← Book details Tame Gari Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 10 OF 59

Sashe 10

Tame Gari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

wace irin mafita data wuce kawai in sanar da bros suyi abinda zasuyi kawai ni banda ni

gaskiya bata kyauta ba amma inaga yakamata kaima ka qona mata rai kamar yadda tayi maka

hmm ta yaya?

ta hanyar aron amarya

aron amarya kuma kamar ya kenan?

zan shiga ciki ne in duba wadda naga kayanku sun zo d same colaur ko sunyi shige kawai mu qara tsarata ku shiga gurin nasan dole zataji haushi amma tunda ita tace kalar kayan daka sa beyi mata ba ai kaga koma mezai faru daga baya ai kasata taji ba dadi kamar yadda taso kaji kunya

yana shirin bata amsa yajiyo muryar m.c nakara cigiyarsu sai kuma ga kiran habeeb ya shigo yasan kwanan zancen dan haka yace kinga je ki nemo kawai in yaso ran kowa yabaci

dai dai nan dije ta bude mota suka fito

alhmdllh cewar rufaida

kallonta yayi dan besan meta gani ba

gama raba gardama nan

kallonsa ya mayar gun dayaga tana kallo

masha Allah ya furta ganin yadda siririyar farar yarinya take da kyau na ban mamaki da jan hankali kasancewar dare ne se hasken fitilu ga kuma makeup din datasha ecxatily amarya yasa shi qara kwadaituwa da kawai ya shiga da ita be damu ba dako qawar amar yar bros ce ko qanwarta shi dai kawai yasamu ya fita kunyar abonkansa da suka zo masa daga wata uwa duniya yasan duk wadda yaga yarinyar nan ai yasan ya kece raini dan tafi yusra komai qiba kawai yusrazata nuna mata shima kuma sai yanayinta ya amshi jikin nata

kinga je kiyi yadda ya dace kawai kinji sister nagode

da saurinta ta isa gun su dije da suka nufi gurin shiga holl din kamar gaske tayi musu sallama tana aarasa wa ta shiga labarta musu komai suka dinga dariya kuwa zuwa can takamo hannun dije suka nufo gurin motar da naseer ke ciki

tunda suka nufo gurin ya shiga gyara zaman hula da kafadar rigar sa suna zuwa rufaida ta leka ta glass tace ya fito

yana fitowa ta damka hannun dije a hannunsa dukansu saida sukaji tsikar jikinsu ta tashi turare ta fito dashi a hand bag dinta masu kyau da tsada ta shiga feshe su dashi inda take kamshin ya hadu da nasu na jikin yabada wani sassanyan kamshin daban

ko tunanin wacece beyi ba illa ma wani nishadi dayaji nan rufaida tace bari taje ta sanar da zuwansu

tana shiga holl din ta qarasa ta sanar da m.c isowar daya amaryar da angonta take kuwa yasa aka canza kida guri ya kacame da murnar isowarsu wasu daga qawayen yusra suka mike tare da abokan ango dan taro amarya da angon nata

suna shigowa gurin aka hau tafi da sowa yayin da waqar Abdul d one ke tashi ta lale amarya da ango

habeeb da amaryarsa qura musu ido sukayi yayin da kowanne kishi yacika zuciyarshi dan ita dai amaryar habeeb ta kure wanka so takeyi taga tafi amaryar qanin mijin nata bada kala amma gashi ko kusa ma babu hadi

shi kuwa habeeb ganin yadda qanin nasa da amaryarsa suka fito suka haska gurin yasa yadanji haushi

saida suka nufo gurin yaga ashe ba yusra bace to kodai wata me makeuo din ce ta shigo da ake canzawa mutum halitta yasan naseer da son kece raini anya kuwa?

hat suka qaraso mazauninsu kafin kowa ya dan nutsu inda nan fa qawayen yusra da dangi aka shiga mamakin to ina yusra dan ko makaho indai yasan yura yasan dai wannan ba ita bace nan fa aka shiga cece kuce

ganin lokaci ya fara qurewa yasa aka shiga hada hadar abinda ya tara

yana son kallon yarinyar amma yana jin nauyin yin hakan ganin abokai da qawaye nata zuwa suna pic dasu yasashi satar kallonta dai dai tayi murmushi

damm yaji kirjinsa yayi dije!!dije!!dije?

ya shiga ambata a zuciyarsa ganin ya ganeta yasa suna hada ido tayi masa killer smile tare da kanne ido daya

saurin kawar da kansa yayi tare da fadin how this comes?

bai samu amsa ba yaji m.c na gayyatar su a filin rawa

jiki ba kwari ya miqe suka fita shi kanshi habeeb se yanzu ya gane yarinyar nan ya shiga mamakin ya akayi haka

suna filin rawa anata musu liki da sun hada ido da naseer saita saki murmushi can ta dan qara matsawa jikinshi kafin ta rada mishi a kunne ya kaga 'yar yayen kaga yadda ko su classic lady's din sukayi mubaya'a ko

rada mta shima yayi a kunne wlh zaki ci ubanki kuwa

murmushi tayi kafin tace ani bana ikata
laifi sain shirya karbar hukuncinsa

gani yadda sukeyi suka burge mutane dayawa aka shiga daukarsu pictures da videos

**
yusrah tana ganin lokacin daya fada ya kusa ta ce ayi mata makeup din tare da munna wayarta tana budewa kira na shigowa ta duba ko shine sai taga khaleesart ce da sauri ta daga dan tasan zancen be wuce suce suna jiransu ba

hello qawata ya akayi?

kina ina?

