Sashe 20
Tame Gari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
da sauri sajida ta bude kofar batare da tambayar waye ba aikuwa sukayi ido biyu da dije da gudu ta nufi ciki inda suka fara rige rigen tserewa ita da laila amma dije ta shigo tana fadin meye haka aunty ?
jin tace Aunty kuma cikin muryarta ya dan sa sajida tsayawa amma ita kam laila tayi bayan kujera tanata rarrafawa dan ta samu ts fece
jiki na rawa sajida ta tattaro karfin halin daya rage mata tace ya...ya...akayi ina su habeeb
kallonta dije tayi kafin tace ban gane ina su yaya habeeb ba gasu can a part dinki yayi baki yace in fada miki wai in kin gama gudun tsoron kizo ku gaisa
kuri tayi tana kallon dije jin cewar har habeeb yace ta zo yasata yin tunanin komai ya zama normal ba mamaki malamai ya kirawo ai gara ayiwa gidan addu'a gaba daya da alama komai ya lafa dan taga yarinyar ta warware dan haka cikin dan qarfin hali ta maze tace toh jeki ina zuwa
ok ta fada tare da fadin ina Aunty yusrah itama yakamata taje a gaisa da ita dan bakin daga family dinmu ne na qauye
toh bari na kirata tana ciki cewar sajida data juya ta nufi dakin da yusra ta kulle tana zuwa ta shiga buga qofar yusra dake can bayan gado manne da waya ta qanqame jiki tanata faman kiran wayar mamy wadda sai yanzu ta samu ta dauka tana dagawa kuwa yusra ta shiga fadin pls mamy kizo ki taimakemu wlh jaraba da annoba kika kawo mana ashe cikin kwana daya datayi a cikin biyun da kkk ce tasa kowa yasan da zamanta mamy pls n'd pls kizo ki dauketa ta koma gidan ni nayafe mata duniya da lahira
jin da mamy tayi yusra na kuka yasata fadin calm dawn mana yusrah ki ci ubanta mana karfinki tafi ko kuwa shi naseer din tafi qarfinshi ne iye
bazaki gane ba mamy duk yadda na fada miki nidai dan girman Allah kizo ki dauketa
.to amma ai naji tace wa daddy'n ku ku kukace ta zauna tayi muku kwana biyu dan haka ma nabar maganar dawowar tata
wlh mamy na rantse da Allah bani bace wall.....kinga ya isa wai meya ke faruwa ne kk kuka haka dukanki takeyi ko yankar naman jikinki
wlh mamy ni gara ma ta dakeni da masifar da nake gani nidai mamy kizo ki dauketa dan Allah suna tsaka da maganar ta tsinkayi bugun kofa aikuwa ta fashe da kuka tare da fadin kin ji ta ko mamy dan Allah kiyi sauri kixo
jin haka da mamy tayi yasata saurin kashe wayar ta miqe dan ta sanar da daddy su taho
jin taki budewa ne yasa sajida yi mata magana saida taji muryar sajida kafin ta bude tana leqo kai tace ya ake ciki
dan juyawa sajida tayi bayanta taga dije bata hangota nan ta sanar da yusra sakon da dije ta sanar mata
tab wlh ba inda zani
ah to ni ina ruwana kiyi zamanki kin san dai ba mamaki malamai ne suka zo daga kauyensu dan inaga sun san da zaman lalurar ta inaga shiyasa sukayi addu'a muma gara muje kar abin ya shafe mu bayan sun tafi tunda abin har yakai ga ana min girki da walima a gida ai ni nafi kowa shiga uku
sun dan jajja kafin yusra ta yadda ta fito da kyar laila ta fito a bayan kujera suka bi bayan dije kamar abin magani amma ganin ko'a jikinta yasa su yadda da almatsutsan sun sauka ya zuwa yanzu
koda suka qarasa part din nan aka shiga kallon kallo kowa ya kasa shiga sai da dije ta juyo ta kalle su tace ya haka ku shiga mana
laila ce tace ah ah ni daga nan ma wucewa zanyi ki mikomin jakata da takalmi in kin shiga Allah ya bada zaman lfy
ai wlh baki isaba sai dai ki shiga ki dauka in kin matsu
wace matsuwa nayi ai ba dole a mota fa nike kinga bari in tafi a haka na turo daga baya a karbar min
dije ce ta kalleta tace haba aunty ta ya zaki shiga mota a haka ba takalmi me yayi zafi haka ?
