Sashe 13
Tame Gari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
dena fadar haka hafsy Allah na sonki bai kuma manta dake ba ba kuma dan na fiki bane nima yasa nazama haka ki yadda da kaddarar ki kizama mai juriya da haquri har ki samu kici jarabawar ki yanzu dai muje dakin ki tukun
dakin ta suka shiga sai kace dakin tsohuwa qaramin gadon qarfe ne shima duk ya tsufa dakin ko kyan gani babu sallaya ta shimfidawa dije a gurin ta zauna inda suka shiga hira sunata nishadi tare da tuna baya
dije na lura da yadda hafsy keta mutsu mutsu dan haka ta tambayeta lfy?
dan marairaicewa tayi tare da fadin wlh dije narasa yadda zanyi ne abincin dazan sama miki naketa tunani yanzu gashi yadda kike din nan da wuya ki iya shan ruwan gidan dan na rijiya ne
kada ki damu hafsy maza samo yaro yasama mana abinda zamu ci
jiki ba kwari ta mike ta fita neman yaro inda bata sha wahalar samu ba kuwa dan sun cika qofar gidan suna jiran baturiya ta fito su qara kallonta
dubu daya dije t bawa yaran tace su siyo taliya sai kayan miya da maggi aikuwa da gudu suka karba sai kace a mota suka tafi sai gashi da wuri sun dawo dari tabasu tace su raba aIkuwa murna ba' a magana
tashi hafsy tayi ta hura wuta sunada ice fitowa tayi sukayi girkin tare har suka gama kuwa cikin mutanen gidan ba wanda ya dawo ranar hafsy ta barge haushin yunwar kwana da kwanaki kuwa dan ta debi girki daman ga mutumin kauye da son taliya kallonta dije ke yi cike da tausayawa kafin ta tambayeta matsalarta duk yanayin zaman da takeyi a gidan da kowa saida ta fada mata aikuwa take dije ta danna wata uwar ashar tsumi ya motsa nan ta shiga zazzaga bala'i kallonta hafsy tayi taga yadda ta rikede lokaci daya ta koma dijengala dinta ta da 'yar takife jahannama ga fasinja uwar suburbuda da mazga sai da tayi me isarta kafin ta nisa tace ina 'yan gidan suka tafi?
shi yana bakin kasuwa ita kuma kihiyar tawa da innarsa sun tafi suna can gidan su abokiyar zaman nawa dan kinsan duk gidan nan tsoron ta sukeyi har hi me gidan hi yasa ma inna ke binta kamar ita ta haifi dan
girgiza kai dije tayi tare da fadin hukuncin ta kanta zai fara kenan?
dafe kirji hafsy tayi tare da fadin na higa uku dije wane hukunci kum?kaddai kicemin har yanzu muguntarki na nan nidai rufamin asiri wlh karsu rama akaina
dayalla rufawa mutane baki kin san ni idan na tashi rama abu to da basira nake amfani an fada miki gaba duka zan afka musu ni nasan me zanyi musu uwar ita kishiyar taki zanci wlh ni ba ruwanaa
ke dije rufawa kanki asiri wlh wannan inta tauheki ko qafarki baza'a gani ba ruhehiya ce hi yasa ma fa ita kanta inna da hi hamidan din ke tsoronta dan mullikekiyar katuwa ce ance aljanu ne suka hura mata iska wai data hararesu
kallonta dije tayi tare da fadin ke hafsy a ina taga aljanin da har zata hararesu ?
