har yadda yake fita da shigar numfashinta yana kallon yake yana kan idonsa. If wani zai tambaye me yasa yake kallonta ba zai iya fada ba, maybe ko dan ita ce mace ta farko data fara bude masa ido har yake son kallonta ko zama kusa da yan'uwanta, zai kuma fi yarda idan aka ce saboda kyaunta ne domin tana da kyau daidai yadda ko ita ta tsara kanta iyakar abun da zata yi kenan. Everything about her is unique her hair, dress, her talk the shagwaba part and even her talk yana jin fadi muryarta when she's talking about something. Yana ganin Ummi ta fito daga kitchen sai yayi saurin dauke idonsa daga barin kallonta ya maida dubansa kan wayarsa. Ummi ta dire mata copy tea
“Wai haka aka ce ku yi a makaranta? Kina wahalar da wannan zomon ace sai an dora shi kan takardar sannan a zana waya ce ku zana zomo”
Waira ta kalleta with her cute laugh ta ce.
“Babu wanda ya ce na yi Ummi, kawai ina son na zana ne”
“Kin sa miyasa mai lessons dinki be zo ba yau?”
“Aa be ce komai ba da zai tafi”
“Ko maybe ba shi da lafiya ne?”
Waira ta bude baki zata yi magana kenan aka murda kofar falon, Ummi ta juyo ta kalli kofar Maleek kuma ya dago kansa ya kalli kofar, Waira ta maida dubanta a inda suke kallo. Ameer ne ya shigo cikin shiga ta kananan kaya sai kamshi yake kamar sabon ango, hannunsa rike da school bag din Waira. Mamakin zuwansa ya hana Ummi amsa sallamar da yayi, Maleek kam daman shi ba zai amsa masa ba, balle kuma Namra da sai a lokacin ta dago ta kalleshi. Waira ta washe hakora kamar bakauye ya zo birni, Hanne ce kawai ta amsa masa sallama domin bata wayance shi da kyau ba. Maleek ma mamakin zuwansa yake duk kuwa da yana kallon dalilinsa na zuwa wato jakar Waira dake rike a hannunsa, sai dai abun da ya fi daure masa kai shi ne yadda Ameer yake kokarin kula Waira yarinyar da ko a mafarki aka ce masa Ameer zai yi haka ba zai yarda ba.
“Ba a maraba da zuwana ne?”
Ya fada ganin yadda kowa yayi tsaye yana kallonsa kamar sun samu tv. Sai a lokacin Ummi ta dawo hayyacinta tunaninta ya dawo jikinta.
“Of course you're welcome, kai da gidan mahaifiyarka Ameer”
Ta fada idonta na cika da hawaye even though ta san ba zuwansa ne ya kawo ta amman a haka murna take ďanta ya shigo gidanta, sallamar da yayi kawai ta isa ta saka ta fahimtar da lalama ya shigo gidan nan.
“Please dan Allah ka zauna”
Kujerar da ta nuna masa dabam kujerar da ya zauna dabam, ta nuna masa dayar kujerar dake kusa da inda Waira ta dora jakarta, shi kuma sai ya zauna a kujerar da ke kusa da Waira. Da sauri Waira ta saki abun da take ta tashi tsaye ta zauna kusa da shi kamar zata shige jikinsa.
“Jakata ka kawo?”
Ya daga mata kai try to smile, kallonta kawai yake kana gani kasan ta gama dauke masa hankali, domin ko kadan be lura da sauran mutanen da suke falon ba, balle har ya san da zamansu.
“Welcome”
Ta fada tana jindadi sosai, not just for Ummi, tana son ta ganta kusa da mutanen da take kauna kuma ta sani, he the second person da take jin sakewa da shi bayan Shuraim.
“How are you?”
“Fine”
Ummi ta nufi kitchen da sauri jikinta har rawa yake, bata dade ba ta fito rike da tray dake dauke da ruwa da kuma lemu da kuma tea a dayan gefen, bata karasa inda yake zaune ba sai ta kira sunan Waira gabanta na faduwa a ranta tana addu'ar ya karba ya sha.
