Sashe 6
Tame Gari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
yauma shigowarta kenan ta hange su mugaye a zaune cikin garden su uku sanye take cikin unifoam dinta riga da wando da farin hijab qarami
tana shirin shigewa taji muryar naseer na fadin
ke Aljana dan ubanki baki iya gaisuwa bane ?
qarasawa tayi inda suke daya bayan daya ta gaishesu ba wanda ya amsa sai baqon da suke tare dashi
mikewa tayi da niyyar tfy naseer yajawota ya zuba mata rankwashi aka sai da ta danyi kara bata san sanda ta furta kaci bashi a fili ba......
mu kara wuta
ku biyo ni
*vote*
*comment*
*Alqalamin khadiy* ✍
[16/12, 11:40] +234 806 493 3819: 🌀🌀🌀🌀🌀🌀
*TA ME GARI*
4⃣
*dole in faranta muku masoyan ta me gari*
*jinjina agareku da godiya me tarin yawa masoya na kamar*
*JATTAKO NOVELS FANS*
*SADNAF NOVEL FANS*
*KHADIJA NOVEL FANS*
*HAJJAJOH NOVEL FANS*
*da duk sauran groups din da ban ambace su ba kuna raina*
****
jikin habeeb har rawa yakeyi sbd tsananin bacin rai haka ma ga Naseer sunma rasa me zasu ce ganin yanayin da suke ciki yasa me gari rike hannunsu tare da cewa dije ta tafi gida aikuwa ko kafin ta fita saida ta qara musu gwalo kowanne a cikinsu ji yakeyi idan ya riketa zai iya shaketa har saita mutu
malam ne ya shiga tausarsu da naseeha da nuna musu halin kuruciya ne
dan kawai tanada kuruciya sai akace tayi wa mutane halin dabbobi cewar naseer
kallonsa habeeb yayi kafin yace ai wannan yama wuce halin dabbobi ai sai na jakuna da tumaki irin na kauyen nan ma
sosai ran me gari ya sosu ganin yadda kiri kiri suketa zagin dije bama hakan yafi bata mishi rai ba irin yadda yaketa tausar su amma suna ta nuna kiyayyar su gareta inda har suke fadin baxasu je gidan su ba sam kenan hakan na nufin zasu tsiro da lalacewar zumuncin gidansa hmmm lallai dole yasan abinyi dan haka baxata taba sabuwa ba tashi yayi ya barsu anan sunata mita suka fasa fitar ma ko ina
*****
kwana megari yayi yana saqa da warwara kafin daga baya ya cimma matsaya tunda asuba a masallaci da suka hadu da yaransa da jikoki gurin yun sallah ya tsayar da malam inusa yace yana son magana dashi cike da ladabi ya amsa ya tsugunna gyaran murya yayi kafin yace kasamu labarin abinda yafaru tsakanin yaran nan nawajen khamisu da dije?
eh nasamu lbr gurin su ayuba jiya da dare har na bata kashi ma sosai
toh Alhmdllh amma banso ka daketa ba sai dai nagama yanke wani hukunci wanda ban sani ba ko zai yimaku dadi a matsayinku na iyayen khadija
insha Allahu baba duk abinda ka yanke nasan me kyau ne bazai cutar damu ba
masha Allah Allah yayi maka albarka
Ameen
dama bawani hukunci na yanke ba illa na turata birni can gidan shi kamisu din inyaso tasamu ilimin zamani itama sannan su fahimci junansu da zumunci me karko dan iya jiya da suka san juna naga alamar gurbin kiyayya a idon yaran sbd kuruciya shiyasa nake son ta zauna gidansu nasan zata samu rayuwa me kyau kuma zata nutsu domin inka duba kiriniya irin ta dije abin se addu'a
jimm yayi kafin ya nisa yace toh baba malam badamuwa Allah yasa haka yafi alkhairi sai dai mahaifiyar ita dijen sbd kasan gidansu sun tashi da akidar kin karatun boko shiyasa ko yanzu ta hana dijen tayi
kada ka damu inka koma kace ina nemanta zanyi mata bayani da kaina insha Allah nasan zata fahimceni dan tanada saukin hali
hakane nan yayiwa mahaifinsa sallama ya nufi gidan zuciyarsa cike da damuwa dan yana son dije kuma gashi a halin dije kauye ma ya aka kare bare binni kawai ba yadda zaiyi ne akan umarnin mahaifinsu
ba karamin fama malam yasha ba kafin inna saudi ta fahimceshi inda daga baya ya yi mata nasiha nan ya fada mata yau zasu tafi dan harda shi
koda aka fadawa dije abin mamaki murna ta dinga yi dan tana son rayuwar binni da kuma karatun boko dan haka ta shiga hada kayanta inda innarta ta dinga kallonta zuciyarta na tunanin inda 'yarta zata rayu gidan hajiya zahida macen dake kyamar mutane ko zuwa sukayi saita nuna a fili daga baya ma tace ta daina zuwa kuma kamar abin magani duk abinda ta ce ya zauna a gun Alhaji khamis
'yan tafiya sun shirya tsaf yayin da ba wanda yasan da tafiyar dije har saida aka zo tfy sannan akaga da malam za'aje kowa yayi mamaki zuciyar su habeeb kamar ta buga akan dole suka yi shuru dije ta shige mota ita da malam akaita daga musu hannu inda kawayenta keta murna da kuma kewar uwar mazga yayin da dayawan mutane ke murnar ala raka taki gona
*DIJE A BIRNI*
tunda suka shigo garin abuja ta zuro kai ta glass tana leke kamar zata fado yayin da malam keta murmushi yana tsokanarta ita kota kansa bata bi ba kallonta kawai takeyi sukuwa mazaje bakin ciki kamar ya kashe su da gayya nasir ya qara daga glass ai kuwa saida dije tayi kara dasauri malam yace lfy ?
