Sashe 33
Tame Gari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ai shiyasa kema na roka miki irinshi bari dai kawai kiga yadda za'ayi gara in fara aikin nan da wuri kar in makara dan ni yau ina cikin farin ciki yau zamu gama exam dinmu ma'ana yau zamuyi candy kinga ko yau ranar farin ciki ce
murmushin mugunta mamy tayi a ranta tace Alhmdllh wato yau kuke da last paper zako kici ubanki basai kin je ba naga ta inda zaki bi ki bar gidan nan
kamar dije ta shiga zuciyarta tasan me take ayyanawa sai ji mamy tayi dije tace ni dai bari nayi ayyukan da aka sani tun wuri dan kar aimin sagegeduwar zuwa
kafin mamy tayi wata magana har dije tahau karkade kujerun falon
kwafa tayi ta shige dakinta dan komawa bacci dan dama tsabar tijarar data sawa ranta ne yasata tashin asuba yau dan daddy baya nan amma data tuna yau saita kuntatawa yarinyar saita nemi guri ta zauna tana jiran dijen ta gama tazo ta fada mata nan ta cicci uwarta ta hanata kuma zuwa makarantar
tana shigewa dije tayi wurgi da filon kujerar ta kama dariya tare da rike kugu a fili tace lallai ma mamy yadda nazo birni nasaba da rayuwar hutu iya dan zaman da nayi na waye ta yaya kike tunanin zan maida kaina irin aikatau to miye ribar zamana a birnin kenan to ba abinda zanyi iyakata dake idan banyi ba ki narkeni ko ki zagi iyayena kin dade bakiyi duka biyun ba ni jikin nan ya saba da wahala dan haka a kafta kawai ta fada tana me shigewa dakinsu tana zuwa wanka tayi tare da shiryawa cikin sauri sauri tana gamawa ta nufi kitchen gun baseera dake kokarin hada abin kari ganin bata gama ba yasa dije ta sungumi katon biredi tare da exotic tasa a jaka ta fita da sauri tana fadin saita dawo a sukwane ta fice a falon ta nufi dakin su habu driver da suke dan baccin safe nan ta tasheshi yayi mamaki ganin ta shirya da wuri yau dan duka time din 6:47am
hajiya yau da wuri zamu fita kenan kowa yasan kin dawo
eh kasan da ai nasaba bi makwabta ina gaishesu to shine naga a da din ina makara shine nace yanzu bari in dinga sammako ko zan gama da wuri yau ta karasa maganar tana harararsa
ganin hakan da yayi yasa shi gane baka ta fada mishi dan haka ba shiri ya mike ya fito da mota ta shige suka tafi
shuru shuru mamy ta gaji dan haka ta fito tana fitowa kuwa taga falon yadda ta barshi cike da mamaki da bacin rai ta nufi dakin amma taga wayam kitchen ta nufa tana zuwa kuwa taga basira ita kadai nan ta shiga tambayarta dije ta sanar mata ta tafi makaranta wata uwar ashar ta narka kafin ta shiga bala'i da fadin in dije ta dawo saita ci ubanta badan ma tana son ta koya mata darasin da ko wani taji yace zaizo birni saita hanashi ba to da yau saita kadata kauye uban kowa ya huta amma yanzun ma zataci ubanta ne.
***
a makaranta kuwa dije sun fito exam inda daukaki daliban ke farin ciki da murnar kammala karatun su na secondry kasancewar makarantar yaran masu kudi ne yawanci dan haka wasu dayawa a cikinsu sun hada party hakama malaman sun hada musu party wanda sam dije ta ma manta da batun ga daddy baida masaniyar hakan shima ganin da dije tayi anata shirye shirye dan harda iyayen yara yasa ta kalli rufaida cikin marairaice fuska kamar zatayi kuka tace
ni fa besty banyi shirin komai ba wlh ko daddy ban fadawa ba gashi kuma kin san shi kadai ne zai iya zomin kuma ko wasu kaya ban zo dasu ba wlh sharp na manta wlh gashi na dana bom a gida bare in koma in dauko kaya yanzu ya zanyi kenan?
kinga kwantar da hankalinki ki kira daddy ki fada masa kawai batun kaya kuma ai har yanzu da sauran time abinda sai after 4 za'a fara yanzu kuma 12 fa muje gida cikin kayana ki duba inda wanda yayi miki saiki sa tunda kinga ba anko mukayi ba bare ace za'a samu matsala ko ?