“Waira karbi ki bawa yayanki, wata kila ni idan na bashi ba zai sha ba”
Ameer ya dago da ya kalleta sai ya ga maganar da Waira ta fada masa na ciwonsa kamar rubuce a fuskarsa, ita kuma ta sauke kai kasa kamar mai jin kunya. Waira ta mike tsaye ta isa gurin Ummi ta karbo tray ta nufi Ameer da shi kamin ga aje kasa ya saka hannu ya karba.
“Ummi bata san me kake so ba, ta zuba maka tea ga juice ga kuma ruwa”
Ya ji babu dadi ace mahaifiyarsa tana raye amman bata san kalar abincin da yake so ba, amman ya danne saboda ya farantawa Waira, domin be zo gidan dan ya daga hankalin kowa ba. Ya san ruwa daga kamfani aka yi, kamar yadda lemun ma daga siyo, tea ne abun da zai iya shaidar ta hada masa da hannunsa, dan yana ya dauki cup din tea din ya aje tray ya rike tea yana kallon Waira dake fada masa ita da biscuit ko cake take shan nata kamar ta manta Maleek yana falon.
“Akwai dadi idan ka hada”
Yayi murmushi kadan.
“Akwai dinki a jakarki”
Ta bude jakar ta fiddo cake din ta bude.
“Kai ka ci da yawa”
Ya daga mata kai.
“Yayi dadi ne sosai”
“Ka tafi da shi duka za a sake min wani”
Ya girgiza mata kai.
“I will take tea”
Namra ta mike a fusace ta fice daga falon domin ko kadan bata son kallon Ameer, Maleek sai yaki yake da numfashinsa domin jin yake wani abu na masa yawo tsakanin makoshi da zuciyarsa ba dan kai yayi ruining happy face din Ummi ba, babu abunda zi hana shi iss gurin ya tsinakawa Waira mari kuma ya kori Ameer. Ameer ya dade rike da cup din tea din yana ta magana da Waira kamar daga shi sai ita ne a falon, Ummi kam idonta na kamshi tana jiran ta ga ko zai sha abun da ta hada masa da hannunta. Daf da zai mike tsaye ya yi sipping tea sau daya ya aje cup din ya mike tsaye.
“Waira zan tafi”
“Gida zaka je?”
Ya amsa mata kai, sannan ya kalli Ummi da hannunta ke dafe a kirji hawaye na sauko mata saboda Ameer ya sha abun da ta hada masa, kuma ya ci cake din da ta yi, the most beautiful thing ya zauna a falonta peacefully babu hayani yana hira da Waira.
“Kin manta school bag dinki shiyasa na kawo miki”
“Thank you”
Waira ta fada sannan ta kalli Ummi.
“Ummi zan saka shi”
Ummi ta daga mata kai, ya kalli Ummi.
“Sai da safe”
Ya dauke kai ya nufi kofar fita, Waira ta bi bayansa sai ya tsaya ta iso ya kama hannunta suka fice daga falon. Daman to him rike hannun mace ba wani big problem ba ne, ita kuma ba haramci ba ne a addininta. Sai da ya fice sannan Ummi ta lumshe ido tana murmushin dake dauke da hawaye, she never thought abun zai zo kusa kusa kamar haka. Saboda ita ne or saboda Waira ne?
Saboda da Waira ne.
Ta bawa kanta amsa, tana bude idon zuciyarta na raya mata, abun da idanuwanta suka kasa gani tuntuni. Maleek ya wuceta gabanta kamar zai tashi sama ya aje mug din hannunsa kan dinning, sai a lokacin hankalinta ya dawo kansa.
“Maleek ba ku gaisa da Ameer ba, yau ya shigo gidan nan lafiya kalau kamar ba shi ba it's not wonderful?”
