Sashe 113
Wani Gari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ya mika hannu ya dauki plate sai ta rigashi ta dauka tana tambayar abun da yake so. Da haka ta yi feeding din yaronsa cikin farinciki da jindadi da ya kasa boya a zuciyarta har sai da ta zauna ta saka shi a gaba da kallo har ya gama cin abinci.
Dakin da zai iya kira da shi ya shiga ya yi wanka ya shirya sannan ya fito falon jiran Ummi, a kokarinsana rage zaman banza ya saka shi tashi ya fara zagayawa a falon yana duba kofafin da suke falon da kuma ta inda suke bullewa, ya leka Kitchen da kofar baya, tsakar gidan dake gefen hanyar dinning ma sai da ya duba sannan ya fito compound yana kallon tsarin gidan. Shi dai ya san zai daurewa kansa ne kawai ya koyawa zuciyarsa a zaman inda bata sani ba har ta saba, domin rayuwa a inda baka tashi ba, da kallon mutanen da baka sani ba a matsayin iyayenka abu ne da sai an jure. Isarsa gurin expensive car dinsa yayi daidai da fitowar Ummi ciki shiga ta alfarma. Kamin ta karaso gurin ya kawa motar key ya bude mata back seat yana jiran isowarta. A take murmushin ya fadada fuskarta wannan ne second joy dake samu a gurin Ameer bayan cin abincinta driving dinta ma wani abu ne mai muhimmanci a gurinta. Ta shiga motar ta zauna ya rufe ya bude side dinsa ya shiga yayi ma motar key.
“Mu tsaya a wani gurin ina son na siye musu wani abu”
“Karki damu suna da komai a asibitin”
Ya amsa mata daga haka bata sake magana ba, shi ma be sake yi ba, yana son ya tambayeta wani abu game da Waira kuma ya kasa. Tafiyar 40min ta iso da su Hikima Hospital, kamin ta bude ta fito ya bude mata sai ta sauko tana jin wani honour, bayan ta fito ya rufe motar ya wuce gaba tana binsa a abaya har suka shiga cikin asibitin. Shi ya fara tura kofar dakin da Tsohuwar take ya shiga sannan ya rikewa Ummi kofar ta shigo, ya maida kofar ya rufe a hankali sannan ya taka ya isa gurin gadon da tsohuwar take Humaira ta mike tsaye kamar yadda ta saba idan ya shigo bata zama balle kuma yau da ya zo da bakuwar fuska.
“Sannunku da zuwa”
Ta fada cikin girmamawa, Ameer ya amsa mata da hannu yana yi ma tsohuwar ya jiki, sai ta amsa masa hankalinta na tafiya gurin Ummi da ita ma kallon tsohuwar take tana kallon Humairah with shock and surprised. Akwai tsufa da sauyin yanayi na rayuwa a jikin tsohuwar da bata saka ran tana raye ba idan har ta tabbata ita din ce. Sai dai kammanin Bahijjah da Deen da suke a fuskar Humairah suna kokarin karfafa mata tunanin kwakwalwarta. Hannu ta kai ta rike karfen gadon dake gurin kafafuwan Tsohuwar ta runtse idonta gam. Tsohuwar ma kallonta take baki sake tana kokarin tantance abun da idanuwanta suke nuna mata madafar tunaninta take tariyo mata, Ameer ya dan karkarta kadan ya kalli Ummi ya kalli tsohuwar sannan ya kalli Humairah da ita ma kallon rashin fahimta take masa, domin sun rasa gane dalilin Ummi ya rike karfen gadon da karfi ta runtse ido, tausayin tsohuwar ne? Ko kuma na rasa saka ran ciwon ya kai haka ne? Duk ba su canki ko daya ba.
“Ummi are you okay?”
Ameer ya tambaya yana kallonta, kamar wadda ta tsorata haka ta bude idon da sauri, hawayen dake makale a idanuwanta suka samu damar saukowa saman fuskarta.
“Bismillah zauna a nan Hajiya”
Hunairah ta fada tana kallonta domin ta fahimci ita ce matar da Ameer ke bata labarin tana ikirarin ita uwarsa cw ta hanyar sunan da ta ji ya ambata kuma ta ganta a lokacin da suka zo tafiya da Nimra. Ummi ta cira kafa ta taka sai jiri ya dibeta ta yi baya kamar zata fadi har sai da Ameer yayi hanzarin rikata.
