Sashe 22
Tame Gari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
saida ta idar da sallarta a nutse kafin ta miqe ta nufi part din ta kuma bugawa shima still banza akayi da ita ta gaji da bugu sannan ta nufi gun musa take tambayarshi ko matan gidan basa nan ne nan yake shaida mata duk suna ciki zamewa tayi ta zauna a ranta tace au wato ni za'ayiwa wulakanci dan na nuna ina son zama hhhh tayi dariya kadan kafin tace yaseen zaku san kunyi min haka nasan duk dan in koma gida ne to wlh ko kasheni zakuyi ba inda zani shi dai musa nashi ido dan yanzu hirar ma dayake yi da ita ji yayi bazai iyaba dan haka yana kallon ta tanata dariya ita kadai be ce kala ba zuwa can ma ya shige dakinsa ya banko bayan ya rufe gate din kamar yadda ya saba
ita ko dije ko 'a jikinta saima tunanin data shiga yi na inda ya kamata ta kwana ta jima zaune a gurin har aka kira sallar isha'i ta miqe tayi kafin ta kuma zama tana neman mafita zuwa can ta miqe ta nufi gurin kayanta jakarta ta zuge ta fito da wayar da daddy ya siya mata gashi bata sata carji amma ai da akwai na ciki bari ta kunna ta yi amfani da ita haka to wai ma uwar me zakiyi da ita din ta fadawa kanta a hasale (niko nace su dije za'a huce haushi akan waya ne) ba kaiii ya salam ta fada a fili nan ta shiga kakkanta sauran kayan tana jansu gefe guda harta gama duk ranta a bace yake kawai tuna irin saqar rashin mtuncin da zatayi musu tasan sun shirya mata hakan ne dukansu an fada musu ita tana jin tsorone wlh nan zata kwana tasan kafin gari ya waye ta yi mafarkin irin abinda zata musu da wannan tunanin ta shiga neman abinda zata shimfida ta kwanta ganin bazata samu ba yasata dauko dankwalayenta da siket dinta dan batada zani ta shiga shimfidawa har ya danyi tudu yadda zata kwanta hijab babba ta dauka ta kwanta ta rufe ko ina na jikinta
*niko nace haba dije sai kace mayya ki koma gida mana*🤣
****"
su kuwa su naseer shawarar mamy suka dauka ita tace suyi mata hakan tasan idan taga basu bude ba dole ta koma gida ai dan haka duk bugun da takeyi suna jinta sun san itace dan tun zuwansu da habu sun ganta itama sajida habeeb cewa yayi ta bari inya dawo zai kirata saita bude masa kawai dan haka duk sun saki jiki ya zuwa yanzu dije ta koma dan sun san dai duk ifritancin ta bazata kwana farfajiyar gidan nan ba ita kadai koda kuwa ita ce aljanar da kanta
***
dije fa dare yayi baccin nan fa ba dadi dan sanyin kasan tiles din ga kuma sauro duk da ta rufe ko ina na jikinta amma sai ta ji kamar suna bula hijabin suna cizonta ga kukansu daya dameta duk ta rasa abinyi oh ni dije na shiga uku ta fada tana me sosa qafarta dataji kamar sauro ya cije ta wlh da da inda zan samu turmi na rantse da Allah da saina dauko shi cikin daren nan na shiga daka koda shinkafa ce inya so kowa kada ya rintsa ta kiyasta kalolin mugunta a ranta sunkai kala hamsin a haka tayita saka da warwara tana ja musu Allah ya isa tare da tunanin me zatayi musu gobe ta huce kuma wlh ko da bala'i saita kwana cikin gidan nan tanata wannan saqar zucin bacci ya kwasheta har akayi sallah bata sani ba sai da sanyin asuba ya kadata kafin ta tashi taga gari har yayi haske salati tayi tare da miqa ta miqe ta nufi