Sashe 28
Tame Gari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
wace ni ai ni banida wannan subutar bakin nifa banda yanzu magana ma bata dameni ba ta fada tana me marairaice fuska
sai da dije ta dan yi murmushi ganin yadda ta danyin
ita ko hajiya da qarfinta ta yunkura tace Allah ya baku haquri ni zan tafi dan wlh bacci nakeji
kije ina ai ke tare zamu kwana dake da waya kawoki?
wlh dama zuwa nayi in shiga bandaki tsautsayi ya ritsa dani
oh dama anan kike shiga toilet din dakinki babu ne ko
me?
kaddara wlh kaddarar haduwa da ke tkawoni
ko kafin dije ta bata amsa har takai bakin kofa dije na shirin yin magana taga tsohuwa ta bude kofa ta sheqa da gudu ba ko waiwaye
aikuwa nan ta fada saman gado ta dinga dariya su yusuf ma dariyar suka shiga yi suka zagayo koda suka shigo dakin dije nata dariya saida yusuf yace sannu da gama rikitamin uwa
bata daina driyar ba gnin hakan yasa amina tace kaga mu gudu fa kar a ritsa damu ko na gasken sunzo
nan suka juta suka fita har sun wuce yusuf ya nufi dakin hajiya yana zuwa ya tura yatji shi bame gam ya kwankwasa amma shiru kk ji dariya yayi a fili yace Allah yasa ki gyara Ameen
*Alqalamin khady* ✍
[3/15, 6:32 PM] El~hajj: 🌀🌀🌀🌀🌀🌀
TA ME GARI
NA
khadeeja usman
2⃣7⃣
up
up
up
irin wannan cigiya haka masoya tame gari lallai dije tasha jaje to an nemota da kyar tace a gaisheda masoyanta dan haka ina muku fatan alkhairi tare da jinjina da miqa godiyata gareku masoya ta me gari masu yimin magana ban samun amsa musu da wuri suyimin uzuri ba lallai dan an gani online ya zamana ina kan whatsapp bane ta yiyu wani uzurin nakeyi amma naji wasu masu abar a kusa sun fadamin magana amma banji haushi ba nasan so ne ya kawo hakan amma kuyi haquri
jin da hajiya tayi ana buga kofar yasata saurin shigewa toilet ta rufo har saida taji bugun ya lafa ta jima a cikin toilet din jin da tayi an daina bugun yasata dan bude qofar ta ziro kai kasancewar a tsorace take sai taji kamar muryar dije na fadin ku bita bandakin ku kamota ai kuwa da sauri ta fito ta fara qoqarin shiga cikin wardrope din amma kasancewar ba irin wadda mutum zai iya shiga bace abu ya gagara ganin hakan yasa ta tura kanta kasan gado tare da jan ciki harta shige duk wani motsi da zatayi gani takeyi dije na kallonta yayin data dinga karanto duk wata aya data sani kai harda hadisai gashi ba damar tayi juyi haka ta kwana a gurin batare da tayi baccin kirki ba har aka kira sallar asuba a kunnenta kafin ta zamo ta fito ta shiga toilet da kyar tayo alwala aikuwa tunda tahau sallaya taketa jera salloli tare da addu'ar Allah ya kareta daga sharrin jinni🤣
ita ko dije saida tayi me isarta kafin ta miqe ta dauro alwala ta haye gado ta kwanta cikin zuciyarta tace oh ni dije ina karya da aljanu ina cin uban mutane Allah yasa dai basa ganina bakuma sa jina kada su zo daukar fansa tana wannan tunanin ko itama taji kamar motsi a dakin aikuwa da sauri taja bargo ta rufe har kanta ta fara karanta ayatul kursiyu
ni ko nace su dije ashe ana....... 🙊
*****
washe gari yusuf na dawowa daga masallaci gari ya danyi haske dan dabi'arsa ce inyaje sallar asuba baya dawowa sai gari ya waye tarr yana shigowa ya riski hajiya a falo da gima giman jakunkunanta cike da mamaki ya karasa gabanta ya duka ya shiga gaisheta
ga mamakinsa amsawa tayi cike da fara'a kafin tace kun tashi lfy dai ko ?
duk lfy kalau am ya naga wadan nan jakunkunan kuma na miye?
