Sashe 41
Tame Gari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
tunda ta fara maganar ya kafeta da ido yana saurararta har takai aya,shuru yayi yana nazarin maganar ta tabbas yasan saude mace ce mai hakuri da kawaici ga dukkan lamuranta,yasan malam na yanke hukunci akan kowa kuma ya zauna babu mai muds masa dan haka akanshi baza'a fara ba,shi kanshi yasan wannan hadin da akayi akwai cakwakiya cikinsa amma ba yadda zaiyi dole yayi biyayya dan yasan dashi da iyalinshi duk karkashin hukuncin baba maigari suke komai ya zartar dole su aminta dan haka cikin tausasa murya ya shiga kwantarwa da Inna hankali,amma ina sam bata fahimtarj shi,ganin hakan yasashi daga muryar shima tare da fada mata inta matsu taje tasami maigari da kanta tayi masa bayani,wadda yasan da kamar wuya hakan ya yiyu,amma ga mamakinsa sai ji yayi tace inkamun izini zanje in samu baba!,
a dawo lafiya ya fada wanda yakai kallonsa ga bakin kofar inda yayi ido biyu da Dije da hawaye shabe -shabe,kureshi tayi da ido kafin daga baya ta karasa gurin Innah ta fada jikinta suka fashe da kuka.
tabbas ya tausayawa iyalin nasa sai dai shima ba yadda zaiyi da hukuncin mahaifinsa dan ya tabbar dalilin sa na yanke wannan hukuncin yana da karfi sosai,kuma bai isa ya musa masa ba kawai abinda yafi ya lallaba su ya rarrashe su tare da yiwa tilon 'yar sa addu'ar Allah ya basu zaman lafiya ya kuma kareta dan haka cikin tausasa murya ya shiga yi musu magana.
Nana Khadija!!
"ya kira sunan ta a tausashe",
cikin dashewar murya ta amsa masa.
nasan ya zuwa yanzu kinji duk abinda yake faruwa ko?
kai ta gyada masa alamar eh!
to Alhmdllh,ina son ki kasance me yimana biyayya akan hukuncin da mahaifina ya yanke akanku gaba daya wadda kin san bake kadai aka yiwa haka ba ku hudu ne,kuma duka kowa ba'ayi shawara dashi ba illa mu iyayenku,munyi hakan ne dan mun san mun isa daku kuma zakuyi mana biyayya,kada kisawa zuciyarki tunanin wani abu yazo yadameki kisawa ranki auren nan alkhairi ne ko da bakwa son junanku sannu a hankali zaku koya na rokeki da girman Allah,ki daure ki karbi hukuncin da mahaifina ya zartar a kanku kiyi mini wannan alfarmar ki.....ya isah baba dan Allah kabar rokona haka!,
Dije ta katseshi cikin kuka.
Wallahi baba na yadda na amince da duk hukuncin da kuka yanke nayi muku alkawarin duk runtsi duk wuya bazan baku kunya ba ta karasa maganar tana fashewa da wani kuka mai cin rai.
to kukan na miye khadija? nasan bazai rasa nasaba da kinada wanda kike so ba,ina son kiyi hakuri naso a rayuwa nabaki damar ki zabawa kanki mijin da kike so amma hakan bai yiyu ba amma nasan haka ALLAH ya kaddara wani baya auren matar wani Allah yasa muyi alfahari da auren ku Ameen.
jikin Innah a sanyaye ta furta,kaddara ta riga fata babu yadda zamuyi,zanci gaba da tayaki da addu'a Allah yasa hakan shine mafi alkhairi a rayuwarki.
Ameen ! ko ke fa,abinda yakamata ki fada kenan tun tuni,yanzu bari naje nayi sallar la'asar naji an kira sallah,ya mike ya fita.
yana fita Innah ta dubi Dije cikin karaya tace,
Wallahi Dije ina jiye mike zaman kishi da koda sa'arki ce bare wadda ta haifeki ma da gani,ikon Allah kenan ni uwarki banyi zama da kishiya ba gashi ke zaki je kiyi.
kada ki damu Innah"wallahi lafiya zamu zauna indai nice bazaki ji wat baraka daga gareni ba insha,Allah
hmmm!! yaro man kaza" bazaki fahimta ba yanzu kawai Allah yasa alkhairi.
a zuciyarta ta amsa da Ameen,kafin ta zame ta kwanta kan cinyar Innah jin wani zazzabin gaggawa na shirin kamata.