dakin musa tana zuwa ta tarar da buta bakin kofar dauka tayi tazagaya cikin flower tayi fitsari kafin ta dawo tayi alwala sai da tayi sallah ta fara shirin zuwa school duk da yunwar da take ji gashi ko wanka batayi ba jiya da dare bare kuma yanzu haka dai ta kimtsa dan tana gudun makara kasancewar yanzu suna S.S.3 ne suna ta shirye shiryen fara S.S.C.E gashi kuma dama dije bata wasa da karatu duk iskancinta dan haka ta shirya ta kankanta kayanta a gefe harta ta juya da niyyar tafiya kuma sai ta tsaya jimmm
dariya naga tayi kafin ta juya ta koma gurin ta nemi guri ta zauna ta shiga fadin wlh na ma fasa zuwa school din in na tafi ai nabar baya da kura kenan hhhhh ta saki dariya kafin naga ta miqe ta ciro waayarta ta kunna time ta duba taga 7:10 dan haka tasan duk inda masu gidan suke ya zuwa yanzu sunata shirye shiryen zuwa office dan haka ta miqe ta shiga zagaye a gidan ko me take nema ohoo
ta jima tana zagaye gidan kafin daga baya ta taga wata igiiya daure daga bayan dakinda alama ta shanya ce dan haka ta je ta fara kokari. kuntowa
tasha wuya kafin ta kunce ai kuwa tana zuwa ta shiga dariya tare da nazarin ta ina zata fara
qofar ta kalla aikuwa nan ta shiga neman salon da zatayi qaramar jakarta ta bude ta dauko kifiyar tsifa nan ta shiga turawa guri. mukullin ta jima tana malqwayawa hada cije baki kuwa har saida taji wani abu yayi 'yar qara kafin ta zare kibiyar wadda ita kanta dan wahalar da aka bata saida ta malkwaye danma irin me kwarin nan ce ta kusa saida ta tabbatar ta gama lalata inda makuli zai iya shiga kafin ta fara neman dabarar daure kofar wata irin dauri tayima kofar na fitar hankali wanda ita kanta in ance ta fadi ta inda ta fara bazata iya ba tana gamawa ta koma part din naseer shima yadda tayiwa habeeb din haka tayi musu duk ta hada zufa sai da ta kammala kafi. ta tsaya ta riqe kugu ta shiga fadin yau sai inga yadda zaku bi ku fito wlh sai kun san na kwana a waje naga me zuwa ya bude ku ta fada tana haki kamar me shirin yin dambe
****
su kuwa dukansu suna ciki suna shiri dan yau sunada meeting da zasuyi dan haka sukayi waya akan kowa ya shirya cikin lokaci sam sun manta ma da wata aba dijeee
*da babu gara ba dadi manage pls*
*Alqalamin khady✍*
[3/14, 9:48 PM] El~hajj: 🌀🌀🌀🌀🌀🌀
TA ME GARI
NA
khadeeja usman
2⃣2⃣
kai kai kai gaskiya na fuskanci mutane ma sunfi son dije dani zan fa koma 'yar adawarta dan na fuskanci hmmmm bari dai kawai nayi shuru
bazan gaji da nuna farin cikina ga daukakin masoya tame gari ba a kullum ina ganin sakonni tare da kira ban san adadi ba ngd da addu'oinku gareni ina matuqar sonku tare da ji daku
****
luv birds suna manne da juna suna sallama an rako miji suna qarasawa bakin qofar falon sajida aka shige gaba ana kwarkwasa aka zira key dan a bude ji tayi yaqi shiga shiko habeeb dayake ganin kamar tana hakan ne dan qara salon jan hankalinsa yasashi fadin pls baby aimun afuwa a barni haka kin san sauri nakeyi
cike da salo wai ita irin baby din nan tace wlh ba haka bane sweety key din ne yaqi shiga ban san dalili ba
qarasawa yayi ya karbi key din ya shiga zurawa ganin da gaske fa yaqi shiga yasa shi qara azama amma still dai haka