nawa ne dama na yanke shawarar komawa gidana jira nakeyi ma ka shigo ince kasa a gyara shi yanzu dan nasan yayi kura
a zuciyarshi yace lallai khadija kin iya saiti
amma a fili saiya marairaice fuska yace haba hajiya me yayi zafi haka laifin me muka miki da har zaki ce zaki bar gidan nan lokaci daya kuma da gaggawa haka idan munyi miki laifi ne ai saiki fada mana mu gyara inma ita Aminan ce tayi miki wani abu ai saiki fadamin in dauki mataki a kanta dan baxan lamunci a bata miki ba
kafin ya gama rufe baki sukaji budewar kofa Amina ce ta fito sanye da dogon hijab dinta tare da carbi a hannunta fitowarta yayi dai dai da fitowar dije itama kusan a tare suka qaraso falon suna zuwa Amina ta gaisheda hajiya ta amsa cike da sakin fuska sabanin da dasaita samu rabon zagi
koda dije ta karaso gurin kowa ta shiga gaidashi koda ta zo kan hajiya ta gaisheta sam kin amsawa tayi sai dai ta maido mata da gaisuwar itako dije ta ci gaba da gaisheta jin ta kuma maido mata yasa tace hajiya aini ya kamata in gaisheki ranki ya dade
dukansu kallonta sukayi ganin yadda ta ke duddukar dakai itako dije tace
haba hajiya meye abin ranki ya dade anan dan Allah ki bari kada kisa su yaya su zaneni
duka fa kikace wane mutum ai ba wanda ya isa ya tabaki ya kwana lfy inaaaaaa ai kinfi karfin kowa
ganin yadda takeyi yasa dije saurin dakatar da ita ta hanya fadin wadannan jakunkunan fa baki akayi a gidan?
yusuf ne yace inafa baki a rigimar hajiya ce a motsa wai ita dole saita koma ainihin gidanta data fara zama kiji fa kawai rana tsaka tace zata tafi ai dole mu binciki kanmu ko mu tambayi dalili dan ni bazan taba yarda ta tafi ta barmu ba bayan kowa a gidan nan yasaba da ita
aikuwa dole in tafi in barku ko kuna so ko bakwa so dama can lalura tasa na zauna daku ba komai ba dan in kula da yadda zamanku zai gudana insa muku ido kasan ku yara farkon aure sai ana lura daku dan kun fiya rawar kai yanzu kuwa naga kunyi hankali ai gara in tattara in koma inda nafi wayo ko
haba hajiya gaskiya ni ban goyi bayan ki tafi ki barni ba in su Anwar suka tafi school ni da wa zan dinga zama yana debemin kewa cewar Amina
haba 'yar albarka ai zaki saba da sannu kinji kada ki damu zan dinga zuwa lokaci zuwa lokaci ina duba ku ai
kallonta dije tayi kafin tace au kice ma kin tafi baki tafi ba kenan tunda zaki dinga zuwa
ah ah ina nufin su in sun sami dama su dinga zuwa dubani ni me zanzo nayi a gidan yara kuma
dukansu saida sukayi dariya kasa kasa a haka suka tsinkayi muryarta tana fadin
ke Amina maza tashi ki dora abin kari mana kada abar bakuwa da yunwa a ranta tace duk da nasan ya zuwa yanzu Allah kadai yasan irin abincin data dibga taci na mutane taci nasu na aljanu amma a fili taci gaba da cewa ki debe duk abinda yakamata a girka kinji harda farfesun kajin nan duk ayi kada su lalace
toh Amina ta amsa tare da mikewa ta nufi kitcheen a ranta tana hamdala tare da godewa khadija data zama silar ganin wannan ranar a gurinta tana shiga ta shiga hada kayan break masu rai da motsi irin wanda yakamata ace wanda ya taka matsayi irin na yusuf ana ci a gidansa
tana tsaka da aikin dije ta shigo da sallamar ta ta qarasa inda take
ah ah haba ranki ya dade ke da kanki a kitchen kuma
dariya dije tayi kafin tace kai Aunty kema kin zama hajiyar kenan