*******
Washe gari tunda sassafe Daddy yabar jigawa ya nufi Abuja inda yana isa ya iske mamy da surukanta baje a falo suna ta ciye-ciye,da fara'arsa yayi sallama ya shiga falon.
sunyi mamakin ganinsa a wannan lokacin,amma suka basar tare da amsa sallamar tasa suka shiga gaisheshi,nan ma cikin sakin fuska ya amsa kafin ya haye samansa mamy tabi bayansa tana fadin shima yaji ba dadi ya gudo.
tana shiga ta iske shi yana kokarin cire babbar rigarsa,dan haka ta karasa tana fadin sannu da zuwa,ashe kana hanya babu ko labari.
Wallahi kuwa naso in kira kuma saina fasa nace kawai sai dai ku ganni.
Ai na dauka sai nan da kwanakin daka diba zaka dawo din?
Eh to da naso hakan amma wani uzurin gaggawa ya tasomin.
kaga Alhaji kawai bawata kwana-kwana kace dai kaima kauyen ta isheka,dan dama nasan karfin hali kawai kayi dan kar a ce ka guji asalinka,gashi da kaga uwar bari ai kadawo.
yaji zafin maganganunta ji gayi kamar ya fada mata abinda ke faruwa amma sai ya daure yabari akwai lokaci dan haka yayi murmushi yace,
Ina mutum ina gudun tushensa da asalinsa kawai dai na fada miki uzuri ya tasaoni bagashi su wadancan yaran naki da basu da abin yin ba suna can na baro su ba.
wayake ta wadan can shashashun,ai sai suyita zama tunda basu san ciwon kansu ba,ga matansu nan a nan duk lokacin da suka gaji suka dawo su kwashi abinsu.
ai kuwa yakamata su ci gaba da zama kusa dake sa fi samun kulawa.
A ina zan ajiye su?
ai wannan ba matsala bane gidan nan nawa danace miki na siya a hannun minister kin san girman sa yasa nace bazan zauna ciki ba dan yayi shi danshi da family dinshi ne gaba daya dan su zauna sai Allah ya aiko masa da wannan kaddarar dole ya said shi,to basai mu koma can gaba daya ba.
Dagaske kake Alhaji ko da wasa?
Dagasken gaske kuwa!
Ammq ko da nafi kowa farin ciki,da burina ya cika ace nice a wannan gidan.
kada ki damu burinki kamar ya gama cika kawai ki fara shirye-shirye nan da sati ma inaga zaku tare.
kaga Alhaji bari kaga inyiwa yaran nan albishir batako tsaya taji mai zaice ba ta fita da sauri ya rakata da dariyar mugunta.
cikin kankanin lokaci aka shiga kwaskware gida kasancewar dama a kimtse yake feni kawai akayiwa ko wanne part,tsarin gidan yayi kyau da tsari cikin kankanin lokaci komai yayi neat kasancewar nera tayi kuka inda su kansu surukan mamy sunji dadin komawar su wannan tamfatsetsen gidan kowacce sai kai ha kara girma,yayin da kowanne bangare ke kokarin yin barin nera dan burgewa da gwangwaje yaran nasu.
shiko Daddy dakansa ya sayi furnitures masu kyau da tsada duk part din nan hudu aka sa na mamy dana amaryarsa iri daya sak komai yasa,hakama na Dije da zainab bai banbanta komai ba suma har colour.
sai da ya tabbatar a cikin kwanakin daya diba konai ga kammala kafin ya rufe dukannin parts din su Dije,ko da su mamy sukaje ganin nasu kusan sumewa sukayi dan dadi.
shi ko Daddy ko mamy bai sanarwa ba ya kama hanyar jigawa.
****
Tunda aka daura auren basu hadu da junan su ba,Dije ko har yanzu zazzabi ke damunta ko da maigari ya tambayi baba yunusa ina Dijen nan yake sanar mishi halin da take ciki.
Habeeb yasa aka kira ya fada mishi halin da matarsa ke ciki yace yaje ya dubata.....