“Are you okay”
Ta dan kallesa jin wani abu mai kamar yana a ido ya sska ta ganinsa dishe dishe-dishe.
“Taimaka min na zauna Ameer”
“Okay”
Ya rikata da kyau, Humairah ta dauko kujerar da sauri ta aje mata, Ameer ya taimaka mata ta zauna.
“Ummi lafiya? Ko ciwon ne ya tashi?”
Ta kalleshi a cikin halin da yake
“Waya fada maka ba ni da lafiya?”
“Waira ta fada min komai”
Ummi ta bude baki da dan mamaki sannan ta rufe ido ta bude ta kalli Tsohuwa ta karata da sunan da zai kara tabbatar mata idan ita din ce.
“Hajiya ina Bahijjah?”
Wacce aka kira da Hajiyar ta yi ma Ummi kallon neman sani da fahimta, ita dai ta ga kamar ta san Ummi sai dai kammanin ya canja gaba daya, sai dai mamakin tambayarta ta san Bahijja ya gagara boyuwa a fuskarta.
“Bahijja tana hanya bata karaso ba, amman tana nan zuwa ga yarta nan dai Humairah, Hajiya sai na ga kamar na san ki amman fuskar ta canja”
Humairah da aka nuna ta sakarwa Ummi ido jin an ambaci sunan mahaifiyarta, ga hawaye sai saukowa yake a idon Ummi kamar ba gobe.
“Kin san ni mana Hajiya...”
Kuka ya ci karfin Ummi ta kasa karashe maganar, Hajiya ma ta sake yi mata duba na tsanaki.
“Ko dai Zahra ce Zahra matar Abiey tsohuwar matar Zaharardeen? Na ga fuska amman tsufa ya kai kar na fadi ba daidai ba, shekara ashirin da biyar rabona da ganinta, wata kila ma har da doriya, tun akwai sauran kurciya”
Ummi ta saka hannu ta dafe fuskar tana mamakin yadda Ubangiji yake tsara al'amurransa, ya hadata da kowa ta inda bata yi tsammani ba, tun daga kan Ameer ga kuma Shuraim yanzu kuma ga Hajiya. Cikin kuka Ummi ta ce.
“Ni ce Hajiya, idonki be fada miki karya ba, shekaru sun ja na sani, tun yarana suna tasawa gashi yanzu har sun girma”
“Allahu Akbar ashe Allah zai sake sada fuskokinmu Allah da girma kake”
Fadar Hajiya tana girmama Ubangiji, Humairah da Ameer kam kallo kallo kawai suke domin ba su fahimci komai a cikin abun da Ummi da Hajiyar suke tattaunawa ba. Cikin kuka Ummi ta ce
“Yaushe kika bar Kano Hajiya?”
Hajiyar ta sauke ajiyar zuciya tana murmushin takaici.
“Labari ne mai tsowa Hajiya Zahra, rayuwa ta yi mana wahalar zama a kano, tun bayan rasuwar Malam, sai na zama bani da kowa na kusa ai dangi da yan'uwa, kuma ba abun ka dauko ďan wani ya zauna tare da kai ba, saboda kai talaka ne ba kowa ke son zama kusada talaka ba, ina tunanin ai kin san auren Bahijja”
Ummi ta daga kai tana kuka sosai.
“Toh sai ya zama, jarabawa ta shiga, dan kasuwanci da yake abun be karbe shi, har ta kai ya bar garin Kano ya dawo Abuja da zama saboda ya biyo abokinsa nan suna sana'ar siyar da Nama, kuma a nan sai Allah ya amsa masa ya samu bude sosai har ma ya kama haya ya dawo da Bahijja a nan, kuma ita ma sai ta zama kamar ni haihuwar ba mai yawa ba ce, shi kuma mijin Allah be mishi tsawon rayuwa ba, yana zuwa kano duba iyaye da yan'uwa yana zaune a Abuja yana dan tana kasuwancinsa, sai gashi ya hadu da hatsarin mota lokaci yayi, a madadin ita Bahijja ta koma gida da zama sai Iyeyen mijin suka ce me zai hana na zo na zauna tare da ita tun da bata da kowa a nan zata ji sanyi, saboda an fi son mace ta yi takaba dakinta, ni kuma daman haya nake a Kano, tun bayan rasuwar Malam yan'uwansa suka siyar da komai har dan gidan da kika siya mana, aka raba gado aka ba ni na wanka na, kin san ba ni da namiji, tun da Margayi Zaharardeen ya rigashi Ratsuwar dole za su ci gadon dan'uwansu, ni da Bahijja abun be yi mana auki ba, daman gado ba shi da albarka sai wanda ya dauki bakin wuta”
Hajiya taja numfashi ta sauke sannan ta cigaba tana fadin.