haka ma a bangaren su naseer suna can suna kokawar bude qofa amma taqi buduwa
dije na tsaye tana jin ki..ki..ki ..ki anata dannar kofa jin sun jima sunayi tasan ya zuwa yanzu duk sun wahala ransu ya baci dan haka ta qarasa jikin qofar tare da kwankwasawa da sauri habeeb yace waye ?dan ya matsu ya fita
ni ce nan cewar dije
hasbunallahu wa'nimala wakeel ya fada a fili wannan jaraba har ina wato yarinyar nan dawowa tayi kenan kamar tasan meyake fada a zuciyarsa sai ji yayi tace
ina nan dama ba inda naje anan na kwana badai ni kuka sa na kwana a waje ba to naji ni na kwana a waje cikin duhu da sanyi da sauro to ku kuma ku yini cikin haske da A.C ga fanka ba sauro bare kuda kuzauna kuyita kallon juna ta qarashe maganarta tare da yin dariya tace wlh kuma naga wanda zai bude ku muddin ina nan a haka zaku tabbata ni naji ina nan zan dinga kwana a nan waje ku kuma kuyi zamanku cikin gidanku ai yafi
jikin window suka dawo habeeb yayi slide dinsa tare da leqowa yafara mata magana cikin bacin rai dan ya zuwa yanzu yafara tunzura da lamarin yarinyar gara kawai yafara cin ubanta inya so kome zai faru ya faru ba aljanu ba ko kukar bulukiya ce akanta be shafeshi ba
keeee dan ubanki ni sa'an wasanki ne ya fada yana me nunata da yatsa ta ciki
ah ah kai ba sa'an wasana bane dan inaga lokacin da aka haifeni ma kai ka zama saurayi da ace ma anyi auren wuri da an ajje kamata
kai ya fada tare da dukan qarfen dake tsakiyar jikin window wlh idan baki zo kin bude qofar nan ba wlh wlh kinji na rantse sainayi miki abinda iyayenki bazasu gane ki ba dan zan manta da komai inci uwarki
yatsina fuska tayi tare da fadin iyayenmu bazasu gane mu ba dai dan yaseen sai dai a qona gidan nan ta fada tare da juyawa ta nufi part din su naseer wai ta leqo su suma
tana zuwa suma ta kwankwasa suma haka ta rattaba musu bayani sai dai sabanin habeeb shi naseer hakuri ya shiga bata tare da rokon ta budesu ya shiga sanar mata meeting garesu kuma wlh in basu halarta ba zasu sami matsala
ita ko dije ko 'a jikinta saima tunanin data shiga yi na inda ya kamata ta kwana ta jima zaune a gurin har aka kira sallar isha'i ta miqe tayi kafin ta kuma zama tana neman mafita zuwa can ta miqe ta nufi gurin kayanta jakarta ta zuge ta fito da wayar da daddy ya siya mata gashi bata sata carji amma ai da akwai na ciki bari ta kunna ta yi amfani da ita haka to wai ma uwar me zakiyi da ita din ta fadawa kanta a hasale (niko nace su dije za'a huce haushi akan waya ne) ba kaiii ya salam ta fada a fili nan ta shiga kakkanta sauran kayan tana jansu gefe guda harta gama duk ranta a bace yake kawai tuna irin saqar rashin mtuncin da zatayi musu tasan sun shirya mata hakan ne dukansu an fada musu ita tana jin tsorone wlh nan zata kwana tasan kafin gari ya waye ta yi mafarkin irin abinda zata musu da wannan tunanin ta shiga neman abinda zata shimfida ta kwanta ganin bazata samu ba yasata dauko dankwalayenta da siket dinta dan batada zani ta shiga shimfidawa har ya danyi tudu yadda zata kwanta hijab babba ta dauka ta kwanta ta rufe ko ina na jikinta
*niko nace haba dije sai kace mayya ki koma gida mana*🤣