*managed pls*
*with*
*Alkalamin khady* ✍
[3/18, 8:06 AM] El~hajj: 🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀
*AWESOME WRITER'S ASS...* 🏮
(Place of excitation n'd pleasant writer's)
*TAME GARI*
NA
Khadeeja Usman
4⃣3⃣
*Hakika kowanne bawa da irin tasa jarrabawar,ni tawa yawan lalura ne,Amma wasu sun kasa fahimta ta,babu yadda za'ayi kalau lafiya inki Yi miku posting,ni nayi niyya na Fara rubuta muku tame gari ban San cewa Zan Kai har haka ban gama ba,Dan Allah ku dinga Mana uzuri mu writer's maganganu ku masu kaifi agaremu su ke Kara sa zuciyarmu rauni Dan Muna ganin Muna iya kokarin mu Amma ku kuna fada Mana ba dadi,babu dole duk wadda taga tagaji da bibiyar buk din to ta sawwakawa kanta da karantawa.*
*Sannan bazan gaji da rokon masu bina pc suna Neman buk din suyi min uzuri Dan Allah,masu min magana bana samun damar dubawa Suma suyi hakuri duk Ina sane daku Kuma Ina matukar godiya.*
**** ************** ****
Tana kwance saman gadon Inna ta kudundune sbd sanyin da takeji,muryarsa ta tsinkaya Yana gaida Inna,wadda ke amsawa cikin Jin kunya da nauyinsa,kasa tashi yayi daga tsugunnon da yayi,bare ya tambayi Ina take,lura da yanayin sa da Inna tayi yasata fadin,
"ka shiga Tana ciki".
Dafarko yi yayi Kamar baiji ba,sai da ya Dan jima kafin ya mike ya nufi dakin inna.
A ciki ciki yayi sallama wadda indai ba kunnen maciji ne dakai ba bazaka taba Jin abinda yace ba.
Samun guri yayi ya tsaya,yayin da ita Kuma taji alamar shigowar mutum,hakan yasata kokarin yaye bargon data rufa dashi,sai dai kafin ta yaye din bayyanar kamshin turarensa ya sanar Mata da ko waye din tsaye .
Komawa tayi ta lafe yayin da shi Kuma ya Kara gyara tsayuwarshi bashida niyyar yin magana.
Jin da yayi tsayuwar ta isheshi yasashi fadin,
Ke ni na gaji da tsayuwa ki tashi mu tafi asibiti,nasan kina jina likimon Munafunci kikayi.
Da ta so ta kyaleshi Amma saita kasa Dan hi tayi in Bata tofa albarkacin bakinta ba to zata iya shiga wani yanayi.
Dan haka cikin muryarta ta marasa lafiya tace.
"So na dauka tabarya ka hadiya,shiyasa ban tausaya wa tsayuwar da kayi ba",
[3/18, 8:07 AM] El~hajj: 🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀
*AWESOME WRITER'S ASS..* 🏮
(Place of excitation n'd pleasant writer's)
*TAME GARI*
NA
Khadeeja Usman
4⃣4⃣
*Kuyi hakuri nasami miss number ne a page din daya gabata amma fatan zaku fahimce ni*
Itama yusrah jiri-jiri ta Fara gani,hakan yasa ta nemi guri ta duka tare da dafe kanta datake ji lokaci daya Yana Mata wani mugun ciwo.
a dawo lafiya ya fada wanda yakai kallonsa ga bakin kofar inda yayi ido biyu da Dije da hawaye shabe -shabe,kureshi tayi da ido kafin daga baya ta karasa gurin Innah ta fada jikinta suka fashe da kuka.
tabbas ya tausayawa iyalin nasa sai dai shima ba yadda zaiyi da hukuncin mahaifinsa dan ya tabbar dalilin sa na yanke wannan hukuncin yana da karfi sosai,kuma bai isa ya musa masa ba kawai abinda yafi ya lallaba su ya rarrashe su tare da yiwa tilon 'yar sa addu'ar Allah ya basu zaman lafiya ya kuma kareta dan haka cikin tausasa murya ya shiga yi musu magana.
Nana Khadija!!
"ya kira sunan ta a tausashe",
cikin dashewar murya ta amsa masa.
nasan ya zuwa yanzu kinji duk abinda yake faruwa ko?
kai ta gyada masa alamar eh!
to Alhmdllh,ina son ki kasance me yimana biyayya akan hukuncin da mahaifina ya yanke akanku gaba daya wadda kin san bake kadai aka yiwa haka ba ku hudu ne,kuma duka kowa ba'ayi shawara dashi ba illa mu iyayenku,munyi hakan ne dan mun san mun isa daku kuma zakuyi mana biyayya,kada kisawa zuciyarki tunanin wani abu yazo yadameki kisawa ranki auren nan alkhairi ne ko da bakwa son junanku sannu a hankali zaku koya na rokeki da girman Allah,ki daure ki karbi hukuncin da mahaifina ya zartar a kanku kiyi mini wannan alfarmar ki.....ya isah baba dan Allah kabar rokona haka!,
Dije ta katseshi cikin kuka.