ba dole ba irin wannan aiki da kikayi shekara da shekaru muna zaune da mata yau kinsa zata bar gida rana tsaka
au to tunda bakya son ta tafi bari inje in dakatar da ita ai ba matsala
ni na isa wlh ta tafi na dinga zuwa gaisheta ai kedai Allah yayi miki albarka wlh kin gamamin komai duk da cewa uwar miji uwa ce amma ita tata matsalar tasa na gundura da zamanta yanzu kuma Allah yakawomin mafita kice wai ta zauna ai sai dai kice in shirya yin rakiya
dariya dije tayi kafin tace ai na dauka kin fi son zaman nata ne da sai ince tasha zamanta kawai ta qarasa maganar tana dariya
itama Amina dariya tayi nan dije ta kama mata aikin suka gama sunata hirar hajiya akan abinda yafaru jiya
yau kam gida ko yara sun san ya canza inda kowa yaci yasha cikin nishadi bayan an gama ne yusuf yasa wani yaronsa yace yaje yasa a gyara gidan hajiya aikuwa cikin qankanin lokaci aka gama komai ya kira ya sanar masa an gama
.saida yadan qara sayen wasu abubuwan aka dan kwaskware gidan abinka da masu abin cikin qanqanin lokaci aka gyara ko ina fess tunda dama bawani komai gidan keda ba kawai kura ce
koda aka tashi tafiya hajiya kuka ta fara yi a ranta tana ta jama dije Allah ya isa data rabata da kujerar ta ta mulkin mallaka a gidan danta wadda bata tashi yin ritaya yanzu ba amma ko wannan ko'a cikin aljanun ta cika marar imani nan dai ta dinga sharbar majina har gida aka rakata yayin ita da dije ke zaune a bayan mota ko motsin kirki hajiya ta kasa har suka isa
sam ba wani farin ciki a fuskar hajiya hakan yasa dije rabawa ta bayanta ta rada mata a kunne naga alamar cutar sanyin nan bata rabu dake har yanzu dan haka zan kawo miki magani anjima kuma wlh kada ki sake inga kafarki kwana kusa kin koma gidan nan duk abinda kike buqata ki kira ki sanar za'a kawo miki in na bukaci kije zanzo cikin dare in sanar mikk kije naga yanzu kina ta kuka nasan kukan da kikeyi ko na miye ki kiyaye
sai da dije ta dan yi murmushi ganin yadda ta danyin
ita ko hajiya da qarfinta ta yunkura tace Allah ya baku haquri ni zan tafi dan wlh bacci nakeji
kije ina ai ke tare zamu kwana dake da waya kawoki?
wlh dama zuwa nayi in shiga bandaki tsautsayi ya ritsa dani
oh dama anan kike shiga toilet din dakinki babu ne ko
me?
kaddara wlh kaddarar haduwa da ke tkawoni
ko kafin dije ta bata amsa har takai bakin kofa dije na shirin yin magana taga tsohuwa ta bude kofa ta sheqa da gudu ba ko waiwaye
aikuwa nan ta fada saman gado ta dinga dariya su yusuf ma dariyar suka shiga yi suka zagayo koda suka shigo dakin dije nata dariya saida yusuf yace sannu da gama rikitamin uwa
bata daina driyar ba gnin hakan yasa amina tace kaga mu gudu fa kar a ritsa damu ko na gasken sunzo
nan suka juta suka fita har sun wuce yusuf ya nufi dakin hajiya yana zuwa ya tura yatji shi bame gam ya kwankwasa amma shiru kk ji dariya yayi a fili yace Allah yasa ki gyara Ameen
*Alqalamin khady* ✍
[3/15, 6:32 PM] El~hajj: 🌀🌀🌀🌀🌀🌀
TA ME GARI
NA
khadeeja usman
2⃣7⃣
up
up
up
irin wannan cigiya haka masoya tame gari lallai dije tasha jaje to an nemota da kyar tace a gaisheda masoyanta dan haka ina muku fatan alkhairi tare da jinjina da miqa godiyata gareku masoya ta me gari masu yimin magana ban samun amsa musu da wuri suyimin uzuri ba lallai dan an gani online ya zamana ina kan whatsapp bane ta yiyu wani uzurin nakeyi amma naji wasu masu abar a kusa sun fadamin magana amma banji haushi ba nasan so ne ya kawo hakan amma kuyi haquri