bakomai baba malam bari zan rama
zaki rama me?
kai dai ka bari kawai kasan bana cin bashi ba'acin nawa dole in anci nawa sai an biya
toh Allah ya kyauta
Ameen
sun karaso gidan Alhaji khamis aljannar duniya inda cikin sa'a suka riskeshi kuwa ba karamin farin ciki yayi ba ganin dan tsohonshi a gidanshi kasancewar matar gidan ta fita shiyasa basu sameta ba nan bada bata lokaci ba me gari ya sanar da dansa komai da dalilin kawo dije kwarai ya nuna jin dadinsa inda nan take me gari ya nuna baxai kwana bazai koma dole aka sa drivrr ya mayar dashi ranar
******* me aikin gidan Alhaji ya kira ya ce tasa dije tayi wanka sannan ta bata abinci kafin hajiya ta dawo
koda hajiya ta dawo ba karamar rigima aka kwasa ba dan saida Alhaji yayi mata jan ido kafin ta yadda da zaman dije a gidan
kuyi managed
yanzu aka fara zaman dije a binni yafi na kauye cakwakiya
[16/12, 11:40] +234 806 493 3819: 🌀🌀🌀🌀🌀🌀
TA ME GARI
NA
KHADEEJA USMAN
8⃣
bana karanta littafin kowa a yanzu bayan *FAHIMTA,KUKAN KURCIYA,ZAINABU
Sune littatafan danake karantawa a halin yanzu dan haka ina son ayimin adalci koda anji labarina yayi kama da na wasu littafan da ake rubutawa yanzu dan Allah ina son ayimin adalci domin wlh nawa sakon danake son isarwa daban ko kadan bazan saci fasahar wasu ba zanyi amfani da tawa basirar da Allah yabani sbd da haka ina rokonku daku tayani da Addu'ar Allah yabani ikon faranta muku masoya ta me gari
wannan shafin nakine 'yar uwa rabin jiki fadimatuzzahra'u (mamy)fateema maman fateema (ihsan)ina sonki da kewarki
*************
me kika ce ya fada tare da kara kamo kunnenta ya murda da qarfi
qara tasaki tare da matso kwallar wahala cikin kuka tace
wlh bance komai ba
shegiya aljana aike sunan daya kamata asa miki kenan me siffar 'yan ruwa ya cikata tare da fadin bacema mutane da gani
kamar jira take kuwa ta kwashi jakarta ta zura da gudu tayi cikin gida
doctor yusif ne ya kalle shi tare da fadin wai kai man wane irin mugu ne ?