eh kuma hakane ngd nan tasa hannu ta dauko wayarta dake cikin aljihun wandonta ta shiga kiran daddy
yana dagawa taji yace
ina taya 'yata murnar kammala karatunta na matakin secondry
dariya tayi tare da fadin nagode daddy ashe kanada labari?
eh principal dinku ta sanar dani kuma sunyi min text suna invite dina zuwa bikin graduation din da za'ayi to bazan samu zuwa ba amma na kira yayyenki nace cikinsu wanda yasami dama yazo miki amma nikam ayimun uzuri kinji ko 'yar daddy
cike da farin ciki ta amsa da bakomai inda suna qare wayar suka nufi gidansu rufaida a can suka gama shirinsu sai 4:15pm sannan suka iso gurin inda suka iske an fara gabatar da abinda ya tara
iya kyau 'yammatan sunyi kyau yayin da aka fara gabatar da sunayen hazikan dalibi inda aka shiga kiran sunayensu tare da basu kyaututtuka a fannin boko da arabic kiran da akayiwa dije ne yasa na farga da mutanen dake wurin
inda ita bata ko lura ba tasa kai ta isa gurin itace daliba mafi kokari da kwazo a makarantar duk iya shege da kiriniya irin nata akwai kokari hakan yasa tasamu kyaututtukan da ita kanta tayi mamaki
mamaki ne yakamata hango habeeb datayi kame kan kujera ya zuba mata ido inda bayan an sallameta ta fito da niyyar wucewa idonta ya sauka kan naseer dake can gefe shima da alama ma besan da zuwan habeeb gurin ba tabe baki tayi a ranta tace nasan dan daddy kuka zo anyi muku dole amma bari na qarasa in gaishesu dan na lura iya kwana dayan da nayi bana gidan su har wata kiba sunyi
*nayi ne kawai dan in faranta muku amma raina bace yake so kuyi hakuri da wannan kuma*
*Alqalamin khady* ✍
[3/15, 11:10 PM] El~hajj: 🌀🌀🌀🌀🌀🌀
*TAME GARI*
NA
khadija usman
3⃣2⃣
da fara'arta ta karasa inda naseer ke zaune wanda tun kafin ta karaso ya shiga sakar mata murmushin daya bata mamaki domin dai tasan wannan murmushin na murnar ta bar musu gidan su ne
tana zuwa ta shiga gaisheshi inda ya amsa tare da fadin ina taya qanwata murnar kammala karatunta matakin na farko
nagode yayana ta fada tare da cewa ina su Aunty yusra fatan tana lfy ?
lafiya kalau tace a gaisheki tana miki murna
nagode sosai ina amsawa
shiru yayi kafin daga baya yace ashe dai qanwar tamu tanada kokari har haka kice za'a je dake
murmushi tayi batare da tace komai ba shima shirun yayi ganin haka yasa dije tace bari taje zasuyi pic da kawayenta da malamai nan ta juya ta barshi a gurin yabi bayanta da kallo
yana hangota cikin kawayenta sunata pic da kuma malamai a haka aka gama komai kowa ya watse amma daga naseer har habeeb ba wanda yasan d'an uwansa ya ziyarci gurin sai dab da magariba sannan kowa ya watse su dije gidan su rufaida suka wuce inda saida dije tayi sallah harda yin wanka kafin taci abinci sai wajen karfe takwas ta tafi gida da sanda ta shiga cikin sa'a ba kowa a falon dan haka direct dakinsu ta wuce ta ajiye kayan data shigo dasu nan suka dan taba hira dan ta gaji dayawa ba dadewa bacci ya kwasheta
********************
sannu sannu su dije sun dan kwana biyu da kare makaranta ana jiran result sam taki yadda su hadu da mamy abinda dije bata sani ba ko mamy na lura da ita tanata saka da warwarar yadda zata bullo mata ne ta kadata kauye kowa ya huta cikin hikima batare da daddy ya gane ba
****
bikin rufaida ake shirin yi duk da kasancewar mahaifinta dan boko amma baya bawa 'ya'yansa mata damar karatun gaba da secondry har sai kinyi aure hakan yasa rufaida ta fidda miji ansa rana suna son junansu su dije ne kirjin biki anata rawar kafa da shirye shiryen abubuwan da zasuyi tare da kayan da zasu saka dan haka take jiran daddy ya dawo ya bata kudi
yau friday daddy ya shigo gari sai bayan isha'i yana zaune a falo yana kallon news mamy na zaune tana masa hira jefi jefi dije tayi sallama ta iso falon
da fara'a daddy ya amsa tare da fadin ah ah lovely daughter kina lfy?