Maleek ya kasa cewa komai, ya sani matukar ya bude baki da zimmar magana abun da zai fito bakinsa ba zai yi ma Ummi dadi ba, and ba zai iya fada mata magana marar dadi ba saboda uwarsa ce. Kujerar dinning yaja ya zauna yana da girgiza kafarsa da alama kufular ta kai masa matuka. Farinciki ya saka Ummi barin falon ta nufi bangaren Abiey domin labarta masa abun da yake faruwa shi da yayarsa tsohuwar likita mai zaman kanta wato Dr Zainab. Tafiyar da Ummi ta yi ba karamin dadi yayi ma Maleek ba, daman so yake ya horar da Waira irin horon da ko kallon Ameer ba zata sake sha'awar yi ba. Ya mike tsaye da zimmar leka windows ya ga abun da take sai gata ta turo kofar falon ta shigo hannunta cike da dollars, tun da take a rayuwa a gidan bata taba rika kudi ba, bata san yadda suke ba, ba a taba bata ance je ki kashe shi ba, bata taba gwada siyen wani abu ba. Komai yi mata ake ko a school da sa'aninta suke siyen abubuwa da kudi be taba damunta tace zata siya ba, saboda sanin da da ta yi ba lallai ta iya cin abun da suke ci ba. Tana karewa falon kallon ta ga babu Ummi a ciki sai ta tsaya cak tana kallon Maleek gabanta ya hau faduwa da mugun karfi, ba dan yanzu da ta dawo falon ta ga Maleek ba, ba zata iya tuna yana zaune a falon ba, domin daukin ganin Ameer ya mantar a ita wani Maleek ma.
“Karaso mana”
Ya fada yana wani kashe ido dake tabbatar mata ba karamin duka zata sha ba idan ya ta shiga hannunsa. A gurin ta zubar da kudi ta har ta nufi stairs da gudu sai kuma ta dawo ta nufi inda Hanne take zaune ta fada jikinta da sauri ta fashe da kuka jikinta ya fara rawa.
“I'm sorry”
Hanne ta maida ta bayanta ganin Maleek ya tunkaro inda suke.
“Ayi mata hakuri yallabai a daga mata kafa”
Namra na zaune kam 3 seater tana lasar wayarta. Maleek kuma na zaune a dayan side din falon rike da mug hannunsa daya kuma rike da wayarsa, sai ko kadan hankalinsa ba shi a gurin wayar ya tafi gurin abokiyar fadansa Waira dake zane, ba ya iya hangen zanen da take, but he found himself looking at her, ko wane motsi da nata yana kan idonsa. If ba dan kar na yi karya ba da sai na ce har yadda yake fita da shigar numfashinta yana kallon yake yana kan idonsa. If wani zai tambaye me yasa yake kallonta ba zai iya fada ba, maybe ko dan ita ce mace ta farko data fara bude masa ido har yake son kallonta ko zama kusa da yan'uwanta, zai kuma fi yarda idan aka ce saboda kyaunta ne domin tana da kyau daidai yadda ko ita ta tsara kanta iyakar abun da zata yi kenan. Everything about her is unique her hair, dress, her talk the shagwaba part and even her talk yana jin fadi muryarta when she's talking about something. Yana ganin Ummi ta fito daga kitchen sai yayi saurin dauke idonsa daga barin kallonta ya maida dubansa kan wayarsa. Ummi ta dire mata copy tea
“Wai haka aka ce ku yi a makaranta? Kina wahalar da wannan zomon ace sai an dora shi kan takardar sannan a zana waya ce ku zana zomo”
Waira ta kalleta with her cute laugh ta ce.
“Babu wanda ya ce na yi Ummi, kawai ina son na zana ne”
“Kin sa miyasa mai lessons dinki be zo ba yau?”
“Aa be ce komai ba da zai tafi”
“Ko maybe ba shi da lafiya ne?”
Waira ta bude baki zata yi magana kenan aka murda kofar falon, Ummi ta juyo ta kalli kofar Maleek kuma ya dago kansa ya kalli kofar, Waira ta maida dubanta a inda suke kallo. Ameer ne ya shigo cikin shiga ta kananan kaya sai kamshi yake kamar sabon ango, hannunsa rike da school bag din Waira. Mamakin zuwansa ya hana Ummi amsa sallamar da yayi, Maleek kam daman shi ba zai amsa masa ba, balle kuma Namra da sai a lokacin ta dago ta kalleshi. Waira ta washe hakora kamar bakauye ya zo birni, Hanne ce kawai ta amsa masa sallama domin bata wayance shi da kyau ba. Maleek ma mamakin zuwansa yake duk kuwa da yana kallon dalilinsa na zuwa wato jakar Waira dake rike a hannunsa, sai dai abun da ya fi daure masa kai shi ne yadda Ameer yake kokarin kula Waira yarinyar da ko a mafarki aka ce masa Ameer zai yi haka ba zai yarda ba.