****"
su kuwa su naseer shawarar mamy suka dauka ita tace suyi mata hakan tasan idan taga basu bude ba dole ta koma gida ai dan haka duk bugun da takeyi suna jinta sun san itace dan tun zuwansu da habu sun ganta itama sajida habeeb cewa yayi ta bari inya dawo zai kirata saita bude masa kawai dan haka duk sun saki jiki ya zuwa yanzu dije ta koma dan sun san dai duk ifritancin ta bazata kwana farfajiyar gidan nan ba ita kadai koda kuwa ita ce aljanar da kanta
***
dije fa dare yayi baccin nan fa ba dadi dan sanyin kasan tiles din ga kuma sauro duk da ta rufe ko ina na jikinta amma sai ta ji kamar suna bula hijabin suna cizonta ga kukansu daya dameta duk ta rasa abinyi oh ni dije na shiga uku ta fada tana me sosa qafarta dataji kamar sauro ya cije ta wlh da da inda zan samu turmi na rantse da Allah da saina dauko shi cikin daren nan na shiga daka koda shinkafa ce inya so kowa kada ya rintsa ta kiyasta kalolin mugunta a ranta sunkai kala hamsin a haka tayita saka da warwara tana ja musu Allah ya isa tare da tunanin me zatayi musu gobe ta huce kuma wlh ko da bala'i saita kwana cikin gidan nan tanata wannan saqar zucin bacci ya kwasheta har akayi sallah bata sani ba sai da sanyin asuba ya kadata kafin ta tashi taga gari har yayi haske salati tayi tare da miqa ta miqe ta nufi dakin musa tana zuwa ta tarar da buta bakin kofar dauka tayi tazagaya cikin flower tayi fitsari kafin ta dawo tayi alwala sai da tayi sallah ta fara shirin zuwa school duk da yunwar da take ji gashi ko wanka batayi ba jiya da dare bare kuma yanzu haka dai ta kimtsa dan tana gudun makara kasancewar yanzu suna S.S.3 ne suna ta shirye shiryen fara S.S.C.E gashi kuma dama dije bata wasa da karatu duk iskancinta dan haka ta shirya ta kankanta kayanta a gefe harta ta juya da niyyar tafiya kuma sai ta tsaya jimmm
dariya naga tayi kafin ta juya ta koma gurin ta nemi guri ta zauna ta shiga fadin wlh na ma fasa zuwa school din in na tafi ai nabar baya da kura kenan hhhhh ta saki dariya kafin naga ta miqe ta ciro waayarta ta kunna time ta duba taga 7:10 dan haka tasan duk inda masu gidan suke ya zuwa yanzu sunata shirye shiryen zuwa office dan haka ta miqe ta shiga zagaye a gidan ko me take nema ohoo
ta jima tana zagaye gidan kafin daga baya ta taga wata igiiya daure daga bayan dakinda alama ta shanya ce dan haka ta je ta fara kokari. kuntowa
tasha wuya kafin ta kunce ai kuwa tana zuwa ta shiga dariya tare da nazarin ta ina zata fara
qofar ta kalla aikuwa nan ta shiga neman salon da zatayi qaramar jakarta ta bude ta dauko kifiyar tsifa nan ta shiga turawa guri. mukullin ta jima tana malqwayawa hada cije baki kuwa har saida taji wani abu yayi 'yar qara kafin ta zare kibiyar wadda ita kanta dan wahalar da aka bata saida ta malkwaye danma irin me kwarin nan ce ta kusa saida ta tabbatar ta gama lalata inda makuli zai iya shiga kafin ta fara neman dabarar daure kofar wata irin dauri tayima kofar na fitar hankali wanda ita kanta in ance ta fadi ta inda ta fara bazata iya ba tana gamawa ta koma part din naseer shima yadda tayiwa habeeb din haka tayi musu duk ta hada zufa sai da ta kammala kafi. ta tsaya ta riqe kugu ta shiga fadin yau sai inga yadda zaku bi ku fito wlh sai kun san na kwana a waje naga me zuwa ya bude ku ta fada tana haki kamar me shirin yin dambe