Wallahi baba na yadda na amince da duk hukuncin da kuka yanke nayi muku alkawarin duk runtsi duk wuya bazan baku kunya ba ta karasa maganar tana fashewa da wani kuka mai cin rai.
to kukan na miye khadija? nasan bazai rasa nasaba da kinada wanda kike so ba,ina son kiyi hakuri naso a rayuwa nabaki damar ki zabawa kanki mijin da kike so amma hakan bai yiyu ba amma nasan haka ALLAH ya kaddara wani baya auren matar wani Allah yasa muyi alfahari da auren ku Ameen.
jikin Innah a sanyaye ta furta,kaddara ta riga fata babu yadda zamuyi,zanci gaba da tayaki da addu'a Allah yasa hakan shine mafi alkhairi a rayuwarki.
Ameen ! ko ke fa,abinda yakamata ki fada kenan tun tuni,yanzu bari naje nayi sallar la'asar naji an kira sallah,ya mike ya fita.
yana fita Innah ta dubi Dije cikin karaya tace,
Wallahi Dije ina jiye mike zaman kishi da koda sa'arki ce bare wadda ta haifeki ma da gani,ikon Allah kenan ni uwarki banyi zama da kishiya ba gashi ke zaki je kiyi.
kada ki damu Innah"wallahi lafiya zamu zauna indai nice bazaki ji wat baraka daga gareni ba insha,Allah
hmmm!! yaro man kaza" bazaki fahimta ba yanzu kawai Allah yasa alkhairi.
a zuciyarta ta amsa da Ameen,kafin ta zame ta kwanta kan cinyar Innah jin wani zazzabin gaggawa na shirin kamata.
*******
Washe gari tunda sassafe Daddy yabar jigawa ya nufi Abuja inda yana isa ya iske mamy da surukanta baje a falo suna ta ciye-ciye,da fara'arsa yayi sallama ya shiga falon.
sunyi mamakin ganinsa a wannan lokacin,amma suka basar tare da amsa sallamar tasa suka shiga gaisheshi,nan ma cikin sakin fuska ya amsa kafin ya haye samansa mamy tabi bayansa tana fadin shima yaji ba dadi ya gudo.
tana shiga ta iske shi yana kokarin cire babbar rigarsa,dan haka ta karasa tana fadin sannu da zuwa,ashe kana hanya babu ko labari.
Wallahi kuwa naso in kira kuma saina fasa nace kawai sai dai ku ganni.
Ai na dauka sai nan da kwanakin daka diba zaka dawo din?
Eh to da naso hakan amma wani uzurin gaggawa ya tasomin.
kaga Alhaji kawai bawata kwana-kwana kace dai kaima kauyen ta isheka,dan dama nasan karfin hali kawai kayi dan kar a ce ka guji asalinka,gashi da kaga uwar bari ai kadawo.
yaji zafin maganganunta ji gayi kamar ya fada mata abinda ke faruwa amma sai ya daure yabari akwai lokaci dan haka yayi murmushi yace,
Ina mutum ina gudun tushensa da asalinsa kawai dai na fada miki uzuri ya tasaoni bagashi su wadancan yaran naki da basu da abin yin ba suna can na baro su ba.
wayake ta wadan can shashashun,ai sai suyita zama tunda basu san ciwon kansu ba,ga matansu nan a nan duk lokacin da suka gaji suka dawo su kwashi abinsu.
ai kuwa yakamata su ci gaba da zama kusa dake sa fi samun kulawa.
A ina zan ajiye su?
ai wannan ba matsala bane gidan nan nawa danace miki na siya a hannun minister kin san girman sa yasa nace bazan zauna ciki ba dan yayi shi danshi da family dinshi ne gaba daya dan su zauna sai Allah ya aiko masa da wannan kaddarar dole ya said shi,to basai mu koma can gaba daya ba.
Dagaske kake Alhaji ko da wasa?
Dagasken gaske kuwa!