“Ba a maraba da zuwana ne?”
Ya fada ganin yadda kowa yayi tsaye yana kallonsa kamar sun samu tv. Sai a lokacin Ummi ta dawo hayyacinta tunaninta ya dawo jikinta.
“Of course you're welcome, kai da gidan mahaifiyarka Ameer”
Ta fada idonta na cika da hawaye even though ta san ba zuwansa ne ya kawo ta amman a haka murna take ďanta ya shigo gidanta, sallamar da yayi kawai ta isa ta saka ta fahimtar da lalama ya shigo gidan nan.
“Please dan Allah ka zauna”
Kujerar da ta nuna masa dabam kujerar da ya zauna dabam, ta nuna masa dayar kujerar dake kusa da inda Waira ta dora jakarta, shi kuma sai ya zauna a kujerar da ke kusa da Waira. Da sauri Waira ta saki abun da take ta tashi tsaye ta zauna kusa da shi kamar zata shige jikinsa.
“Jakata ka kawo?”
Ya daga mata kai try to smile, kallonta kawai yake kana gani kasan ta gama dauke masa hankali, domin ko kadan be lura da sauran mutanen da suke falon ba, balle har ya san da zamansu.
“Welcome”
Ta fada tana jindadi sosai, not just for Ummi, tana son ta ganta kusa da mutanen da take kauna kuma ta sani, he the second person da take jin sakewa da shi bayan Shuraim.
“How are you?”
“Fine”
Ummi ta nufi kitchen da sauri jikinta har rawa yake, bata dade ba ta fito rike da tray dake dauke da ruwa da kuma lemu da kuma tea a dayan gefen, bata karasa inda yake zaune ba sai ta kira sunan Waira gabanta na faduwa a ranta tana addu'ar ya karba ya sha.
“Waira karbi ki bawa yayanki, wata kila ni idan na bashi ba zai sha ba”
Ameer ya dago da ya kalleta sai ya ga maganar da Waira ta fada masa na ciwonsa kamar rubuce a fuskarsa, ita kuma ta sauke kai kasa kamar mai jin kunya. Waira ta mike tsaye ta isa gurin Ummi ta karbo tray ta nufi Ameer da shi kamin ga aje kasa ya saka hannu ya karba.
“Ummi bata san me kake so ba, ta zuba maka tea ga juice ga kuma ruwa”
Ya ji babu dadi ace mahaifiyarsa tana raye amman bata san kalar abincin da yake so ba, amman ya danne saboda ya farantawa Waira, domin be zo gidan dan ya daga hankalin kowa ba. Ya san ruwa daga kamfani aka yi, kamar yadda lemun ma daga siyo, tea ne abun da zai iya shaidar ta hada masa da hannunsa, dan yana ya dauki cup din tea din ya aje tray ya rike tea yana kallon Waira dake fada masa ita da biscuit ko cake take shan nata kamar ta manta Maleek yana falon.
“Akwai dadi idan ka hada”
Yayi murmushi kadan.
“Akwai dinki a jakarki”
Ta bude jakar ta fiddo cake din ta bude.
“Kai ka ci da yawa”
Ya daga mata kai.
“Yayi dadi ne sosai”
“Ka tafi da shi duka za a sake min wani”
Ya girgiza mata kai.