kawai kasa yarinya a gaba sai wahalar da ita kukeyi sai kace ba qanwarku ba haba dan Allah hakan ba kyau zaisa ta raina ku ai
kallon gefen ido habeeb yayi musu wanda shi tunda aka fara abun ma baice qala ba dan shi duniya babu abinda ya tsana irin yarinyar shiyasa ko zancenta baya son ayi
ganin irin diban dayakeyi masa ne yasashi fadin kai kuma meye ka tsare mutane da idonka irin na aljanun ainihi
hmmm kawai yace tare da maida kansa zuwa abinda yakeyi
naseer ne yace da kasan abinda yarinyar nan tayi mana wlh da kokai inta gaisheka baza ka ko kalleta ba bare ka amsa
toh me tayi muku har haka kuna ganin ta 'yar karama da ita ta yaya har zatay muku wanni abinda zaisa ku takurata haka
umm kai kake mata kallon qarama shegiyar me rai ce da kk ganinta nan ya kwashe komai na zuwansu kauye ya fada masa
yusuf dan dariya har da fadawo daga saman kujerar dayake kai yayi inda duka su biyun suka kulu habeeb tashi kawai yayi yabar gurin ya shige cikin gida shi ko naseer qumewa yayi yai banza da yusuf yanaji yanata mai magana ya kyaleshi dan haka ya mike yayi masa sallama yace ya tafi da harara ya rakashi yana fadin inka tafi kada ka dawo wata dariyar ya kumayi tare da fadin dole ai in dawo bil adama.
*******
tana shiga gidan direct dakin su ta wuce ta wurgar da jakar tare da cire hijabin ta zauna gefen katifa tana sharar kwalla tabbas yaxamar mata wajibi tabar gidan nan don me zata zauna aita cin zalinta kullum sai an sami wanda zaiyi mata wata muguntar indai anga taji dadi toh fa daddy na nan dan shine kawai ke nuna mata tsantsar soyayya da kulawa a cewarsa yaji dadin bashi ita da baba malam yayi sbd bashida diya mace toh itafa iyayenta ita kadai suka haifa yanzu tasan suna can suna kewarta kamar yadda take kewarsu wasu hawayen ne suka qara biyo kuncinta domin tunawa da tayi da yanzu suna can suna fama ita da innah akan rikicinta tana cikin haka baseera ta shigo dakin dauke da flate shake da jellop rice da pure water dan shine ruwansu da hajiya tace su dinga sha yanzu yanzu ma ta hango shigowar dijen ne ta windon kicin shiyasa ta biyota da abincin dan ita dai Allah ya jarabceta da son yarinyar nan ganinta da tayi tana kuka yasata qarasawa kusa da ita tana tambayarta lfy khadija?
fadawa tayi jikinta tare da fadin nagaji Anty gida nake son komawa ina son ganin innata nagaji da zama da muguntar da akeyimin a gidan nan babu gurin wanda nake jin dadi daga gurinki saina gurin daddy in yana gari ni gara nakoma kauye yafimin akan zaman nan din yanzu na tsani birnin bana so
tana shirin shigewa taji muryar naseer na fadin
ke Aljana dan ubanki baki iya gaisuwa bane ?
qarasawa tayi inda suke daya bayan daya ta gaishesu ba wanda ya amsa sai baqon da suke tare dashi
mikewa tayi da niyyar tfy naseer yajawota ya zuba mata rankwashi aka sai da ta danyi kara bata san sanda ta furta kaci bashi a fili ba......
mu kara wuta
ku biyo ni
*vote*
*comment*
*Alqalamin khadiy* ✍
[16/12, 11:40] +234 806 493 3819: 🌀🌀🌀🌀🌀🌀
*TA ME GARI*
4⃣
*dole in faranta muku masoyan ta me gari*
*jinjina agareku da godiya me tarin yawa masoya na kamar*
*JATTAKO NOVELS FANS*
*SADNAF NOVEL FANS*
*KHADIJA NOVEL FANS*
*HAJJAJOH NOVEL FANS*
*da duk sauran groups din da ban ambace su ba kuna raina*
****
jikin habeeb har rawa yakeyi sbd tsananin bacin rai haka ma ga Naseer sunma rasa me zasu ce ganin yanayin da suke ciki yasa me gari rike hannunsu tare da cewa dije ta tafi gida aikuwa ko kafin ta fita saida ta qara musu gwalo kowanne a cikinsu ji yakeyi idan ya riketa zai iya shaketa har saita mutu
malam ne ya shiga tausarsu da naseeha da nuna musu halin kuruciya ne
dan kawai tanada kuruciya sai akace tayi wa mutane halin dabbobi cewar naseer
kallonsa habeeb yayi kafin yace ai wannan yama wuce halin dabbobi ai sai na jakuna da tumaki irin na kauyen nan ma
sosai ran me gari ya sosu ganin yadda kiri kiri suketa zagin dije bama hakan yafi bata mishi rai ba irin yadda yaketa tausar su amma suna ta nuna kiyayyar su gareta inda har suke fadin baxasu je gidan su ba sam kenan hakan na nufin zasu tsiro da lalacewar zumuncin gidansa hmmm lallai dole yasan abinyi dan haka baxata taba sabuwa ba tashi yayi ya barsu anan sunata mita suka fasa fitar ma ko ina
*****
kwana megari yayi yana saqa da warwara kafin daga baya ya cimma matsaya tunda asuba a masallaci da suka hadu da yaransa da jikoki gurin yun sallah ya tsayar da malam inusa yace yana son magana dashi cike da ladabi ya amsa ya tsugunna gyaran murya yayi kafin yace kasamu labarin abinda yafaru tsakanin yaran nan nawajen khamisu da dije?