ance tun tana qarama
kafin dije tace wani abu suka tsinkayo muryar hamidan na fadin iskancin banza da wofi wace shegiyar ce ta shigomin gida tasan kuma inna da hansai basa nan har aka taramin yara a qofar gidan yana fada ya qaraso dakin
tunda hafsy tajishi jikinta ya kama rawa ta dinga kallon dije tana yarfa hannu ita kuwa dijen ko'a jikinta illah zuge jakarta da tayi ta lalubo siririn farin glass dinta ta manna a fuskarta tare da qara gyara zamanta
yaye dan yalolon labulen dakin yayi tare da fadin nace wace hegiyar ce ta higar min gida bada izini na ba
cikin rawar murya hafsy tace am dama.....da...ma um...daga...kinga barshi in gabatar masa da kaina daga abuja nake ma'ana birnin tarayya nasan kasan sunan garin ina daya daga cikin hukumar farin kaya ta 'yan sanda masu bincike inda muke bi kauyuka muna bincika yadda suke gudanar da zamantakewar aurensu hakika mun kuma samu yadda mukayi tsammani dan gashi nan mun gani a gidanka sbd haka yanzu basai nayi wani bincike ba zan kira waya jami'anmu na 'yan sanda masu sa kaki suzo su tafi dakai mun same ka dai lafuffuka da dama duba da yadda na riski matarka duk da bata cemin komai ba ta rufa maka asiri amma banga alamar kana kula da ita ba ji yadda dakinta yake ji suturar jikinta gashi tun zuwana na aunata naga bata ci tana qoshi koma taci ta koshin bata samun me kyau dan haka zamu tafi dakai can ofishin 'yan sanda mafi kusa kafin gobe a wuce dakai abuja daga nan sai musan abinyi dakai hukuncin daurin rai da rai ko kuma daurin shekara hamsin
tunda tafara maganar hantar cikinsa ta kada jikinsa yafara mazari
*kun san ance shege na kauye sai tsoron 'yan sanda* 😂
gurfanawa yayi a gurin tare da fadin wlh wlh ranki ya dade alqu'arn idan da laifina a ciki in mutu a tsaye
yaseen laifin hansai ne da innah
qara hade rai tayi tace au wato ma kanada wasu matan kenan?
ah ah guda daya ce kuma itama kaddara tasa na aureta ko hafsy?
nidai ban sani ba cewar hafsy da tayi zuru tana kallon dije ikon Allah tare da yabawa da basirar ta
ah ah hafsy duk wanda yaga yanayin zamana da hansai yasan kaddara ta hada auranmu amma wlh bada son rai ba ranki ya dade in kina yiwa Allah kiyi haquri wlh ban san an fara wannan binciken ba
oh wato sbd shi zaka daina kenan
kafin yabata amsa sallamar su inna ta karade gidan tare da sababi ganinsa da hansai tayi a bakin kofar hafsy yasata tahowa gadan gadan kofar dakin tare da fadin munafiki uwar me kuma kakeyi a anan
alama yakeyi mata da hannu yi shuru yana mata nuni da cikin dakin
uwar miye a cikin dakin da kake nunamin mutuwa tayi ko me
inaga dai cewar inna da itama ta nufo dakin gadan gadan suka qaraso ya kauce ya basu guri
koda dije taga hansai duk rashin tsoronta saida ta ji gabanta ya fadi wata narkekiya ce duk da batasa yawan shekaru amma kam akwai kiba
ganin dije da sukayi a hakimce gata 'yar gayu yasasu dan rage sauti tare da kallon hamidan wacece ita kuma wannan din?
hukuma ya fada kamar me rada daga garin su baba buhari take nan ya kwashe duk bayanan da dije tayi masa ya fada musu
cike da rawar jiki harda rusunawasuka gaida dije suma nasu sharhin ta rattabo musu aikuwa nan duk jiki ya hau tsima suka shiga bata haquri ganin duk sun rude yasa tace su fita zatayi waya duk suka miqe suka fita suna makyarkyata hansai ce karshen fita dan da kyar ta mike bayanta dije tabi da kallo a ranta tace jar ubancan wannan duwawun ai sai inyi matakala dasu in zan hau katanga
suna fita ta kalli hafsy tace y kikaga ni
jinjina kai tayi dan ta kasa magana tasan dije ta ballo musu ruwa
magana tafara yi kamar me waya cikin daga murya ok sir,yes sir su ta dinga fadi kafin daga baya ta ce su shigo ta gama
duk sunyi tsiru tsuru a gabanta se raba ido sukeyi
naso naqarasa muku banida carji afuwan
*vote*,
*comments*
*with 08066364077*
*Alqalamin khady* ✍
[16/12, 11:41] +234 806 493 3819: 🌀🌀🌀🌀🌀🌀
TA ME GARI
NA
khadija usman
1⃣4⃣
tun sassafe ta shirya ta tafi makaranta a can suka hadu da su rufaida aka shiga hirar yaushe gamo tare da tambayarta yadda tabaro mutanen gida
bayan ta dawo a parlo ta iske mamy zaune ita da wata hajiya saudat qawarta tana duba wasu kaya da sallama ta shigo parlon ta tsugunna ta gaishesu cikin fara'a hajiya saudat ta amsa amma ita ko mamy ciki ciki ta amsa dan har yanzu tana kule da yarinyar tarasa wane mataki yakamata ya dauka akanta amma kawai bari ta turata gidan su naseer tasan acan su zasuci ubanta ba ruwanta koda abu ya biyo baya sunfi kusa
am kinaji na cewar mamy
dije da har ta mike ta fuskanci da ita take dan haka tace eh mamy
maza idan kin shiga ki shirya ki fito kizo habu ya kaiki gidan yayyenki ku gaisa da su kije kiga amare tunda kin gudu bakije kinga gida ba koh ?