ai ni sai yanzu na tuna ma ashe bada takalmi nazo ba suna mota har jakar
sakin baki sajida tayi tana kallon laila da duk ta birkice kamar ba itace daxu ke ruwan bala'I ba dan haka cikin quluwa tace ah ah tsirara kika shigo gidan ba takalmi ne kadai baki zo dashi ba amma ai karki manta mukullin motar na ciki ko?
innalillahi wa'inna ilaihir raji'un cewar laila a fili
ba yadda ta iya dole suka tura qofar suka shiga suna shiga suka hangi mazan tsaye kamar ace arr su arta ita ko dije suna shiga ta mayar da qofa ta rufe tare da fadin sannunku da zuwa ku qarasa ayi walimar daku ku kadai ake jira
nan fa guri ya hautsine zasu sa ihu tace lah aunty kada kuyi ihu wlh kunayi zasu sa bakinku ya qara girma
nan fa jikin kowa yahau makyar kyata kasancewar dinning din kujeru takwas ne nan tajawa kowa daya ya zauna duk wanda ka kalla matsar kwalla yakeyi inda duk suka dubi kayan dake gurin wanda suka kalli kwalbar carbont din dake gurin gaba daya sai idanunsu yake musu gizo suke ganin kamar jini ne🤣 kunji fa sharri😜
bude kular tayi ta leqa 'yar mitsitsiyar shinkafar dake can kasan kular ta hango dan dama fa iya wadda zata iya ci kawai ta dafa jaraba ce tasata zubawa cikin wannan kular
lahhhh amma ko baku kyauta ba akuyatu ai bani kadai nace muku ku ragemun ba suma fa duk zasuci irin girkin ku amma shine kuka rage iya cikina ta fada tare da dan hararar kujerar daba kowa
jin ta ambaci an cinye abinci sai ita kadai aka ragewa yasa kowannensu hamdala a zuciyarsa juyowa tayi ta kallesu taga duk sun kafeta da ido dariya taso kwace mata amma ta danne tace toh kunga har sun gama cin nasu abincin kunyi jinkiri amma ai ga kayan drinks nan kuci ni bari inci wanda suka ragemin din nan ta shiga kokarin zuba shinkafar harta gama ta fara ci cikinsu ba wanda ya motsa bare ya dauki wani abun
shi kam musa ji yakeyi dazai samu dama da inya fece bamai sake ganinsa tunda aikin gadin ba dole bane
itakam dije tanata cin abincin ta hankali kwance su kuwa sai muzurai sukeyi
sai da ta gama tasha ruwa kafin ta juyo ta kallesu tace sunce tunda baku cin irin wannan bari su kawo muku irin nasu
da sauri aka shiga rubibin daukar abin ci inda saboda tsabar sharri habeeb daya dauki apple wai jinta yayi kamar goribar data bushe wai kawai dan ta aljanu ce🤣
kowa a gurin yana shan abu kamar magani kuma yana kuka itako dije sai surutun ta takeyi ita kadai hakan ke qara firgita su sukuwa suka shiga 'yammatan hawaye
su mamy na qarasowa suka shiga yin horn jin shuru ba'a bude ba yasa habu fitowa ya bude gate din da kanshi ya shiga da motar
mamy cikin tashin hankali ta bude murfin motar ta fito ita da daddy wanda suka nufi part din da basu san ko na waye a ciki ba suka shiga bugawa
jin ana buga kofar da dan karfi ga alamar magana yasa su naseer qara rudewa dan duk a tunanisu ko abincin da suka ki cine abubuwan suka gayyato wasu
dan haka suka qara kidimewa tare da qoqarin tura duk abinda ke hannunsu baki
dije ce ta miqe ta nufo kofar a ranta tana fadin wane me tsautsayin ne kuma
tana bude qofar taga su daddy mamy na qoqarin tureta ta shiga tana fadin suna ina?me kk yi musu jin muryar mamy ne yasa yusra da su naseer bude murya suka sa kuka.......