saida ta zauna daga gefen kafafun sa kafin ta fara gaisheshi ya amsa tare da yi mata murna da kuma tambayarta ya yaga ta dawo gida ko ta gaji da zaman gidan yayan nata ne
murmushi tayi batare data bashi amsa ba ta sadda kai kasa mamy da idonta kamar zai fado sbd hararar datake aika mata amma dije tayi kamar bata bata gani
tambayoyi daddy ya shiga yi mata akan zamanta a gidan yayanta inda dije ta karkace ta dinga antayi mala malan karya harda mai fuka fukai akan wai yadda suke kula da ita daddy nata fara'a da jin dadi a ranshi dan yana son 'yan uwanshi sosai amma hajiya karima sam bata maraba da duk wanda ya fito daga tsatson Alhajin daga kauye a baya tasami nasara da dama wajwn biye biyen malamai amma yanzu tarasa dalili ko tayi aikin baiyi yadda take so
sun jima suna hira dije nason sanar dashi tana bukatar kudi amma tanajin nauyi dan haka take ta nuku nuku
yana lura da ita dan haka yace daughter ko kina bukatar wani abun ne?
sadda kai ta karayi tace am dama bikin rufaida za'ayi saura sati biyu shine zamuyi shirye shirye
to ba matsala gobe sai a baki kije ki sayi abinda kk bukata ko?
muryar mamy sukaji tana fadin ah kice munada shagali ai kada ka damu Alhaji basaika bata komai ba wannan aikin ai nawa ne dole in hada 'yata tafi ta kowa akwai wasu kaya da hajiya ma'u ta kawo sai a kaita ta zaba sauran abubuwan kuma na bata kudi ta siya ko
cike da jin dadin maganarta daddy yace to ni an hutar dani ma kenan amma na bada wani abun a rage ai
murmushin mugunta mamy tayi a ranta tace Alhmdllh wato yau kuke da last paper zako kici ubanki basai kin je ba naga ta inda zaki bi ki bar gidan nan
kamar dije ta shiga zuciyarta tasan me take ayyanawa sai ji mamy tayi dije tace ni dai bari nayi ayyukan da aka sani tun wuri dan kar aimin sagegeduwar zuwa
kafin mamy tayi wata magana har dije tahau karkade kujerun falon
kwafa tayi ta shige dakinta dan komawa bacci dan dama tsabar tijarar data sawa ranta ne yasata tashin asuba yau dan daddy baya nan amma data tuna yau saita kuntatawa yarinyar saita nemi guri ta zauna tana jiran dijen ta gama tazo ta fada mata nan ta cicci uwarta ta hanata kuma zuwa makarantar
tana shigewa dije tayi wurgi da filon kujerar ta kama dariya tare da rike kugu a fili tace lallai ma mamy yadda nazo birni nasaba da rayuwar hutu iya dan zaman da nayi na waye ta yaya kike tunanin zan maida kaina irin aikatau to miye ribar zamana a birnin kenan to ba abinda zanyi iyakata dake idan banyi ba ki narkeni ko ki zagi iyayena kin dade bakiyi duka biyun ba ni jikin nan ya saba da wahala dan haka a kafta kawai ta fada tana me shigewa dakinsu tana zuwa wanka tayi tare da shiryawa cikin sauri sauri tana gamawa ta nufi kitchen gun baseera dake kokarin hada abin kari ganin bata gama ba yasa dije ta sungumi katon biredi tare da exotic tasa a jaka ta fita da sauri tana fadin saita dawo a sukwane ta fice a falon ta nufi dakin su habu driver da suke dan baccin safe nan ta tasheshi yayi mamaki ganin ta shirya da wuri yau dan duka time din 6:47am
hajiya yau da wuri zamu fita kenan kowa yasan kin dawo
eh kasan da ai nasaba bi makwabta ina gaishesu to shine naga a da din ina makara shine nace yanzu bari in dinga sammako ko zan gama da wuri yau ta karasa maganar tana harararsa
ganin hakan da yayi yasa shi gane baka ta fada mishi dan haka ba shiri ya mike ya fito da mota ta shige suka tafi
shuru shuru mamy ta gaji dan haka ta fito tana fitowa kuwa taga falon yadda ta barshi cike da mamaki da bacin rai ta nufi dakin amma taga wayam kitchen ta nufa tana zuwa kuwa taga basira ita kadai nan ta shiga tambayarta dije ta sanar mata ta tafi makaranta wata uwar ashar ta narka kafin ta shiga bala'i da fadin in dije ta dawo saita ci ubanta badan ma tana son ta koya mata darasin da ko wani taji yace zaizo birni saita hanashi ba to da yau saita kadata kauye uban kowa ya huta amma yanzun ma zataci ubanta ne.