ina gida mana ina jiran naseer ya zo mu wuce

wane naseer kuma ai sede ki nemi wani nan ta fada mata abinda ke faruwa

a haukace ta miqe ta na fadin ni naseer zaiyiwa haka ni zaka wulaqanta narantse da Allah yau sai anyi uwar watsi ko ta kan me makeup bata biba ta suri mayafinta da key din mota qawarta da suke tare ganin yadda ta fita yasa suka bita.....

ina ganin comments dinku kuna burgeni naji dadi sosai da masu kirana da masu min text nagode

*vote*
*comments*
*with 08066364077*

*Alqalamin khady✍
[16/12, 11:41] ‪+234 806 493 3819‬: 🌀🌀🌀🌀🌀🌀

*TA ME GARI*

NA
KHADIJA USMAN

1⃣1⃣

*wannan shafin na sadaukar dashi ga dukkan member's na khadeeja fans novels na yaba kwarai da comments dinku dan haka ma nace daga yanzu ku kadai ne zaku sami tame gari*

bayan an dan gama caccashewa ne kowa ya koma gurin zamansa yayin da wadanda suka san yusrah naseer zai aura da suka ga ba itace a gurin dinner din ba sun cika fam da mamaki wasu suka barje haushinsu akan kudinsu suka dinga bazawa naseer liki dan a ganinsu yusrah ce ta shirya rashin mutunci musamman dangin babanta amma dangin mamanta a cike suke danma dayawansu basu san wace ce dije ba

ana haka aka sanar da amarya da ango su yanka cake su habeeb ne suka fa
ra inda yaba amaryarsa itama ta bashi cikin gogewa da kwarewa sannan aka zo kan su dije da nata gogan 😜

shiya fara yankawa ya wawuro tabkeke ya nufi bakinta cike da mugunta ta gane nufinsa dan haka ta shirya tare da bude dukkan bakinta ya tura mata nan take aka dauki tafi raf...raf..raf...sannan itama ta mika hannu da niyyar dauko wanda zata bashi dan mitsitsi ta yanko tare da nufar bakinsa ya so yaki bude bakin amma ganin dayayi ido yayi yawa akansu ga pic anata dauka ga masu video coverage hakan yasa ya dan bude bakin kadan ga mamakinsa sai gani yayi tasa masa a hankali dan gefen bakinsa ne ya baci da cake din be ankara ba yaji takawo bakinta saitin gurin ta ziro harshenta ta lashe tare da dora masa kiss a bakinsa qamewa yayi kamar gunki guri kuwa ya kaure da hayaniya da tafi wasu ko da suka san yusrah zai aura suka shiga rattaba nasu luguden leben shi kanshi naseer din cike yake da tararradi domin yasan yanada tarin 'yan qalu bale daga abokansa zuwa friends dinsa amma yasan ai laifin yusrah ne tunda ita taso dizga shi gara ma da akayi hakan dan ya fita kunya amma fa ba abinda zai hanashi cin uwar yarinyar nan

ansa taken nigeria a gurin wanda shi ke nuna taro ya tashi ko kafin naseer ya ankara ya nemi dije sama ko kasa ya rasa itako wata 'yar loko tasamu ta labe ta ta cire daurin kanta ta lababa ta sirnane zuwa gurin motarsu tana zuwa ta bude ta shige baya sai ganin su rufaida tayi sunata raba idanu kallonsu tayi tare da fadin ku kuma lfy naga kunata muzurai?

hmm ai dole muyi cewar husna ke kin san yadda kirjina ke bugawa kuwa haka kawai kija amana shegen duka ji fa abinda kikayi khadeeja bakiji yadda wasu dangin amaryar ke fadin sai sunci ubanki shiyasa muka silale dan da kin dada bata lokaci wlh guduwa zamuyi

rufaida tace ai gara ke ni ai idona idon naseer shaqeni zaiyi a dau gawata bare kuma yusra

kai dayalla can matsoratan banza ni wlh dana san ma haka zakuyita min da ni kadai zanyi aikina kun san zan iya ina ruwana da duk hukuncin da zasuyi min nasan dai duk wanda yayimin cikinsu wlh sai in hana daukar amaryar ma gaba daya ko inyi abinda zaisa 'yan bikin kowa ya......bata qarasa ba suka ga shigowar motar yusrah a miliyan ko kwakkwaran parkin bata gama yiba ta bude ta fito ta nufi qofar holl din da gudu tuni mutane sun fara fitowa ta kutsa kai ta cikin su inda tana shiga tafara ruwan ashar tare da ball da duk abinda tayi kacibis dashi hange takeyi taga inda zata ga tsinnanun maciya amana amma bata gansu ba riqeta aka shiga yi inda ta dinga ihu da zage zage nan ta shiga sanar da danginta da qawayenta masu ganin laifinta sakon da naseer ya tura mata na karta shirya da wuri wato hakan na nufin yanzu ya tafi da dije gurin professional walimar daya ce an shirya musu wlh saiya san yayi mata haka duk saita ci kut.....🙊su haka aka rirriketa ana mata fada amma tayi banza dasu ta dinga rashin mutuncinta

shiko naseer tuni suka fice da sauran abokan shi kuma su habeeb tuni ya saita shima da tashi amaryar

naseer na kallon zuwan yusrah amma ya qyaleta

kowa yagama fitowa inda kowa ya shiga abin hawansa inda kowa yakama gabansa kusan su dije ne karshen fita dan duk su rufaida a tsorace suke ji sukeyi bazasu iya driven ba inda dije ta cika fam gashi bata iya driven sosai ba shiyasa ganin suna neman bata rai yasata fadin na rantse da Allah cikinku kowacce bashi taci kuma seta biya
Chapter 10 · 0% Book details