*kai kai naso inci gaba amma....*
*vote*
*comments*
*with 08066364077*
*Alqalamin khady*✍
[3/14, 9:42 PM] El~hajj: 🌀🌀🌀🌀🌀🌀
*TA ME GARI*
NA
Khadija usman
2⃣0⃣
*A gaskiya mutane basuyi mana adalci ba duk da nasan masu qarancin ilimi da tunani ne sukayi abinda sukayi kowa fa da ra'ayinsa duk wadda taga bazata iya novels kyauta ba ra'ayinta ne ban kuma ga laifinta ba haka mu da mukaga zamuyi kyauta muma ra'ayinmu ne dan haka bai kamata ayita magana daya ba har takai ga anyi mana rubdugu ana zagin iyayenmu gaba daya dan girman Allah ina rokonku ku dinga mana adalci reader's ku duba irin wahala da westing time din da muke yi duk dan mu faranta muku ina rokon afuwar duk wanda magana ta ta batawa rai🙏*
cikin rudewa da tashin hankali mamy ke fadin ya salam me zan gani haka me yake faruwa ta fada tare da qarasawa cikin falon ta nufi inda su yusra suke
daddy ne ya shigo shima inda dije na ganinsa ta shiga yimasa sannu da zuwa cikin nuna farin cikin ganinshi ta fara fadin oyoyo daddy gwamma da kuka zo wlh kunzo a dai dai sai ayi tare daku
daddy ne ya dubi sauran mutane yaga yadda fuskokin su suke amma kuma yaga dije qalau da alamun farin ciki a tare da ita ga kuma mamy data azalzaleshi cewar ba lfy gidan yaran ya taso suje dan haka ya juya ya kalli inda mamy take tana tambayar yusra dake ta kuka me ke faruwa
caraf dije tayi tace ai wlh daddy ban san haka nake da farin jini ba sai yau kai wlh naga soyayya kasan fa yau na cika shekara goma sha bakwai to ni nama manta sai dazu na tuna shine nake fadawa yaya shine fa yace wai dole sai anyi qaramar walima toh shine fa aka dan hada kayan sha wai kafin su shiryamin bikin birthday din wai shine fa Aunty yusra tace bata yadda ba a gidan ta za'a shirya party din shine itama aunty sajida tace ah ah sai dai ayi anan toh shine fa aketa rigimar yanxu haka ashe har kun samu labari
duk qamewa sukayi jin abinda dije ta karkace baki tana fadi yayin da yusra ta tsaida kukanta dan bataga amfanin yinsa ba ya zuwa yanzu kutmelesi lallai wannan yarinyar kashesu zatayi kawai
jin tace Aunty kuma cikin muryarta ya dan sa sajida tsayawa amma ita kam laila tayi bayan kujera tanata rarrafawa dan ta samu ts fece
jiki na rawa sajida ta tattaro karfin halin daya rage mata tace ya...ya...akayi ina su habeeb
kallonta dije tayi kafin tace ban gane ina su yaya habeeb ba gasu can a part dinki yayi baki yace in fada miki wai in kin gama gudun tsoron kizo ku gaisa
kuri tayi tana kallon dije jin cewar har habeeb yace ta zo yasata yin tunanin komai ya zama normal ba mamaki malamai ya kirawo ai gara ayiwa gidan addu'a gaba daya da alama komai ya lafa dan taga yarinyar ta warware dan haka cikin dan qarfin hali ta maze tace toh jeki ina zuwa
ok ta fada tare da fadin ina Aunty yusrah itama yakamata taje a gaisa da ita dan bakin daga family dinmu ne na qauye
toh bari na kirata tana ciki cewar sajida data juya ta nufi dakin da yusra ta kulle tana zuwa ta shiga buga qofar yusra dake can bayan gado manne da waya ta qanqame jiki tanata faman kiran wayar mamy wadda sai yanzu ta samu ta dauka tana dagawa kuwa yusra ta shiga fadin pls mamy kizo ki taimakemu wlh jaraba da annoba kika kawo mana ashe cikin kwana daya datayi a cikin biyun da kkk ce tasa kowa yasan da zamanta mamy pls n'd pls kizo ki dauketa ta koma gidan ni nayafe mata duniya da lahira
jin da mamy tayi yusra na kuka yasata fadin calm dawn mana yusrah ki ci ubanta mana karfinki tafi ko kuwa shi naseer din tafi qarfinshi ne iye
bazaki gane ba mamy duk yadda na fada miki nidai dan girman Allah kizo ki dauketa