***
a makaranta kuwa dije sun fito exam inda daukaki daliban ke farin ciki da murnar kammala karatun su na secondry kasancewar makarantar yaran masu kudi ne yawanci dan haka wasu dayawa a cikinsu sun hada party hakama malaman sun hada musu party wanda sam dije ta ma manta da batun ga daddy baida masaniyar hakan shima ganin da dije tayi anata shirye shirye dan harda iyayen yara yasa ta kalli rufaida cikin marairaice fuska kamar zatayi kuka tace
ni fa besty banyi shirin komai ba wlh ko daddy ban fadawa ba gashi kuma kin san shi kadai ne zai iya zomin kuma ko wasu kaya ban zo dasu ba wlh sharp na manta wlh gashi na dana bom a gida bare in koma in dauko kaya yanzu ya zanyi kenan?
kinga kwantar da hankalinki ki kira daddy ki fada masa kawai batun kaya kuma ai har yanzu da sauran time abinda sai after 4 za'a fara yanzu kuma 12 fa muje gida cikin kayana ki duba inda wanda yayi miki saiki sa tunda kinga ba anko mukayi ba bare ace za'a samu matsala ko ?
eh kuma hakane ngd nan tasa hannu ta dauko wayarta dake cikin aljihun wandonta ta shiga kiran daddy
yana dagawa taji yace
ina taya 'yata murnar kammala karatunta na matakin secondry
dariya tayi tare da fadin nagode daddy ashe kanada labari?
eh principal dinku ta sanar dani kuma sunyi min text suna invite dina zuwa bikin graduation din da za'ayi to bazan samu zuwa ba amma na kira yayyenki nace cikinsu wanda yasami dama yazo miki amma nikam ayimun uzuri kinji ko 'yar daddy
cike da farin ciki ta amsa da bakomai inda suna qare wayar suka nufi gidansu rufaida a can suka gama shirinsu sai 4:15pm sannan suka iso gurin inda suka iske an fara gabatar da abinda ya tara
iya kyau 'yammatan sunyi kyau yayin da aka fara gabatar da sunayen hazikan dalibi inda aka shiga kiran sunayensu tare da basu kyaututtuka a fannin boko da arabic kiran da akayiwa dije ne yasa na farga da mutanen dake wurin
inda ita bata ko lura ba tasa kai ta isa gurin itace daliba mafi kokari da kwazo a makarantar duk iya shege da kiriniya irin nata akwai kokari hakan yasa tasamu kyaututtukan da ita kanta tayi mamaki
mamaki ne yakamata hango habeeb datayi kame kan kujera ya zuba mata ido inda bayan an sallameta ta fito da niyyar wucewa idonta ya sauka kan naseer dake can gefe shima da alama ma besan da zuwan habeeb gurin ba tabe baki tayi a ranta tace nasan dan daddy kuka zo anyi muku dole amma bari na qarasa in gaishesu dan na lura iya kwana dayan da nayi bana gidan su har wata kiba sunyi
*nayi ne kawai dan in faranta muku amma raina bace yake so kuyi hakuri da wannan kuma*
*Alqalamin khady* ✍
[3/15, 11:10 PM] El~hajj: 🌀🌀🌀🌀🌀🌀
*TAME GARI*
NA
khadija usman
3⃣2⃣
da fara'arta ta karasa inda naseer ke zaune wanda tun kafin ta karaso ya shiga sakar mata murmushin daya bata mamaki domin dai tasan wannan murmushin na murnar ta bar musu gidan su ne
tana zuwa ta shiga gaisheshi inda ya amsa tare da fadin ina taya qanwata murnar kammala karatunta matakin na farko
nagode yayana ta fada tare da cewa ina su Aunty yusra fatan tana lfy ?