“I will take tea”
Namra ta mike a fusace ta fice daga falon domin ko kadan bata son kallon Ameer, Maleek sai yaki yake da numfashinsa domin jin yake wani abu na masa yawo tsakanin makoshi da zuciyarsa ba dan kai yayi ruining happy face din Ummi ba, babu abunda zi hana shi iss gurin ya tsinakawa Waira mari kuma ya kori Ameer. Ameer ya dade rike da cup din tea din yana ta magana da Waira kamar daga shi sai ita ne a falon, Ummi kam idonta na kamshi tana jiran ta ga ko zai sha abun da ta hada masa da hannunta. Daf da zai mike tsaye ya yi sipping tea sau daya ya aje cup din ya mike tsaye.
“Waira zan tafi”
“Gida zaka je?”
Ya amsa mata kai, sannan ya kalli Ummi da hannunta ke dafe a kirji hawaye na sauko mata saboda Ameer ya sha abun da ta hada masa, kuma ya ci cake din da ta yi, the most beautiful thing ya zauna a falonta peacefully babu hayani yana hira da Waira.
“Kin manta school bag dinki shiyasa na kawo miki”
“Thank you”
Waira ta fada sannan ta kalli Ummi.
“Ummi zan saka shi”
Ummi ta daga mata kai, ya kalli Ummi.
“Sai da safe”
Ya dauke kai ya nufi kofar fita, Waira ta bi bayansa sai ya tsaya ta iso ya kama hannunta suka fice daga falon. Daman to him rike hannun mace ba wani big problem ba ne, ita kuma ba haramci ba ne a addininta. Sai da ya fice sannan Ummi ta lumshe ido tana murmushin dake dauke da hawaye, she never thought abun zai zo kusa kusa kamar haka. Saboda ita ne or saboda Waira ne?
Saboda da Waira ne.
Ta bawa kanta amsa, tana bude idon zuciyarta na raya mata, abun da idanuwanta suka kasa gani tuntuni. Maleek ya wuceta gabanta kamar zai tashi sama ya aje mug din hannunsa kan dinning, sai a lokacin hankalinta ya dawo kansa.
“Maleek ba ku gaisa da Ameer ba, yau ya shigo gidan nan lafiya kalau kamar ba shi ba it's not wonderful?”
Maleek ya kasa cewa komai, ya sani matukar ya bude baki da zimmar magana abun da zai fito bakinsa ba zai yi ma Ummi dadi ba, and ba zai iya fada mata magana marar dadi ba saboda uwarsa ce. Kujerar dinning yaja ya zauna yana da girgiza kafarsa da alama kufular ta kai masa matuka. Farinciki ya saka Ummi barin falon ta nufi bangaren Abiey domin labarta masa abun da yake faruwa shi da yayarsa tsohuwar likita mai zaman kanta wato Dr Zainab. Tafiyar da Ummi ta yi ba karamin dadi yayi ma Maleek ba, daman so yake ya horar da Waira irin horon da ko kallon Ameer ba zata sake sha'awar yi ba. Ya mike tsaye da zimmar leka windows ya ga abun da take sai gata ta turo kofar falon ta shigo hannunta cike da dollars, tun da take a rayuwa a gidan bata taba rika kudi ba, bata san yadda suke ba, ba a taba bata ance je ki kashe shi ba, bata taba gwada siyen wani abu ba. Komai yi mata ake ko a school da sa'aninta suke siyen abubuwa da kudi be taba damunta tace zata siya ba, saboda sanin da da ta yi ba lallai ta iya cin abun da suke ci ba. Tana karewa falon kallon ta ga babu Ummi a ciki sai ta tsaya cak tana kallon Maleek gabanta ya hau faduwa da mugun karfi, ba dan yanzu da ta dawo falon ta ga Maleek ba, ba zata iya tuna yana zaune a falon ba, domin daukin ganin Ameer ya mantar a ita wani Maleek ma.
“Karaso mana”
Ya fada yana wani kashe ido dake tabbatar mata ba karamin duka zata sha ba idan ya ta shiga hannunsa. A gurin ta zubar da kudi ta har ta nufi stairs da gudu sai kuma ta dawo ta nufi inda Hanne take zaune ta fada jikinta da sauri ta fashe da kuka jikinta ya fara rawa.
“I'm sorry”
Hanne ta maida ta bayanta ganin Maleek ya tunkaro inda suke.
“Ayi mata hakuri yallabai a daga mata kafa”