.to amma ai naji tace wa daddy'n ku ku kukace ta zauna tayi muku kwana biyu dan haka ma nabar maganar dawowar tata
wlh mamy na rantse da Allah bani bace wall.....kinga ya isa wai meya ke faruwa ne kk kuka haka dukanki takeyi ko yankar naman jikinki
wlh mamy ni gara ma ta dakeni da masifar da nake gani nidai mamy kizo ki dauketa dan Allah suna tsaka da maganar ta tsinkayi bugun kofa aikuwa ta fashe da kuka tare da fadin kin ji ta ko mamy dan Allah kiyi sauri kixo
jin haka da mamy tayi yasata saurin kashe wayar ta miqe dan ta sanar da daddy su taho
jin taki budewa ne yasa sajida yi mata magana saida taji muryar sajida kafin ta bude tana leqo kai tace ya ake ciki
dan juyawa sajida tayi bayanta taga dije bata hangota nan ta sanar da yusra sakon da dije ta sanar mata
tab wlh ba inda zani
ah to ni ina ruwana kiyi zamanki kin san dai ba mamaki malamai ne suka zo daga kauyensu dan inaga sun san da zaman lalurar ta inaga shiyasa sukayi addu'a muma gara muje kar abin ya shafe mu bayan sun tafi tunda abin har yakai ga ana min girki da walima a gida ai ni nafi kowa shiga uku
sun dan jajja kafin yusra ta yadda ta fito da kyar laila ta fito a bayan kujera suka bi bayan dije kamar abin magani amma ganin ko'a jikinta yasa su yadda da almatsutsan sun sauka ya zuwa yanzu
koda suka qarasa part din nan aka shiga kallon kallo kowa ya kasa shiga sai da dije ta juyo ta kalle su tace ya haka ku shiga mana
laila ce tace ah ah ni daga nan ma wucewa zanyi ki mikomin jakata da takalmi in kin shiga Allah ya bada zaman lfy
ai wlh baki isaba sai dai ki shiga ki dauka in kin matsu
wace matsuwa nayi ai ba dole a mota fa nike kinga bari in tafi a haka na turo daga baya a karbar min
dije ce ta kalleta tace haba aunty ta ya zaki shiga mota a haka ba takalmi me yayi zafi haka ?
ai ni sai yanzu na tuna ma ashe bada takalmi nazo ba suna mota har jakar
sakin baki sajida tayi tana kallon laila da duk ta birkice kamar ba itace daxu ke ruwan bala'I ba dan haka cikin quluwa tace ah ah tsirara kika shigo gidan ba takalmi ne kadai baki zo dashi ba amma ai karki manta mukullin motar na ciki ko?
innalillahi wa'inna ilaihir raji'un cewar laila a fili
ba yadda ta iya dole suka tura qofar suka shiga suna shiga suka hangi mazan tsaye kamar ace arr su arta ita ko dije suna shiga ta mayar da qofa ta rufe tare da fadin sannunku da zuwa ku qarasa ayi walimar daku ku kadai ake jira
nan fa guri ya hautsine zasu sa ihu tace lah aunty kada kuyi ihu wlh kunayi zasu sa bakinku ya qara girma
nan fa jikin kowa yahau makyar kyata kasancewar dinning din kujeru takwas ne nan tajawa kowa daya ya zauna duk wanda ka kalla matsar kwalla yakeyi inda duk suka dubi kayan dake gurin wanda suka kalli kwalbar carbont din dake gurin gaba daya sai idanunsu yake musu gizo suke ganin kamar jini ne🤣 kunji fa sharri😜
bude kular tayi ta leqa 'yar mitsitsiyar shinkafar dake can kasan kular ta hango dan dama fa iya wadda zata iya ci kawai ta dafa jaraba ce tasata zubawa cikin wannan kular
lahhhh amma ko baku kyauta ba akuyatu ai bani kadai nace muku ku ragemun ba suma fa duk zasuci irin girkin ku amma shine kuka rage iya cikina ta fada tare da dan hararar kujerar daba kowa
jin ta ambaci an cinye abinci sai ita kadai aka ragewa yasa kowannensu hamdala a zuciyarsa juyowa tayi ta kallesu taga duk sun kafeta da ido dariya taso kwace mata amma ta danne tace toh kunga har sun gama cin nasu abincin kunyi jinkiri amma ai ga kayan drinks nan kuci ni bari inci wanda suka ragemin din nan ta shiga kokarin zuba shinkafar harta gama ta fara ci cikinsu ba wanda ya motsa bare ya dauki wani abun