jin da hajiya tayi ana buga kofar yasata saurin shigewa toilet ta rufo har saida taji bugun ya lafa ta jima a cikin toilet din jin da tayi an daina bugun yasata dan bude qofar ta ziro kai kasancewar a tsorace take sai taji kamar muryar dije na fadin ku bita bandakin ku kamota ai kuwa da sauri ta fito ta fara qoqarin shiga cikin wardrope din amma kasancewar ba irin wadda mutum zai iya shiga bace abu ya gagara ganin hakan yasa ta tura kanta kasan gado tare da jan ciki harta shige duk wani motsi da zatayi gani takeyi dije na kallonta yayin data dinga karanto duk wata aya data sani kai harda hadisai gashi ba damar tayi juyi haka ta kwana a gurin batare da tayi baccin kirki ba har aka kira sallar asuba a kunnenta kafin ta zamo ta fito ta shiga toilet da kyar tayo alwala aikuwa tunda tahau sallaya taketa jera salloli tare da addu'ar Allah ya kareta daga sharrin jinni🤣
ita ko dije saida tayi me isarta kafin ta miqe ta dauro alwala ta haye gado ta kwanta cikin zuciyarta tace oh ni dije ina karya da aljanu ina cin uban mutane Allah yasa dai basa ganina bakuma sa jina kada su zo daukar fansa tana wannan tunanin ko itama taji kamar motsi a dakin aikuwa da sauri taja bargo ta rufe har kanta ta fara karanta ayatul kursiyu
ni ko nace su dije ashe ana....... 🙊
*****
washe gari yusuf na dawowa daga masallaci gari ya danyi haske dan dabi'arsa ce inyaje sallar asuba baya dawowa sai gari ya waye tarr yana shigowa ya riski hajiya a falo da gima giman jakunkunanta cike da mamaki ya karasa gabanta ya duka ya shiga gaisheta
ga mamakinsa amsawa tayi cike da fara'a kafin tace kun tashi lfy dai ko ?
duk lfy kalau am ya naga wadan nan jakunkunan kuma na miye?
nawa ne dama na yanke shawarar komawa gidana jira nakeyi ma ka shigo ince kasa a gyara shi yanzu dan nasan yayi kura
a zuciyarshi yace lallai khadija kin iya saiti
amma a fili saiya marairaice fuska yace haba hajiya me yayi zafi haka laifin me muka miki da har zaki ce zaki bar gidan nan lokaci daya kuma da gaggawa haka idan munyi miki laifi ne ai saiki fada mana mu gyara inma ita Aminan ce tayi miki wani abu ai saiki fadamin in dauki mataki a kanta dan baxan lamunci a bata miki ba
kafin ya gama rufe baki sukaji budewar kofa Amina ce ta fito sanye da dogon hijab dinta tare da carbi a hannunta fitowarta yayi dai dai da fitowar dije itama kusan a tare suka qaraso falon suna zuwa Amina ta gaisheda hajiya ta amsa cike da sakin fuska sabanin da dasaita samu rabon zagi
koda dije ta karaso gurin kowa ta shiga gaidashi koda ta zo kan hajiya ta gaisheta sam kin amsawa tayi sai dai ta maido mata da gaisuwar itako dije ta ci gaba da gaisheta jin ta kuma maido mata yasa tace hajiya aini ya kamata in gaisheki ranki ya dade
dukansu kallonta sukayi ganin yadda ta ke duddukar dakai itako dije tace
haba hajiya meye abin ranki ya dade anan dan Allah ki bari kada kisa su yaya su zaneni
duka fa kikace wane mutum ai ba wanda ya isa ya tabaki ya kwana lfy inaaaaaa ai kinfi karfin kowa
ganin yadda takeyi yasa dije saurin dakatar da ita ta hanya fadin wadannan jakunkunan fa baki akayi a gidan?