eh nasamu lbr gurin su ayuba jiya da dare har na bata kashi ma sosai
toh Alhmdllh amma banso ka daketa ba sai dai nagama yanke wani hukunci wanda ban sani ba ko zai yimaku dadi a matsayinku na iyayen khadija
insha Allahu baba duk abinda ka yanke nasan me kyau ne bazai cutar damu ba
masha Allah Allah yayi maka albarka
Ameen
dama bawani hukunci na yanke ba illa na turata birni can gidan shi kamisu din inyaso tasamu ilimin zamani itama sannan su fahimci junansu da zumunci me karko dan iya jiya da suka san juna naga alamar gurbin kiyayya a idon yaran sbd kuruciya shiyasa nake son ta zauna gidansu nasan zata samu rayuwa me kyau kuma zata nutsu domin inka duba kiriniya irin ta dije abin se addu'a
jimm yayi kafin ya nisa yace toh baba malam badamuwa Allah yasa haka yafi alkhairi sai dai mahaifiyar ita dijen sbd kasan gidansu sun tashi da akidar kin karatun boko shiyasa ko yanzu ta hana dijen tayi
kada ka damu inka koma kace ina nemanta zanyi mata bayani da kaina insha Allah nasan zata fahimceni dan tanada saukin hali
hakane nan yayiwa mahaifinsa sallama ya nufi gidan zuciyarsa cike da damuwa dan yana son dije kuma gashi a halin dije kauye ma ya aka kare bare binni kawai ba yadda zaiyi ne akan umarnin mahaifinsu
ba karamin fama malam yasha ba kafin inna saudi ta fahimceshi inda daga baya ya yi mata nasiha nan ya fada mata yau zasu tafi dan harda shi
koda aka fadawa dije abin mamaki murna ta dinga yi dan tana son rayuwar binni da kuma karatun boko dan haka ta shiga hada kayanta inda innarta ta dinga kallonta zuciyarta na tunanin inda 'yarta zata rayu gidan hajiya zahida macen dake kyamar mutane ko zuwa sukayi saita nuna a fili daga baya ma tace ta daina zuwa kuma kamar abin magani duk abinda ta ce ya zauna a gun Alhaji khamis
'yan tafiya sun shirya tsaf yayin da ba wanda yasan da tafiyar dije har saida aka zo tfy sannan akaga da malam za'aje kowa yayi mamaki zuciyar su habeeb kamar ta buga akan dole suka yi shuru dije ta shige mota ita da malam akaita daga musu hannu inda kawayenta keta murna da kuma kewar uwar mazga yayin da dayawan mutane ke murnar ala raka taki gona
*DIJE A BIRNI*
tunda suka shigo garin abuja ta zuro kai ta glass tana leke kamar zata fado yayin da malam keta murmushi yana tsokanarta ita kota kansa bata bi ba kallonta kawai takeyi sukuwa mazaje bakin ciki kamar ya kashe su da gayya nasir ya qara daga glass ai kuwa saida dije tayi kara dasauri malam yace lfy ?
bakomai baba malam bari zan rama
zaki rama me?