shi kam musa ji yakeyi dazai samu dama da inya fece bamai sake ganinsa tunda aikin gadin ba dole bane
itakam dije tanata cin abincin ta hankali kwance su kuwa sai muzurai sukeyi
sai da ta gama tasha ruwa kafin ta juyo ta kallesu tace sunce tunda baku cin irin wannan bari su kawo muku irin nasu
da sauri aka shiga rubibin daukar abin ci inda saboda tsabar sharri habeeb daya dauki apple wai jinta yayi kamar goribar data bushe wai kawai dan ta aljanu ce🤣
kowa a gurin yana shan abu kamar magani kuma yana kuka itako dije sai surutun ta takeyi ita kadai hakan ke qara firgita su sukuwa suka shiga 'yammatan hawaye
su mamy na qarasowa suka shiga yin horn jin shuru ba'a bude ba yasa habu fitowa ya bude gate din da kanshi ya shiga da motar
mamy cikin tashin hankali ta bude murfin motar ta fito ita da daddy wanda suka nufi part din da basu san ko na waye a ciki ba suka shiga bugawa
jin ana buga kofar da dan karfi ga alamar magana yasa su naseer qara rudewa dan duk a tunanisu ko abincin da suka ki cine abubuwan suka gayyato wasu
dan haka suka qara kidimewa tare da qoqarin tura duk abinda ke hannunsu baki
dije ce ta miqe ta nufo kofar a ranta tana fadin wane me tsautsayin ne kuma
tana bude qofar taga su daddy mamy na qoqarin tureta ta shiga tana fadin suna ina?me kk yi musu jin muryar mamy ne yasa yusra da su naseer bude murya suka sa kuka.......
*kai kai naso inci gaba amma....*
*vote*
*comments*
*with 08066364077*
*Alqalamin khady*✍
[3/14, 9:42 PM] El~hajj: 🌀🌀🌀🌀🌀🌀
*TA ME GARI*
NA
Khadija usman
2⃣0⃣
*A gaskiya mutane basuyi mana adalci ba duk da nasan masu qarancin ilimi da tunani ne sukayi abinda sukayi kowa fa da ra'ayinsa duk wadda taga bazata iya novels kyauta ba ra'ayinta ne ban kuma ga laifinta ba haka mu da mukaga zamuyi kyauta muma ra'ayinmu ne dan haka bai kamata ayita magana daya ba har takai ga anyi mana rubdugu ana zagin iyayenmu gaba daya dan girman Allah ina rokonku ku dinga mana adalci reader's ku duba irin wahala da westing time din da muke yi duk dan mu faranta muku ina rokon afuwar duk wanda magana ta ta batawa rai🙏*
cikin rudewa da tashin hankali mamy ke fadin ya salam me zan gani haka me yake faruwa ta fada tare da qarasawa cikin falon ta nufi inda su yusra suke
daddy ne ya shigo shima inda dije na ganinsa ta shiga yimasa sannu da zuwa cikin nuna farin cikin ganinshi ta fara fadin oyoyo daddy gwamma da kuka zo wlh kunzo a dai dai sai ayi tare daku
daddy ne ya dubi sauran mutane yaga yadda fuskokin su suke amma kuma yaga dije qalau da alamun farin ciki a tare da ita ga kuma mamy data azalzaleshi cewar ba lfy gidan yaran ya taso suje dan haka ya juya ya kalli inda mamy take tana tambayar yusra dake ta kuka me ke faruwa
caraf dije tayi tace ai wlh daddy ban san haka nake da farin jini ba sai yau kai wlh naga soyayya kasan fa yau na cika shekara goma sha bakwai to ni nama manta sai dazu na tuna shine nake fadawa yaya shine fa yace wai dole sai anyi qaramar walima toh shine fa aka dan hada kayan sha wai kafin su shiryamin bikin birthday din wai shine fa Aunty yusra tace bata yadda ba a gidan ta za'a shirya party din shine itama aunty sajida tace ah ah sai dai ayi anan toh shine fa aketa rigimar yanxu haka ashe har kun samu labari
duk qamewa sukayi jin abinda dije ta karkace baki tana fadi yayin da yusra ta tsaida kukanta dan bataga amfanin yinsa ba ya zuwa yanzu kutmelesi lallai wannan yarinyar kashesu zatayi kawai