Ammq ko da nafi kowa farin ciki,da burina ya cika ace nice a wannan gidan.
kada ki damu burinki kamar ya gama cika kawai ki fara shirye-shirye nan da sati ma inaga zaku tare.
kaga Alhaji bari kaga inyiwa yaran nan albishir batako tsaya taji mai zaice ba ta fita da sauri ya rakata da dariyar mugunta.
cikin kankanin lokaci aka shiga kwaskware gida kasancewar dama a kimtse yake feni kawai akayiwa ko wanne part,tsarin gidan yayi kyau da tsari cikin kankanin lokaci komai yayi neat kasancewar nera tayi kuka inda su kansu surukan mamy sunji dadin komawar su wannan tamfatsetsen gidan kowacce sai kai ha kara girma,yayin da kowanne bangare ke kokarin yin barin nera dan burgewa da gwangwaje yaran nasu.
shiko Daddy dakansa ya sayi furnitures masu kyau da tsada duk part din nan hudu aka sa na mamy dana amaryarsa iri daya sak komai yasa,hakama na Dije da zainab bai banbanta komai ba suma har colour.
sai da ya tabbatar a cikin kwanakin daya diba konai ga kammala kafin ya rufe dukannin parts din su Dije,ko da su mamy sukaje ganin nasu kusan sumewa sukayi dan dadi.
shi ko Daddy ko mamy bai sanarwa ba ya kama hanyar jigawa.
****
Tunda aka daura auren basu hadu da junan su ba,Dije ko har yanzu zazzabi ke damunta ko da maigari ya tambayi baba yunusa ina Dijen nan yake sanar mishi halin da take ciki.
Habeeb yasa aka kira ya fada mishi halin da matarsa ke ciki yace yaje ya dubata.....
*managed pls*
*with*
*Alkalamin khady* ✍
[3/18, 8:06 AM] El~hajj: 🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀
*AWESOME WRITER'S ASS...* 🏮
(Place of excitation n'd pleasant writer's)
*TAME GARI*
NA
Khadeeja Usman
4⃣3⃣
*Hakika kowanne bawa da irin tasa jarrabawar,ni tawa yawan lalura ne,Amma wasu sun kasa fahimta ta,babu yadda za'ayi kalau lafiya inki Yi miku posting,ni nayi niyya na Fara rubuta muku tame gari ban San cewa Zan Kai har haka ban gama ba,Dan Allah ku dinga Mana uzuri mu writer's maganganu ku masu kaifi agaremu su ke Kara sa zuciyarmu rauni Dan Muna ganin Muna iya kokarin mu Amma ku kuna fada Mana ba dadi,babu dole duk wadda taga tagaji da bibiyar buk din to ta sawwakawa kanta da karantawa.*
*Sannan bazan gaji da rokon masu bina pc suna Neman buk din suyi min uzuri Dan Allah,masu min magana bana samun damar dubawa Suma suyi hakuri duk Ina sane daku Kuma Ina matukar godiya.*
**** ************** ****
Tana kwance saman gadon Inna ta kudundune sbd sanyin da takeji,muryarsa ta tsinkaya Yana gaida Inna,wadda ke amsawa cikin Jin kunya da nauyinsa,kasa tashi yayi daga tsugunnon da yayi,bare ya tambayi Ina take,lura da yanayin sa da Inna tayi yasata fadin,
"ka shiga Tana ciki".
Dafarko yi yayi Kamar baiji ba,sai da ya Dan jima kafin ya mike ya nufi dakin inna.
A ciki ciki yayi sallama wadda indai ba kunnen maciji ne dakai ba bazaka taba Jin abinda yace ba.
Samun guri yayi ya tsaya,yayin da ita Kuma taji alamar shigowar mutum,hakan yasata kokarin yaye bargon data rufa dashi,sai dai kafin ta yaye din bayyanar kamshin turarensa ya sanar Mata da ko waye din tsaye .
Komawa tayi ta lafe yayin da shi Kuma ya Kara gyara tsayuwarshi bashida niyyar yin magana.
Jin da yayi tsayuwar ta isheshi yasashi fadin,
Ke ni na gaji da tsayuwa ki tashi mu tafi asibiti,nasan kina jina likimon Munafunci kikayi.
Da ta so ta kyaleshi Amma saita kasa Dan hi tayi in Bata tofa albarkacin bakinta ba to zata iya shiga wani yanayi.
Dan haka cikin muryarta ta marasa lafiya tace.
"So na dauka tabarya ka hadiya,shiyasa ban tausaya wa tsayuwar da kayi ba",
[3/18, 8:07 AM] El~hajj: 🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀
*AWESOME WRITER'S ASS..* 🏮
(Place of excitation n'd pleasant writer's)
*TAME GARI*
NA
Khadeeja Usman
4⃣4⃣
*Kuyi hakuri nasami miss number ne a page din daya gabata amma fatan zaku fahimce ni*
Itama yusrah jiri-jiri ta Fara gani,hakan yasa ta nemi guri ta duka tare da dafe kanta datake ji lokaci daya Yana Mata wani mugun ciwo.