“Shiyasa ban musa musu ba da suka ce dawo, sai na hada yan komatsaina na dawo, bayan ta gama wanka kuma sai muka cigaba da zama nan, kin san yadda zaman yadda zaman gidan wani yake idan ba gidanka ba, ko kuma gida mai wadata ba dadi kake ji, kuma da ma ace a cikin yaya akwai wani a can dole na kwasheta mu koma, ita kuma ta dan sabada nan din shiyasa tafi son zama a nan, saboda tana dan kasuwsncinta kamin abu ya zama yadda ya zama a yanzu, ga kuma karatun yara, kin ji yadda aka yi muka dawo nan da zama, amman ke ai na san tun da kika je mana bankwana nan da zama ko?”
Kai kawai Ummi ta iya dagawa sai kuka take kamar wata criminal. With confused and tunanin ta wani bangaren Ameer ya dubi mahaifiyarsa ya ce.
“Why are you crying?”
“Dole ta yi kuka, aba yau ba ne wata kila ta tuna baya”
Hajiya ta amsa masa itama nata idon na cika da hawaye. Sai Ummi ta tari numfashinta.
“Ba baya nake yi ma kuka ba Hajiya, kukan na yanzu ne, abun da na aikata nake tsoron yadda za ku kalli abun, nake tunanin yadda za ku karbi abun”
Hajiya da bata fahimci komai ba ta ce.
“Baki mana komai ba sai alheri Zahra, in ma bake ba wace matar ce zata siyawa iyayen tsohon mijinta gidan ta kai Ubansa makka ta bawa uwarsa jari? Ba ďa ba jika? Aikin mana ya ni ba abun da kika min Wallahi kin g....”
Dakin da zai iya kira da shi ya shiga ya yi wanka ya shirya sannan ya fito falon jiran Ummi, a kokarinsana rage zaman banza ya saka shi tashi ya fara zagayawa a falon yana duba kofafin da suke falon da kuma ta inda suke bullewa, ya leka Kitchen da kofar baya, tsakar gidan dake gefen hanyar dinning ma sai da ya duba sannan ya fito compound yana kallon tsarin gidan. Shi dai ya san zai daurewa kansa ne kawai ya koyawa zuciyarsa a zaman inda bata sani ba har ta saba, domin rayuwa a inda baka tashi ba, da kallon mutanen da baka sani ba a matsayin iyayenka abu ne da sai an jure. Isarsa gurin expensive car dinsa yayi daidai da fitowar Ummi ciki shiga ta alfarma. Kamin ta karaso gurin ya kawa motar key ya bude mata back seat yana jiran isowarta. A take murmushin ya fadada fuskarta wannan ne second joy dake samu a gurin Ameer bayan cin abincinta driving dinta ma wani abu ne mai muhimmanci a gurinta. Ta shiga motar ta zauna ya rufe ya bude side dinsa ya shiga yayi ma motar key.
“Mu tsaya a wani gurin ina son na siye musu wani abu”
“Karki damu suna da komai a asibitin”
Ya amsa mata daga haka bata sake magana ba, shi ma be sake yi ba, yana son ya tambayeta wani abu game da Waira kuma ya kasa. Tafiyar 40min ta iso da su Hikima Hospital, kamin ta bude ta fito ya bude mata sai ta sauko tana jin wani honour, bayan ta fito ya rufe motar ya wuce gaba tana binsa a abaya har suka shiga cikin asibitin. Shi ya fara tura kofar dakin da Tsohuwar take ya shiga sannan ya rikewa Ummi kofar ta shigo, ya maida kofar ya rufe a hankali sannan ya taka ya isa gurin gadon da tsohuwar take Humaira ta mike tsaye kamar yadda ta saba idan ya shigo bata zama balle kuma yau da ya zo da bakuwar fuska.