ta karasa maganar tana murmushin mugunta
tunda dije taga mamy na murmushi tasan akwai abinda ta shirya mata dan haka cikin ranta tace dena gaigaye mamy nima da shirina zan tafi gudun bacin rana amma a fili saita ce to bari inje in shirya
yauwa to yi sauri kinji
dije dariya ma abin yaso bata a iya shekarin datayi a gidan nan tana iya cewa bata taba samun dariya ko magana irin haka ba a gurin mamy amma yau sai gashi wai ita take yashewa baki dan kawai tasan inma taje ubanta zataci
da sauri ta shirya ta fadawa basira inda zata sannan ta debi guzurinta a 'yar qaramar hand bag dinta ta fito saye da doguwar riga arebian gown cofee colour inda ta sanar da mamy ta fito wasu kaya ta bata tace ta kaiwa yusra zata kirata a waya tarasa dalilin daya sa mamy harda wani farin ciki takeyi dan ta turata gidan a ranta tace wlh kome zai faru sai dai raba biyu kowa yaji jiki
suna tafiya ita da baba habu driver sun zo dai dai wani store tace dan Allah ya tsaya tana zuwa ba musu ya tsaya ta shiga gutin ba jimawa ta fito tace su tafi yaja mota kuwa suna tafe suna hira har suka qaraso gidan
tabbas gida yayi kyau matuka babu makusa inda cikin sanyin jiki ta fito ta nufi bangaren dama dan bata san ya tsarin gidan yake ba
tana zuwa bakin parlourn ta shiga kwankwasawa an dan jima kafin taji ance yes come in
murda handle din kofar tayi ta shiga parlourn tabbas ya hadu iya haduwa ba qarya inda ta shiga da sallama dauke a bakinta ga mamakinta sai gani tayi yusra na washe baki tare da fadin oyoyo sister ta taso da niyyar rungumeta
dakin ta suka shiga sai kace dakin tsohuwa qaramin gadon qarfe ne shima duk ya tsufa dakin ko kyan gani babu sallaya ta shimfidawa dije a gurin ta zauna inda suka shiga hira sunata nishadi tare da tuna baya
dije na lura da yadda hafsy keta mutsu mutsu dan haka ta tambayeta lfy?
dan marairaicewa tayi tare da fadin wlh dije narasa yadda zanyi ne abincin dazan sama miki naketa tunani yanzu gashi yadda kike din nan da wuya ki iya shan ruwan gidan dan na rijiya ne
kada ki damu hafsy maza samo yaro yasama mana abinda zamu ci
jiki ba kwari ta mike ta fita neman yaro inda bata sha wahalar samu ba kuwa dan sun cika qofar gidan suna jiran baturiya ta fito su qara kallonta
dubu daya dije t bawa yaran tace su siyo taliya sai kayan miya da maggi aikuwa da gudu suka karba sai kace a mota suka tafi sai gashi da wuri sun dawo dari tabasu tace su raba aIkuwa murna ba' a magana
tashi hafsy tayi ta hura wuta sunada ice fitowa tayi sukayi girkin tare har suka gama kuwa cikin mutanen gidan ba wanda ya dawo ranar hafsy ta barge haushin yunwar kwana da kwanaki kuwa dan ta debi girki daman ga mutumin kauye da son taliya kallonta dije ke yi cike da tausayawa kafin ta tambayeta matsalarta duk yanayin zaman da takeyi a gidan da kowa saida ta fada mata aikuwa take dije ta danna wata uwar ashar tsumi ya motsa nan ta shiga zazzaga bala'i kallonta hafsy tayi taga yadda ta rikede lokaci daya ta koma dijengala dinta ta da 'yar takife jahannama ga fasinja uwar suburbuda da mazga sai da tayi me isarta kafin ta nisa tace ina 'yan gidan suka tafi?