****
su kuwa dukansu suna ciki suna shiri dan yau sunada meeting da zasuyi dan haka sukayi waya akan kowa ya shirya cikin lokaci sam sun manta ma da wata aba dijeee
*da babu gara ba dadi manage pls*
*Alqalamin khady✍*
[3/14, 9:48 PM] El~hajj: 🌀🌀🌀🌀🌀🌀
TA ME GARI
NA
khadeeja usman
2⃣2⃣
kai kai kai gaskiya na fuskanci mutane ma sunfi son dije dani zan fa koma 'yar adawarta dan na fuskanci hmmmm bari dai kawai nayi shuru
bazan gaji da nuna farin cikina ga daukakin masoya tame gari ba a kullum ina ganin sakonni tare da kira ban san adadi ba ngd da addu'oinku gareni ina matuqar sonku tare da ji daku
****
luv birds suna manne da juna suna sallama an rako miji suna qarasawa bakin qofar falon sajida aka shige gaba ana kwarkwasa aka zira key dan a bude ji tayi yaqi shiga shiko habeeb dayake ganin kamar tana hakan ne dan qara salon jan hankalinsa yasashi fadin pls baby aimun afuwa a barni haka kin san sauri nakeyi
cike da salo wai ita irin baby din nan tace wlh ba haka bane sweety key din ne yaqi shiga ban san dalili ba
qarasawa yayi ya karbi key din ya shiga zurawa ganin da gaske fa yaqi shiga yasa shi qara azama amma still dai haka
haka ma a bangaren su naseer suna can suna kokawar bude qofa amma taqi buduwa
dije na tsaye tana jin ki..ki..ki ..ki anata dannar kofa jin sun jima sunayi tasan ya zuwa yanzu duk sun wahala ransu ya baci dan haka ta qarasa jikin qofar tare da kwankwasawa da sauri habeeb yace waye ?dan ya matsu ya fita
ni ce nan cewar dije
hasbunallahu wa'nimala wakeel ya fada a fili wannan jaraba har ina wato yarinyar nan dawowa tayi kenan kamar tasan meyake fada a zuciyarsa sai ji yayi tace
ina nan dama ba inda naje anan na kwana badai ni kuka sa na kwana a waje ba to naji ni na kwana a waje cikin duhu da sanyi da sauro to ku kuma ku yini cikin haske da A.C ga fanka ba sauro bare kuda kuzauna kuyita kallon juna ta qarashe maganarta tare da yin dariya tace wlh kuma naga wanda zai bude ku muddin ina nan a haka zaku tabbata ni naji ina nan zan dinga kwana a nan waje ku kuma kuyi zamanku cikin gidanku ai yafi
jikin window suka dawo habeeb yayi slide dinsa tare da leqowa yafara mata magana cikin bacin rai dan ya zuwa yanzu yafara tunzura da lamarin yarinyar gara kawai yafara cin ubanta inya so kome zai faru ya faru ba aljanu ba ko kukar bulukiya ce akanta be shafeshi ba
keeee dan ubanki ni sa'an wasanki ne ya fada yana me nunata da yatsa ta ciki
ah ah kai ba sa'an wasana bane dan inaga lokacin da aka haifeni ma kai ka zama saurayi da ace ma anyi auren wuri da an ajje kamata
kai ya fada tare da dukan qarfen dake tsakiyar jikin window wlh idan baki zo kin bude qofar nan ba wlh wlh kinji na rantse sainayi miki abinda iyayenki bazasu gane ki ba dan zan manta da komai inci uwarki
yatsina fuska tayi tare da fadin iyayenmu bazasu gane mu ba dai dan yaseen sai dai a qona gidan nan ta fada tare da juyawa ta nufi part din su naseer wai ta leqo su suma
tana zuwa suma ta kwankwasa suma haka ta rattaba musu bayani sai dai sabanin habeeb shi naseer hakuri ya shiga bata tare da rokon ta budesu ya shiga sanar mata meeting garesu kuma wlh in basu halarta ba zasu sami matsala