kai dai ka bari kawai kasan bana cin bashi ba'acin nawa dole in anci nawa sai an biya
toh Allah ya kyauta
Ameen
sun karaso gidan Alhaji khamis aljannar duniya inda cikin sa'a suka riskeshi kuwa ba karamin farin ciki yayi ba ganin dan tsohonshi a gidanshi kasancewar matar gidan ta fita shiyasa basu sameta ba nan bada bata lokaci ba me gari ya sanar da dansa komai da dalilin kawo dije kwarai ya nuna jin dadinsa inda nan take me gari ya nuna baxai kwana bazai koma dole aka sa drivrr ya mayar dashi ranar
******* me aikin gidan Alhaji ya kira ya ce tasa dije tayi wanka sannan ta bata abinci kafin hajiya ta dawo
koda hajiya ta dawo ba karamar rigima aka kwasa ba dan saida Alhaji yayi mata jan ido kafin ta yadda da zaman dije a gidan
kuyi managed
yanzu aka fara zaman dije a binni yafi na kauye cakwakiya
[16/12, 11:40] +234 806 493 3819: 🌀🌀🌀🌀🌀🌀
TA ME GARI
NA
KHADEEJA USMAN
8⃣
bana karanta littafin kowa a yanzu bayan *FAHIMTA,KUKAN KURCIYA,ZAINABU
Sune littatafan danake karantawa a halin yanzu dan haka ina son ayimin adalci koda anji labarina yayi kama da na wasu littafan da ake rubutawa yanzu dan Allah ina son ayimin adalci domin wlh nawa sakon danake son isarwa daban ko kadan bazan saci fasahar wasu ba zanyi amfani da tawa basirar da Allah yabani sbd da haka ina rokonku daku tayani da Addu'ar Allah yabani ikon faranta muku masoya ta me gari
wannan shafin nakine 'yar uwa rabin jiki fadimatuzzahra'u (mamy)fateema maman fateema (ihsan)ina sonki da kewarki
*************
me kika ce ya fada tare da kara kamo kunnenta ya murda da qarfi
qara tasaki tare da matso kwallar wahala cikin kuka tace
wlh bance komai ba
shegiya aljana aike sunan daya kamata asa miki kenan me siffar 'yan ruwa ya cikata tare da fadin bacema mutane da gani
kamar jira take kuwa ta kwashi jakarta ta zura da gudu tayi cikin gida
doctor yusif ne ya kalle shi tare da fadin wai kai man wane irin mugu ne ?
kawai kasa yarinya a gaba sai wahalar da ita kukeyi sai kace ba qanwarku ba haba dan Allah hakan ba kyau zaisa ta raina ku ai
kallon gefen ido habeeb yayi musu wanda shi tunda aka fara abun ma baice qala ba dan shi duniya babu abinda ya tsana irin yarinyar shiyasa ko zancenta baya son ayi
ganin irin diban dayakeyi masa ne yasashi fadin kai kuma meye ka tsare mutane da idonka irin na aljanun ainihi
hmmm kawai yace tare da maida kansa zuwa abinda yakeyi
naseer ne yace da kasan abinda yarinyar nan tayi mana wlh da kokai inta gaisheka baza ka ko kalleta ba bare ka amsa
toh me tayi muku har haka kuna ganin ta 'yar karama da ita ta yaya har zatay muku wanni abinda zaisa ku takurata haka
umm kai kake mata kallon qarama shegiyar me rai ce da kk ganinta nan ya kwashe komai na zuwansu kauye ya fada masa
yusuf dan dariya har da fadawo daga saman kujerar dayake kai yayi inda duka su biyun suka kulu habeeb tashi kawai yayi yabar gurin ya shige cikin gida shi ko naseer qumewa yayi yai banza da yusuf yanaji yanata mai magana ya kyaleshi dan haka ya mike yayi masa sallama yace ya tafi da harara ya rakashi yana fadin inka tafi kada ka dawo wata dariyar ya kumayi tare da fadin dole ai in dawo bil adama.
*******
tana shiga gidan direct dakin su ta wuce ta wurgar da jakar tare da cire hijabin ta zauna gefen katifa tana sharar kwalla tabbas yaxamar mata wajibi tabar gidan nan don me zata zauna aita cin zalinta kullum sai an sami wanda zaiyi mata wata muguntar indai anga taji dadi toh fa daddy na nan dan shine kawai ke nuna mata tsantsar soyayya da kulawa a cewarsa yaji dadin bashi ita da baba malam yayi sbd bashida diya mace toh itafa iyayenta ita kadai suka haifa yanzu tasan suna can suna kewarta kamar yadda take kewarsu wasu hawayen ne suka qara biyo kuncinta domin tunawa da tayi da yanzu suna can suna fama ita da innah akan rikicinta tana cikin haka baseera ta shigo dakin dauke da flate shake da jellop rice da pure water dan shine ruwansu da hajiya tace su dinga sha yanzu yanzu ma ta hango shigowar dijen ne ta windon kicin shiyasa ta biyota da abincin dan ita dai Allah ya jarabceta da son yarinyar nan ganinta da tayi tana kuka yasata qarasawa kusa da ita tana tambayarta lfy khadija?
fadawa tayi jikinta tare da fadin nagaji Anty gida nake son komawa ina son ganin innata nagaji da zama da muguntar da akeyimin a gidan nan babu gurin wanda nake jin dadi daga gurinki saina gurin daddy in yana gari ni gara nakoma kauye yafimin akan zaman nan din yanzu na tsani birnin bana so