shi yana bakin kasuwa ita kuma kihiyar tawa da innarsa sun tafi suna can gidan su abokiyar zaman nawa dan kinsan duk gidan nan tsoron ta sukeyi har hi me gidan hi yasa ma inna ke binta kamar ita ta haifi dan
girgiza kai dije tayi tare da fadin hukuncin ta kanta zai fara kenan?
dafe kirji hafsy tayi tare da fadin na higa uku dije wane hukunci kum?kaddai kicemin har yanzu muguntarki na nan nidai rufamin asiri wlh karsu rama akaina
dayalla rufawa mutane baki kin san ni idan na tashi rama abu to da basira nake amfani an fada miki gaba duka zan afka musu ni nasan me zanyi musu uwar ita kishiyar taki zanci wlh ni ba ruwanaa
ke dije rufawa kanki asiri wlh wannan inta tauheki ko qafarki baza'a gani ba ruhehiya ce hi yasa ma fa ita kanta inna da hi hamidan din ke tsoronta dan mullikekiyar katuwa ce ance aljanu ne suka hura mata iska wai data hararesu
kallonta dije tayi tare da fadin ke hafsy a ina taga aljanin da har zata hararesu ?
ance tun tana qarama
kafin dije tace wani abu suka tsinkayo muryar hamidan na fadin iskancin banza da wofi wace shegiyar ce ta shigomin gida tasan kuma inna da hansai basa nan har aka taramin yara a qofar gidan yana fada ya qaraso dakin
tunda hafsy tajishi jikinta ya kama rawa ta dinga kallon dije tana yarfa hannu ita kuwa dijen ko'a jikinta illah zuge jakarta da tayi ta lalubo siririn farin glass dinta ta manna a fuskarta tare da qara gyara zamanta
yaye dan yalolon labulen dakin yayi tare da fadin nace wace hegiyar ce ta higar min gida bada izini na ba
cikin rawar murya hafsy tace am dama.....da...ma um...daga...kinga barshi in gabatar masa da kaina daga abuja nake ma'ana birnin tarayya nasan kasan sunan garin ina daya daga cikin hukumar farin kaya ta 'yan sanda masu bincike inda muke bi kauyuka muna bincika yadda suke gudanar da zamantakewar aurensu hakika mun kuma samu yadda mukayi tsammani dan gashi nan mun gani a gidanka sbd haka yanzu basai nayi wani bincike ba zan kira waya jami'anmu na 'yan sanda masu sa kaki suzo su tafi dakai mun same ka dai lafuffuka da dama duba da yadda na riski matarka duk da bata cemin komai ba ta rufa maka asiri amma banga alamar kana kula da ita ba ji yadda dakinta yake ji suturar jikinta gashi tun zuwana na aunata naga bata ci tana qoshi koma taci ta koshin bata samun me kyau dan haka zamu tafi dakai can ofishin 'yan sanda mafi kusa kafin gobe a wuce dakai abuja daga nan sai musan abinyi dakai hukuncin daurin rai da rai ko kuma daurin shekara hamsin
tunda tafara maganar hantar cikinsa ta kada jikinsa yafara mazari
*kun san ance shege na kauye sai tsoron 'yan sanda* 😂
gurfanawa yayi a gurin tare da fadin wlh wlh ranki ya dade alqu'arn idan da laifina a ciki in mutu a tsaye
yaseen laifin hansai ne da innah
qara hade rai tayi tace au wato ma kanada wasu matan kenan?
ah ah guda daya ce kuma itama kaddara tasa na aureta ko hafsy?
nidai ban sani ba cewar hafsy da tayi zuru tana kallon dije ikon Allah tare da yabawa da basirar ta
ah ah hafsy duk wanda yaga yanayin zamana da hansai yasan kaddara ta hada auranmu amma wlh bada son rai ba ranki ya dade in kina yiwa Allah kiyi haquri wlh ban san an fara wannan binciken ba
oh wato sbd shi zaka daina kenan
kafin yabata amsa sallamar su inna ta karade gidan tare da sababi ganinsa da hansai tayi a bakin kofar hafsy yasata tahowa gadan gadan kofar dakin tare da fadin munafiki uwar me kuma kakeyi a anan
alama yakeyi mata da hannu yi shuru yana mata nuni da cikin dakin
uwar miye a cikin dakin da kake nunamin mutuwa tayi ko me
inaga dai cewar inna da itama ta nufo dakin gadan gadan suka qaraso ya kauce ya basu guri
koda dije taga hansai duk rashin tsoronta saida ta ji gabanta ya fadi wata narkekiya ce duk da batasa yawan shekaru amma kam akwai kiba
ganin dije da sukayi a hakimce gata 'yar gayu yasasu dan rage sauti tare da kallon hamidan wacece ita kuma wannan din?