“Sannunku da zuwa”
Ta fada cikin girmamawa, Ameer ya amsa mata da hannu yana yi ma tsohuwar ya jiki, sai ta amsa masa hankalinta na tafiya gurin Ummi da ita ma kallon tsohuwar take tana kallon Humairah with shock and surprised. Akwai tsufa da sauyin yanayi na rayuwa a jikin tsohuwar da bata saka ran tana raye ba idan har ta tabbata ita din ce. Sai dai kammanin Bahijjah da Deen da suke a fuskar Humairah suna kokarin karfafa mata tunanin kwakwalwarta. Hannu ta kai ta rike karfen gadon dake gurin kafafuwan Tsohuwar ta runtse idonta gam. Tsohuwar ma kallonta take baki sake tana kokarin tantance abun da idanuwanta suke nuna mata madafar tunaninta take tariyo mata, Ameer ya dan karkarta kadan ya kalli Ummi ya kalli tsohuwar sannan ya kalli Humairah da ita ma kallon rashin fahimta take masa, domin sun rasa gane dalilin Ummi ya rike karfen gadon da karfi ta runtse ido, tausayin tsohuwar ne? Ko kuma na rasa saka ran ciwon ya kai haka ne? Duk ba su canki ko daya ba.
“Ummi are you okay?”
Ameer ya tambaya yana kallonta, kamar wadda ta tsorata haka ta bude idon da sauri, hawayen dake makale a idanuwanta suka samu damar saukowa saman fuskarta.
“Bismillah zauna a nan Hajiya”
Hunairah ta fada tana kallonta domin ta fahimci ita ce matar da Ameer ke bata labarin tana ikirarin ita uwarsa cw ta hanyar sunan da ta ji ya ambata kuma ta ganta a lokacin da suka zo tafiya da Nimra. Ummi ta cira kafa ta taka sai jiri ya dibeta ta yi baya kamar zata fadi har sai da Ameer yayi hanzarin rikata.
“Are you okay”
Ta dan kallesa jin wani abu mai kamar yana a ido ya sska ta ganinsa dishe dishe-dishe.
“Taimaka min na zauna Ameer”
“Okay”
Ya rikata da kyau, Humairah ta dauko kujerar da sauri ta aje mata, Ameer ya taimaka mata ta zauna.
“Ummi lafiya? Ko ciwon ne ya tashi?”
Ta kalleshi a cikin halin da yake
“Waya fada maka ba ni da lafiya?”
“Waira ta fada min komai”
Ummi ta bude baki da dan mamaki sannan ta rufe ido ta bude ta kalli Tsohuwa ta karata da sunan da zai kara tabbatar mata idan ita din ce.
“Hajiya ina Bahijjah?”
Wacce aka kira da Hajiyar ta yi ma Ummi kallon neman sani da fahimta, ita dai ta ga kamar ta san Ummi sai dai kammanin ya canja gaba daya, sai dai mamakin tambayarta ta san Bahijja ya gagara boyuwa a fuskarta.
“Bahijja tana hanya bata karaso ba, amman tana nan zuwa ga yarta nan dai Humairah, Hajiya sai na ga kamar na san ki amman fuskar ta canja”
Humairah da aka nuna ta sakarwa Ummi ido jin an ambaci sunan mahaifiyarta, ga hawaye sai saukowa yake a idon Ummi kamar ba gobe.
“Kin san ni mana Hajiya...”
Kuka ya ci karfin Ummi ta kasa karashe maganar, Hajiya ma ta sake yi mata duba na tsanaki.
“Ko dai Zahra ce Zahra matar Abiey tsohuwar matar Zaharardeen? Na ga fuska amman tsufa ya kai kar na fadi ba daidai ba, shekara ashirin da biyar rabona da ganinta, wata kila ma har da doriya, tun akwai sauran kurciya”
Ummi ta saka hannu ta dafe fuskar tana mamakin yadda Ubangiji yake tsara al'amurransa, ya hadata da kowa ta inda bata yi tsammani ba, tun daga kan Ameer ga kuma Shuraim yanzu kuma ga Hajiya. Cikin kuka Ummi ta ce.
