Sashe 9
Tame Gari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ba komai dama zuwa nayi in baki haquri akan abubuwan da suka faru a nasan nayi miki laifi kiyi haquri nasan idan bamu samu lokaci yau na rokeki ba nasan bazan samu wata damar ba kuma pls aunty kiyafemin
kada kai yusra ta shiga yi tare da girgiza kafa nasan dai badan Allah kika rokeni ba nasan bazai wuce dan kije gurin dinner dinnan bane kuma wlh bazaki ba kinji na rantse dan haka wuce ki tafi munafuka
lah wlh Aunty bahaka bane ka.....naji ta katseta fice kawai nan duk ba sa'anninki qara matsowa tayih arda fadawa jikinta aunty na zanyi missing dinki sosai finciketa tayi tana fadin zan ciuwarkifa ina wasa dake ne
sim sim ta juya ta fita yayin da wasu daga cikin qawayen yusrah ke mata fadan rashin kyautawar datayi duk tayi banza dasu
tana fita ta saki dariya tare da fadin woa ni dije wato ke kin saki baki in baki haquri kedin banza
waya ta fito da ita ta shiga dannawa ganin akwai password a jiki yasata buga tsaki ta bar gurin direct part din mazan gidan ta nufa duk da tasan zuwa yau ya cika da baki dan tasan dole akwai masu zuwa daga nesa
koda ta isa mamaki tayi dan ba kowa tura qofar tayi a hankali ta shiga 'yar magana ta jiyo daga bedroom taji muryar naseer na fadin ai ni inaga daga yau nayi musu sallama shiyasa gara in kwashe su tun yanzu inkai su can tunda yanzunma dole saina dauki kayan dazansa ba gara inyi me gaba daya ba
habeeb yace gaskiya ka kawo shawara me kyau nima bari nabi sahunka kawai na huta
sadaf sadaf ta dinga yi inda ta hangi wayarsa da wallet ajiye saman center table......
toh ko me dije ke shirin yi ?
na gaji typing akwai wahala inyi ma ba comments😜😜
gara na rage
*vote*
*comments*
*with* 08066364077
daga alqalamin khady✍
[16/12, 11:41] +234 806 493 3819: 🌀🌀🌀🌀🌀🌀
TA ME GARI
NA
khadeeja usman
🔟
wow gaskiya naga dije nada masoya dayawa inta ballo muku ruwa ba ruwana🤷♀wato tana wuta kuna binta da fetur ko 🤣
sai da ta duba wayar ta tabbatar tashi ce sannan ta dauka tayi saurin fita labewa tayi jikin wani corridor kafin ta danna wayar wani irin farin ciki taji ganin babu security nan nake ta shiga neman number yusra my sweet wife taga ansa da sauri ta shiga gurin rubuta sako gajeren sako ta rubuta tayi sending ma wayar yusrah saida ta tabbatar ta ya shigo kafin tayi delete dinsa a wayar naseer cikin sanda ta koma ta mayar da wayar har yanzu be fito ba dan haka tayi saurin ajiyewa ta fita
dakin su yusrah ta nufa tare da sallama kamar dazu
an farawa yusrah kwalliya dan haka ta nutsu amma ganin dije yasata fadin uban me yakawo ki kuma ?