hukuma ya fada kamar me rada daga garin su baba buhari take nan ya kwashe duk bayanan da dije tayi masa ya fada musu
cike da rawar jiki harda rusunawasuka gaida dije suma nasu sharhin ta rattabo musu aikuwa nan duk jiki ya hau tsima suka shiga bata haquri ganin duk sun rude yasa tace su fita zatayi waya duk suka miqe suka fita suna makyarkyata hansai ce karshen fita dan da kyar ta mike bayanta dije tabi da kallo a ranta tace jar ubancan wannan duwawun ai sai inyi matakala dasu in zan hau katanga
suna fita ta kalli hafsy tace y kikaga ni
jinjina kai tayi dan ta kasa magana tasan dije ta ballo musu ruwa
magana tafara yi kamar me waya cikin daga murya ok sir,yes sir su ta dinga fadi kafin daga baya ta ce su shigo ta gama
duk sunyi tsiru tsuru a gabanta se raba ido sukeyi
naso naqarasa muku banida carji afuwan
*vote*,
*comments*
*with 08066364077*
*Alqalamin khady* ✍
[16/12, 11:41] +234 806 493 3819: 🌀🌀🌀🌀🌀🌀
TA ME GARI
NA
khadija usman
1⃣4⃣
tun sassafe ta shirya ta tafi makaranta a can suka hadu da su rufaida aka shiga hirar yaushe gamo tare da tambayarta yadda tabaro mutanen gida
bayan ta dawo a parlo ta iske mamy zaune ita da wata hajiya saudat qawarta tana duba wasu kaya da sallama ta shigo parlon ta tsugunna ta gaishesu cikin fara'a hajiya saudat ta amsa amma ita ko mamy ciki ciki ta amsa dan har yanzu tana kule da yarinyar tarasa wane mataki yakamata ya dauka akanta amma kawai bari ta turata gidan su naseer tasan acan su zasuci ubanta ba ruwanta koda abu ya biyo baya sunfi kusa
am kinaji na cewar mamy
dije da har ta mike ta fuskanci da ita take dan haka tace eh mamy
maza idan kin shiga ki shirya ki fito kizo habu ya kaiki gidan yayyenki ku gaisa da su kije kiga amare tunda kin gudu bakije kinga gida ba koh ?
ta karasa maganar tana murmushin mugunta
tunda dije taga mamy na murmushi tasan akwai abinda ta shirya mata dan haka cikin ranta tace dena gaigaye mamy nima da shirina zan tafi gudun bacin rana amma a fili saita ce to bari inje in shirya
yauwa to yi sauri kinji
dije dariya ma abin yaso bata a iya shekarin datayi a gidan nan tana iya cewa bata taba samun dariya ko magana irin haka ba a gurin mamy amma yau sai gashi wai ita take yashewa baki dan kawai tasan inma taje ubanta zataci
da sauri ta shirya ta fadawa basira inda zata sannan ta debi guzurinta a 'yar qaramar hand bag dinta ta fito saye da doguwar riga arebian gown cofee colour inda ta sanar da mamy ta fito wasu kaya ta bata tace ta kaiwa yusra zata kirata a waya tarasa dalilin daya sa mamy harda wani farin ciki takeyi dan ta turata gidan a ranta tace wlh kome zai faru sai dai raba biyu kowa yaji jiki
suna tafiya ita da baba habu driver sun zo dai dai wani store tace dan Allah ya tsaya tana zuwa ba musu ya tsaya ta shiga gutin ba jimawa ta fito tace su tafi yaja mota kuwa suna tafe suna hira har suka qaraso gidan
tabbas gida yayi kyau matuka babu makusa inda cikin sanyin jiki ta fito ta nufi bangaren dama dan bata san ya tsarin gidan yake ba
tana zuwa bakin parlourn ta shiga kwankwasawa an dan jima kafin taji ance yes come in
murda handle din kofar tayi ta shiga parlourn tabbas ya hadu iya haduwa ba qarya inda ta shiga da sallama dauke a bakinta ga mamakinta sai gani tayi yusra na washe baki tare da fadin oyoyo sister ta taso da niyyar rungumeta