“Ni ce Hajiya, idonki be fada miki karya ba, shekaru sun ja na sani, tun yarana suna tasawa gashi yanzu har sun girma”
“Allahu Akbar ashe Allah zai sake sada fuskokinmu Allah da girma kake”
Fadar Hajiya tana girmama Ubangiji, Humairah da Ameer kam kallo kallo kawai suke domin ba su fahimci komai a cikin abun da Ummi da Hajiyar suke tattaunawa ba. Cikin kuka Ummi ta ce
“Yaushe kika bar Kano Hajiya?”
Hajiyar ta sauke ajiyar zuciya tana murmushin takaici.
“Labari ne mai tsowa Hajiya Zahra, rayuwa ta yi mana wahalar zama a kano, tun bayan rasuwar Malam, sai na zama bani da kowa na kusa ai dangi da yan'uwa, kuma ba abun ka dauko ďan wani ya zauna tare da kai ba, saboda kai talaka ne ba kowa ke son zama kusada talaka ba, ina tunanin ai kin san auren Bahijja”
Ummi ta daga kai tana kuka sosai.
“Toh sai ya zama, jarabawa ta shiga, dan kasuwanci da yake abun be karbe shi, har ta kai ya bar garin Kano ya dawo Abuja da zama saboda ya biyo abokinsa nan suna sana'ar siyar da Nama, kuma a nan sai Allah ya amsa masa ya samu bude sosai har ma ya kama haya ya dawo da Bahijja a nan, kuma ita ma sai ta zama kamar ni haihuwar ba mai yawa ba ce, shi kuma mijin Allah be mishi tsawon rayuwa ba, yana zuwa kano duba iyaye da yan'uwa yana zaune a Abuja yana dan tana kasuwancinsa, sai gashi ya hadu da hatsarin mota lokaci yayi, a madadin ita Bahijja ta koma gida da zama sai Iyeyen mijin suka ce me zai hana na zo na zauna tare da ita tun da bata da kowa a nan zata ji sanyi, saboda an fi son mace ta yi takaba dakinta, ni kuma daman haya nake a Kano, tun bayan rasuwar Malam yan'uwansa suka siyar da komai har dan gidan da kika siya mana, aka raba gado aka ba ni na wanka na, kin san ba ni da namiji, tun da Margayi Zaharardeen ya rigashi Ratsuwar dole za su ci gadon dan'uwansu, ni da Bahijja abun be yi mana auki ba, daman gado ba shi da albarka sai wanda ya dauki bakin wuta”
Hajiya taja numfashi ta sauke sannan ta cigaba tana fadin.
“Shiyasa ban musa musu ba da suka ce dawo, sai na hada yan komatsaina na dawo, bayan ta gama wanka kuma sai muka cigaba da zama nan, kin san yadda zaman yadda zaman gidan wani yake idan ba gidanka ba, ko kuma gida mai wadata ba dadi kake ji, kuma da ma ace a cikin yaya akwai wani a can dole na kwasheta mu koma, ita kuma ta dan sabada nan din shiyasa tafi son zama a nan, saboda tana dan kasuwsncinta kamin abu ya zama yadda ya zama a yanzu, ga kuma karatun yara, kin ji yadda aka yi muka dawo nan da zama, amman ke ai na san tun da kika je mana bankwana nan da zama ko?”
Kai kawai Ummi ta iya dagawa sai kuka take kamar wata criminal. With confused and tunanin ta wani bangaren Ameer ya dubi mahaifiyarsa ya ce.
“Why are you crying?”
“Dole ta yi kuka, aba yau ba ne wata kila ta tuna baya”
Hajiya ta amsa masa itama nata idon na cika da hawaye. Sai Ummi ta tari numfashinta.
“Ba baya nake yi ma kuka ba Hajiya, kukan na yanzu ne, abun da na aikata nake tsoron yadda za ku kalli abun, nake tunanin yadda za ku karbi abun”
Hajiya da bata fahimci komai ba ta ce.
“Baki mana komai ba sai alheri Zahra, in ma bake ba wace matar ce zata siyawa iyayen tsohon mijinta gidan ta kai Ubansa makka ta bawa uwarsa jari? Ba ďa ba jika? Aikin mana ya ni ba abun da kika min Wallahi kin g....”