qarasawa tayi ta lababa ta ajiye wayar kafin tace dama yaya naseer ne ze fita yace inzo in fada miki wai ki duba wayarki ya turo miki sako
to naji maza bacemin da gani
sim sim ta fice tana dariyar mugunta
wayarta ta laluba ta duba sai taga sakon nashi kuwa
slm sweety na pls abin nan an qara lokacin zuwanmu sai zuwa 11 wai sbd akwai wata qaramar walimar da aka shirya mana mu da qawayenku so bana son ki gaji dan haka ki jira dakaina zanzo daukarki nida big bros da bridge dinsa amma qawayenki su shirya suyi gaba kada ki kirani yanzu ina busy in nazo akwai magana
murmushi tayi bayan tagama karantawa tare da fadawa kawayenta su kam shewa suka sa suka shiga yimata tsiya kallon meyin makeup din tayi tace a bari sai zuwa anjima dan kar ayi ta baci
******
dije ke bawa rufaida dasu husna lbarin abinda yafaru sun san halin mutuniyar dan ko a school in malami yayi mata abu saita san hanyar dazata rama dan haka koda tagaya musu ihu suka shiga yi tare da dada qarawa wutar fetur nan ta shiga fada musu plan dinta
****
masha Allah tabarakallahu ahsanul khalikeen iya kyau dije tayi kyau matuqa inda ta dauki wankan wata arniyan gawun ta red din material tare da ash din head gaskiya koni dana ganta na yaba dan tayi kyau sosai ta fito tamkar amaryar sai baza kamshi takeyi
duk sunyi kyau sosai inda suka fito daga gurin suka shiga mota dan yanzu kusan 8:45 da alama an kusa farawa dan haka cikin sauri dije ta dubi rufaida tace muyi sauri mu qarasa dan Allah kada kwabata tayi ruwa
dariya husna tayi tace hmm yau fa akwai cakwakiya dan haka qara wuta kinji duk suka sa dariya kafin suka nufi gida
dan nesa kadan rufaida tayi parking kafin suka maida duban nasu ga qofar gidan inda sukaga anata tururuwar shiga mota can suka hango qawayen yusra nata shiga mota sbd kusan kowacce nada motar kanta yasa kowaccensu bata bi takan abokan ango ba suka shiga motocinsu sukayi gaba a cewarsu sa dan caccashe kafin zuwan amaren
daga yusra sai wata friend dinta da me makeup aka bari sbd ma kada wasu su dameta yasata kashe wayarta har sai time din daya fada mata ya kusa saita bude tasan kuma bayada number wata qawarta badan hakan ba ma ita da kunnawa sai gobe
suna kallon kowa a hankali guri yagama watsewa sannan suka hango motar da za'a dauki amarya ta nufo gurin ganin yadda motar tasha ado da fulawoyi da balow dole ya burgeka da sauri dije ta kalli rufaida tace now is our time murmushi rufaida tayi kafin ta bude murfin motar ta fito ta nufi gurin waccan motar
naseer an hakimce a baya sanye cikin ash colour din shadda datasha aiki bakar hula yasa akansa sai yayi wani kyau da kwarjini ango kenan
number yusrah yaketa kokarin kira amma anata ce mishi a kashe har ranshi yadan fara soyuwa
rufaida ce ta karaso wurin tare da dan kwankwasa glass din tace
Assalamu alaikum angonmu
dan sakin fuska yayi wai shi a dole yau ranar farin ciki ce a gareshi be kamata yayi fushi ba kafin ya amsa dan yasan bazai wuce daya ce daga cikin qawayen yusra ba dan yasanta da shegen shige shige ga yawan qawaye dan haka yace ya akayi ne ina amarya ta?
dariya tayi kafin tace amaryarka na nan qalau sai dai zuwan nawa ma nata ne ita ta aiko ni da saqo na jima tasaye lnata jiranka gashi kowa ya watse an barni ni kadai inata jira in isar da sakon masoya
murmushi yayi kafin yace toh fa sakon me?
nasan baka sanni ba ni cousin sister muke da Aunty yusra ta bangaren abbanta to kasan dangi kowa da nasu al'adan mu a namu yau ranar dinner dangi ne zasu wuce da amarya inya so kaima ka tafi daban sai anje gurin saiku hadu ku shiga tare
ikon Allah yafada tare da zaro ido dan abin ya dan sosa Ranchdan haka yace
a wanne yare kenan
ai a ganina kafi kowa sanin kowacce yare ce yusra tunda gashi har zaka aureta
ganin yadda tabashi amsa ya tabbatar da dangin mahaifin yusrah 'yan kwamus ne gara yabisu sannu kada suce zasu hana auren gaba daya🤣
toh yanzu meye abinyi kenan?