yusuf ne yace inafa baki a rigimar hajiya ce a motsa wai ita dole saita koma ainihin gidanta data fara zama kiji fa kawai rana tsaka tace zata tafi ai dole mu binciki kanmu ko mu tambayi dalili dan ni bazan taba yarda ta tafi ta barmu ba bayan kowa a gidan nan yasaba da ita
aikuwa dole in tafi in barku ko kuna so ko bakwa so dama can lalura tasa na zauna daku ba komai ba dan in kula da yadda zamanku zai gudana insa muku ido kasan ku yara farkon aure sai ana lura daku dan kun fiya rawar kai yanzu kuwa naga kunyi hankali ai gara in tattara in koma inda nafi wayo ko
haba hajiya gaskiya ni ban goyi bayan ki tafi ki barni ba in su Anwar suka tafi school ni da wa zan dinga zama yana debemin kewa cewar Amina
haba 'yar albarka ai zaki saba da sannu kinji kada ki damu zan dinga zuwa lokaci zuwa lokaci ina duba ku ai
kallonta dije tayi kafin tace au kice ma kin tafi baki tafi ba kenan tunda zaki dinga zuwa
ah ah ina nufin su in sun sami dama su dinga zuwa dubani ni me zanzo nayi a gidan yara kuma
dukansu saida sukayi dariya kasa kasa a haka suka tsinkayi muryarta tana fadin
ke Amina maza tashi ki dora abin kari mana kada abar bakuwa da yunwa a ranta tace duk da nasan ya zuwa yanzu Allah kadai yasan irin abincin data dibga taci na mutane taci nasu na aljanu amma a fili taci gaba da cewa ki debe duk abinda yakamata a girka kinji harda farfesun kajin nan duk ayi kada su lalace
toh Amina ta amsa tare da mikewa ta nufi kitcheen a ranta tana hamdala tare da godewa khadija data zama silar ganin wannan ranar a gurinta tana shiga ta shiga hada kayan break masu rai da motsi irin wanda yakamata ace wanda ya taka matsayi irin na yusuf ana ci a gidansa
tana tsaka da aikin dije ta shigo da sallamar ta ta qarasa inda take
ah ah haba ranki ya dade ke da kanki a kitchen kuma
dariya dije tayi kafin tace kai Aunty kema kin zama hajiyar kenan
ba dole ba irin wannan aiki da kikayi shekara da shekaru muna zaune da mata yau kinsa zata bar gida rana tsaka
au to tunda bakya son ta tafi bari inje in dakatar da ita ai ba matsala
ni na isa wlh ta tafi na dinga zuwa gaisheta ai kedai Allah yayi miki albarka wlh kin gamamin komai duk da cewa uwar miji uwa ce amma ita tata matsalar tasa na gundura da zamanta yanzu kuma Allah yakawomin mafita kice wai ta zauna ai sai dai kice in shirya yin rakiya
dariya dije tayi kafin tace ai na dauka kin fi son zaman nata ne da sai ince tasha zamanta kawai ta qarasa maganar tana dariya
itama Amina dariya tayi nan dije ta kama mata aikin suka gama sunata hirar hajiya akan abinda yafaru jiya
yau kam gida ko yara sun san ya canza inda kowa yaci yasha cikin nishadi bayan an gama ne yusuf yasa wani yaronsa yace yaje yasa a gyara gidan hajiya aikuwa cikin qankanin lokaci aka gama komai ya kira ya sanar masa an gama
.saida yadan qara sayen wasu abubuwan aka dan kwaskware gidan abinka da masu abin cikin qanqanin lokaci aka gyara ko ina fess tunda dama bawani komai gidan keda ba kawai kura ce
koda aka tashi tafiya hajiya kuka ta fara yi a ranta tana ta jama dije Allah ya isa data rabata da kujerar ta ta mulkin mallaka a gidan danta wadda bata tashi yin ritaya yanzu ba amma ko wannan ko'a cikin aljanun ta cika marar imani nan dai ta dinga sharbar majina har gida aka rakata yayin ita da dije ke zaune a bayan mota ko motsin kirki hajiya ta kasa har suka isa
sam ba wani farin ciki a fuskar hajiya hakan yasa dije rabawa ta bayanta ta rada mata a kunne naga alamar cutar sanyin nan bata rabu dake har yanzu dan haka zan kawo miki magani anjima kuma wlh kada ki sake inga kafarki kwana kusa kin koma gidan nan duk abinda kike buqata ki kira ki sanar za'a kawo miki in na bukaci kije zanzo cikin dare in sanar mikk kije naga yanzu kina ta kuka nasan kukan da kikeyi ko na miye ki kiyaye