lafiya kalau tace a gaisheki tana miki murna
nagode sosai ina amsawa
shiru yayi kafin daga baya yace ashe dai qanwar tamu tanada kokari har haka kice za'a je dake
murmushi tayi batare da tace komai ba shima shirun yayi ganin haka yasa dije tace bari taje zasuyi pic da kawayenta da malamai nan ta juya ta barshi a gurin yabi bayanta da kallo
yana hangota cikin kawayenta sunata pic da kuma malamai a haka aka gama komai kowa ya watse amma daga naseer har habeeb ba wanda yasan d'an uwansa ya ziyarci gurin sai dab da magariba sannan kowa ya watse su dije gidan su rufaida suka wuce inda saida dije tayi sallah harda yin wanka kafin taci abinci sai wajen karfe takwas ta tafi gida da sanda ta shiga cikin sa'a ba kowa a falon dan haka direct dakinsu ta wuce ta ajiye kayan data shigo dasu nan suka dan taba hira dan ta gaji dayawa ba dadewa bacci ya kwasheta
********************
sannu sannu su dije sun dan kwana biyu da kare makaranta ana jiran result sam taki yadda su hadu da mamy abinda dije bata sani ba ko mamy na lura da ita tanata saka da warwarar yadda zata bullo mata ne ta kadata kauye kowa ya huta cikin hikima batare da daddy ya gane ba
****
bikin rufaida ake shirin yi duk da kasancewar mahaifinta dan boko amma baya bawa 'ya'yansa mata damar karatun gaba da secondry har sai kinyi aure hakan yasa rufaida ta fidda miji ansa rana suna son junansu su dije ne kirjin biki anata rawar kafa da shirye shiryen abubuwan da zasuyi tare da kayan da zasu saka dan haka take jiran daddy ya dawo ya bata kudi
yau friday daddy ya shigo gari sai bayan isha'i yana zaune a falo yana kallon news mamy na zaune tana masa hira jefi jefi dije tayi sallama ta iso falon
da fara'a daddy ya amsa tare da fadin ah ah lovely daughter kina lfy?
saida ta zauna daga gefen kafafun sa kafin ta fara gaisheshi ya amsa tare da yi mata murna da kuma tambayarta ya yaga ta dawo gida ko ta gaji da zaman gidan yayan nata ne
murmushi tayi batare data bashi amsa ba ta sadda kai kasa mamy da idonta kamar zai fado sbd hararar datake aika mata amma dije tayi kamar bata bata gani
tambayoyi daddy ya shiga yi mata akan zamanta a gidan yayanta inda dije ta karkace ta dinga antayi mala malan karya harda mai fuka fukai akan wai yadda suke kula da ita daddy nata fara'a da jin dadi a ranshi dan yana son 'yan uwanshi sosai amma hajiya karima sam bata maraba da duk wanda ya fito daga tsatson Alhajin daga kauye a baya tasami nasara da dama wajwn biye biyen malamai amma yanzu tarasa dalili ko tayi aikin baiyi yadda take so
sun jima suna hira dije nason sanar dashi tana bukatar kudi amma tanajin nauyi dan haka take ta nuku nuku
yana lura da ita dan haka yace daughter ko kina bukatar wani abun ne?
sadda kai ta karayi tace am dama bikin rufaida za'ayi saura sati biyu shine zamuyi shirye shirye
to ba matsala gobe sai a baki kije ki sayi abinda kk bukata ko?
muryar mamy sukaji tana fadin ah kice munada shagali ai kada ka damu Alhaji basaika bata komai ba wannan aikin ai nawa ne dole in hada 'yata tafi ta kowa akwai wasu kaya da hajiya ma'u ta kawo sai a kaita ta zaba sauran abubuwan kuma na bata kudi ta siya ko
cike da jin dadin maganarta daddy yace to ni an hutar dani ma kenan amma na bada wani abun a rage ai