abinyi mu wuce kawai dan kar aita jiranmu dan sun dan jima da tafiya
ok come in yafada
murfin gaba ta balle ta shiga driver yaja suka tafi
dije na ganin dun tafi tacewa husna yessss da alama plan dina yayi aiki ja mu tafi kawai husna kallon dije ta shiga yi tare da fadin wlh khadija in aka kaiki gidan kishiya ta shiga uku daga ita har mijin
sbd annoba ce ni ko
ta fada cikin hade rai
nidai bance ba
kima ce mana ni ina ruwana kawai abinda nasani duk wanda yayi min abinda raina beso ba wlh sai ya san yayi min
Allah ya shirya
Ameen
taja mota suka tafi bawata hirar arziqi tsakaninsu ganin in tayi wasa itama dije na iya shirya mata nata rashin mutuncin yasata sakin rai ta dinga janta da hira har saida taga ta warware🤣
*uwar mazga kenan*😂
******
guri yayi guri ya hadu iya haduwa tun dazu su habeeb da amaryarsa suka hallara qawayen amarya har sun gaji da tiqar rawa inda dangi da 'yan uwa kowa ya matsu a fara abinda ya tara su kowa ya gaji abokan naseer se kiransa sukeyi a waya inda yaketa ce musu gashi nan zuwa suna hanya habeeb ma se kiransa yakeyi da duk wani na kusa amma se yace suna hanya kowa ya gaji M.C murya harta fara dashewa dan yadda yaketa cigiyar amarya da angon 🤣
****
suna qarasowa gurin driver na gama parking rufaida ta bude ta fita a cewarta zata wai zata sanar da zuwansu yusrah ta fito daga inda aka boyeta saisu shiga kuji fa kamar wata kayan sata🤣
motarsu dije na isowa suka faka daga wajen guest in din kafin daga baya suka shigo suka yi parkin amma basu fito ba
saida ta kusa minti talatin kafin ta dawo gurin ranta a bace ta bude motar ta shiga ganinta da yayi haka ne yasashi tambayar
ta ya'akyi ne qanwarmu ?
hmm wlh nida Aunty yusra ne waina sanar da ita wane colaur din kaya kasa na fada mata shine wai ita wlh tasan bakayi kyau wai ai daga kalar dressing din dakayi sai qawayenta da sauran danginmu suce baka waye ba suyita mata dariya
dan haka ita inje in sanar maka kaje ka sake dressing
tunda tafara kora masa jawabi ransa in yayi dubu ta ba wandabe baci ba dan haka cikin bacin rai yafara fadin
ita din banza tasan nawa na kashe ai wlh ko namiji ya ganni yasan dai shigata tayi amma shine tayimin wulaqanci oh kawai dai tace cin mutunci ta shiryamin a gurin amma wllh zata gane kurenta gurin ma baxani ba
haba yaya kamar ya bazaka ba bayan....
katseta yayi tare da fadin ubanme zan shiga inyi wazan burge a gurin bayan wadda nayi dominta ta kushe tun kafin ma tagani
hakane amma ai be kamata ka koma ba gurin fa duk kai ake jira mu nemi mafita kawai
kada kai yusra ta shiga yi tare da girgiza kafa nasan dai badan Allah kika rokeni ba nasan bazai wuce dan kije gurin dinner dinnan bane kuma wlh bazaki ba kinji na rantse dan haka wuce ki tafi munafuka
lah wlh Aunty bahaka bane ka.....naji ta katseta fice kawai nan duk ba sa'anninki qara matsowa tayih arda fadawa jikinta aunty na zanyi missing dinki sosai finciketa tayi tana fadin zan ciuwarkifa ina wasa dake ne
sim sim ta juya ta fita yayin da wasu daga cikin qawayen yusrah ke mata fadan rashin kyautawar datayi duk tayi banza dasu
tana fita ta saki dariya tare da fadin woa ni dije wato ke kin saki baki in baki haquri kedin banza
waya ta fito da ita ta shiga dannawa ganin akwai password a jiki yasata buga tsaki ta bar gurin direct part din mazan gidan ta nufa duk da tasan zuwa yau ya cika da baki dan tasan dole akwai masu zuwa daga nesa
koda ta isa mamaki tayi dan ba kowa tura qofar tayi a hankali ta shiga 'yar magana ta jiyo daga bedroom taji muryar naseer na fadin ai ni inaga daga yau nayi musu sallama shiyasa gara in kwashe su tun yanzu inkai su can tunda yanzunma dole saina dauki kayan dazansa ba gara inyi me gaba daya ba
habeeb yace gaskiya ka kawo shawara me kyau nima bari nabi sahunka kawai na huta
sadaf sadaf ta dinga yi inda ta hangi wayarsa da wallet ajiye saman center table......
toh ko me dije ke shirin yi ?
na gaji typing akwai wahala inyi ma ba comments😜😜
gara na rage
*vote*
*comments*
*with* 08066364077
daga alqalamin khady✍
[16/12, 11:41] +234 806 493 3819: 🌀🌀🌀🌀🌀🌀
TA ME GARI
NA
khadeeja usman
🔟
wow gaskiya naga dije nada masoya dayawa inta ballo muku ruwa ba ruwana🤷♀wato tana wuta kuna binta da fetur ko 🤣
sai da ta duba wayar ta tabbatar tashi ce sannan ta dauka tayi saurin fita labewa tayi jikin wani corridor kafin ta danna wayar wani irin farin ciki taji ganin babu security nan nake ta shiga neman number yusra my sweet wife taga ansa da sauri ta shiga gurin rubuta sako gajeren sako ta rubuta tayi sending ma wayar yusrah saida ta tabbatar ta ya shigo kafin tayi delete dinsa a wayar naseer cikin sanda ta koma ta mayar da wayar har yanzu be fito ba dan haka tayi saurin ajiyewa ta fita
dakin su yusrah ta nufa tare da sallama kamar dazu
an farawa yusrah kwalliya dan haka ta nutsu amma ganin dije yasata fadin uban me yakawo ki kuma ?
qarasawa tayi ta lababa ta ajiye wayar kafin tace dama yaya naseer ne ze fita yace inzo in fada miki wai ki duba wayarki ya turo miki sako
to naji maza bacemin da gani
sim sim ta fice tana dariyar mugunta
wayarta ta laluba ta duba sai taga sakon nashi kuwa
slm sweety na pls abin nan an qara lokacin zuwanmu sai zuwa 11 wai sbd akwai wata qaramar walimar da aka shirya mana mu da qawayenku so bana son ki gaji dan haka ki jira dakaina zanzo daukarki nida big bros da bridge dinsa amma qawayenki su shirya suyi gaba kada ki kirani yanzu ina busy in nazo akwai magana
murmushi tayi bayan tagama karantawa tare da fadawa kawayenta su kam shewa suka sa suka shiga yimata tsiya kallon meyin makeup din tayi tace a bari sai zuwa anjima dan kar ayi ta baci
******
dije ke bawa rufaida dasu husna lbarin abinda yafaru sun san halin mutuniyar dan ko a school in malami yayi mata abu saita san hanyar dazata rama dan haka koda tagaya musu ihu suka shiga yi tare da dada qarawa wutar fetur nan ta shiga fada musu plan dinta
****
masha Allah tabarakallahu ahsanul khalikeen iya kyau dije tayi kyau matuqa inda ta dauki wankan wata arniyan gawun ta red din material tare da ash din head gaskiya koni dana ganta na yaba dan tayi kyau sosai ta fito tamkar amaryar sai baza kamshi takeyi
duk sunyi kyau sosai inda suka fito daga gurin suka shiga mota dan yanzu kusan 8:45 da alama an kusa farawa dan haka cikin sauri dije ta dubi rufaida tace muyi sauri mu qarasa dan Allah kada kwabata tayi ruwa
dariya husna tayi tace hmm yau fa akwai cakwakiya dan haka qara wuta kinji duk suka sa dariya kafin suka nufi gida
dan nesa kadan rufaida tayi parking kafin suka maida duban nasu ga qofar gidan inda sukaga anata tururuwar shiga mota can suka hango qawayen yusra nata shiga mota sbd kusan kowacce nada motar kanta yasa kowaccensu bata bi takan abokan ango ba suka shiga motocinsu sukayi gaba a cewarsu sa dan caccashe kafin zuwan amaren
daga yusra sai wata friend dinta da me makeup aka bari sbd ma kada wasu su dameta yasata kashe wayarta har sai time din daya fada mata ya kusa saita bude tasan kuma bayada number wata qawarta badan hakan ba ma ita da kunnawa sai gobe
suna kallon kowa a hankali guri yagama watsewa sannan suka hango motar da za'a dauki amarya ta nufo gurin ganin yadda motar tasha ado da fulawoyi da balow dole ya burgeka da sauri dije ta kalli rufaida tace now is our time murmushi rufaida tayi kafin ta bude murfin motar ta fito ta nufi gurin waccan motar
naseer an hakimce a baya sanye cikin ash colour din shadda datasha aiki bakar hula yasa akansa sai yayi wani kyau da kwarjini ango kenan
number yusrah yaketa kokarin kira amma anata ce mishi a kashe har ranshi yadan fara soyuwa
rufaida ce ta karaso wurin tare da dan kwankwasa glass din tace
Assalamu alaikum angonmu
dan sakin fuska yayi wai shi a dole yau ranar farin ciki ce a gareshi be kamata yayi fushi ba kafin ya amsa dan yasan bazai wuce daya ce daga cikin qawayen yusra ba dan yasanta da shegen shige shige ga yawan qawaye dan haka yace ya akayi ne ina amarya ta?
dariya tayi kafin tace amaryarka na nan qalau sai dai zuwan nawa ma nata ne ita ta aiko ni da saqo na jima tasaye lnata jiranka gashi kowa ya watse an barni ni kadai inata jira in isar da sakon masoya
murmushi yayi kafin yace toh fa sakon me?
nasan baka sanni ba ni cousin sister muke da Aunty yusra ta bangaren abbanta to kasan dangi kowa da nasu al'adan mu a namu yau ranar dinner dangi ne zasu wuce da amarya inya so kaima ka tafi daban sai anje gurin saiku hadu ku shiga tare
ikon Allah yafada tare da zaro ido dan abin ya dan sosa Ranchdan haka yace
a wanne yare kenan
ai a ganina kafi kowa sanin kowacce yare ce yusra tunda gashi har zaka aureta
ganin yadda tabashi amsa ya tabbatar da dangin mahaifin yusrah 'yan kwamus ne gara yabisu sannu kada suce zasu hana auren gaba daya🤣
toh yanzu meye abinyi kenan?
abinyi mu wuce kawai dan kar aita jiranmu dan sun dan jima da tafiya
ok come in yafada
murfin gaba ta balle ta shiga driver yaja suka tafi
dije na ganin dun tafi tacewa husna yessss da alama plan dina yayi aiki ja mu tafi kawai husna kallon dije ta shiga yi tare da fadin wlh khadija in aka kaiki gidan kishiya ta shiga uku daga ita har mijin
sbd annoba ce ni ko
ta fada cikin hade rai
nidai bance ba
kima ce mana ni ina ruwana kawai abinda nasani duk wanda yayi min abinda raina beso ba wlh sai ya san yayi min
Allah ya shirya
Ameen
taja mota suka tafi bawata hirar arziqi tsakaninsu ganin in tayi wasa itama dije na iya shirya mata nata rashin mutuncin yasata sakin rai ta dinga janta da hira har saida taga ta warware🤣
*uwar mazga kenan*😂
******
guri yayi guri ya hadu iya haduwa tun dazu su habeeb da amaryarsa suka hallara qawayen amarya har sun gaji da tiqar rawa inda dangi da 'yan uwa kowa ya matsu a fara abinda ya tara su kowa ya gaji abokan naseer se kiransa sukeyi a waya inda yaketa ce musu gashi nan zuwa suna hanya habeeb ma se kiransa yakeyi da duk wani na kusa amma se yace suna hanya kowa ya gaji M.C murya harta fara dashewa dan yadda yaketa cigiyar amarya da angon 🤣
****
suna qarasowa gurin driver na gama parking rufaida ta bude ta fita a cewarta zata wai zata sanar da zuwansu yusrah ta fito daga inda aka boyeta saisu shiga kuji fa kamar wata kayan sata🤣
motarsu dije na isowa suka faka daga wajen guest in din kafin daga baya suka shigo suka yi parkin amma basu fito ba
saida ta kusa minti talatin kafin ta dawo gurin ranta a bace ta bude motar ta shiga ganinta da yayi haka ne yasashi tambayar
ta ya'akyi ne qanwarmu ?
hmm wlh nida Aunty yusra ne waina sanar da ita wane colaur din kaya kasa na fada mata shine wai ita wlh tasan bakayi kyau wai ai daga kalar dressing din dakayi sai qawayenta da sauran danginmu suce baka waye ba suyita mata dariya
dan haka ita inje in sanar maka kaje ka sake dressing
tunda tafara kora masa jawabi ransa in yayi dubu ta ba wandabe baci ba dan haka cikin bacin rai yafara fadin
ita din banza tasan nawa na kashe ai wlh ko namiji ya ganni yasan dai shigata tayi amma shine tayimin wulaqanci oh kawai dai tace cin mutunci ta shiryamin a gurin amma wllh zata gane kurenta gurin ma baxani ba
haba yaya kamar ya bazaka ba bayan....
katseta yayi tare da fadin ubanme zan shiga inyi wazan burge a gurin bayan wadda nayi dominta ta kushe tun kafin ma tagani
hakane amma ai be kamata ka koma ba gurin fa duk kai ake jira mu nemi mafita kawai