Sashe 21
Tame Gari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
itako mamy jin abinda dije tace ya qara bata ranta wato ma har rigima yaranta keyi dan kawai su shiryama wannan me kama da mutanen boyen party lallai ma wato dai inta fahimta saude da yunusa ba qaramin shiri sukayi ba kafin su turo yarinyar nan duba da yadda komai yake tafiya game da yarinyar daga kan daddy yanzu har gashi yaranta ma zasu fara dawainiya da ita kamar ba su ne suke nuna tsanar yarinyar ba a fili a bar ma tasu to matansu fa ji yusra yanda take kuka ashe ma akan wannan ne take cewa ta zo yarinyar zata kashe su to sbd kawai ba'ayi iskancin tuna ranar haihuwar bane a gidan su ko kuwa? lallai yazama dole ta dauki mataki dan wannan yarinyar daga ganinta ba alkhairi bace
daddy ne yace kai amma yaran nan kun fiya shiririta wlh kai yanzu habeeb harda kai da girmanka akayi wannan abin dakai habeeb da tun dazu yayi zugum yanata raba ido sbd tsoron Allah yayi masa yawa yama rasa gane inda batun ya dosa sai da ya ji muryar daddy na fadin wlh dai in an girma asan an girma yanzu dai kun ajiye iyali dukanku ba yara bane yanzu gashi ina zaman zmana kun tasoni akan wani shirme naku
dukansu shuru sukayi suka shiga rarraba idanu domin kuwa ba halin suce qarya ne ba haka bane aljanun dake wurin suyi kulin kulifita dasu suce sun qaryata uwar dakinsu dan haka kowa ya shiga mirgina kai da raba ido ita kam laila fatanta bai wuce ta bar gidan ba
dije ce ta katse wa kowa tunanisa inda tace cikin 'yar shagwaba daddy ku taso kuma ayi daku
ah ah ni bada ni ba cewar daddy wannan aikin ku ne na yara a dai bani ruwa ya isheni
miqewa dije tayi ta dauko masa gorar ruwa ta dauki cup ta zuba masa inda ya karba yana kaiwa baki da niyyar sha yaji naseer na fadin kada kasha daddy pls
sauke kofin yayi kafin yace sbd me ?
kafin ya bashi amsa dije tace sbd tunanisa akwai sanyi ne to babu wani sanyi ka dauka ka fini son daddy din ne dazan bashi ruwan dazai cutar dashi kaga ya naseer wlh ba ruwana idan ka hadu da fushin......hmmm bari dai inyi shuru ta qarasa maganar tare da kashe masa ido tana dariya kasa kasa
ganin yadda tayi ne yasashi yin gum da bakinsa mamy dake gefe duk tana lura da yadda komai ke faruwa ganin hakan yasata sakin ranta tare da fadin
oh wato daddy'n ku kadai kuka sani ni ko tayi ma ba'aminba to ba damuwa godiya nake
ah ah mamy wlh ba haka bane cewar habeeb munga kamar a koshe kike ba kya buqata
au dama ana gane mutum ya qoshi da ruwa kenan?
ah ah no ba haka bane barii inje in kawo miki wani ya fada yana qoqarin mikewa duk tana hankalce dashi hakan yasa ta shiga nazarin tabbas akwai abinda ke faruwa boye mata sukayi dole ne kuma ta bincika dan haka saita maxe tare da fadin no shi wannan ba nasha bane
ai duk sunyi expire cewar sajida dasai yanzu tayi magana tun shigowarsu duk mamy ta karanci halin da kowa ke ciki
expire kuma duk kayan gurin
eh wlh habeeb ya fada da sauri
musa ne ya mike tare da fadin to ni fa zan koma bakin aiki wanda a ransa ya ayyana yana fita hada kayansa zaiyi yayi kauye bai ko jira amsar kowa ba yasa kai ya fita aikuwa yana fita dije tabi bayansa yana gab da shiga daki yaji ta kira sunansa aikuwa da gudu ya afka dakin be ko tsaya rufewa ba jiki na rawa daga labulen dakin tayi ta tsaya daga waje kafin ta dan leqo kanta tace nasan ya zuwa yanzu so kk yi ka bar gidan nan ko to wlh kasake ka bar aiki a gidan nan ko kasa kafarka ka fita sainasa inna arwanatu ta shanye mun qafafunka da hannaye inga ta inda zaka moru inka musa ka tafi din tana gama fadar hakan ta juya ta koma cikin gida musa kuwa kuka ya shiga yi harda sharbar majina ganin hakan bazai fishsheshi ba ya miqe ya dauki buta ya daura alwala ya samu guri ya zauna a cewarsa gara ya dinga zama cikin tsarki da alwala shina kariya ce nan ya shiga karanta ayatul kursiyyu
tana shiga ta tarar da daddy ya mike yana fadin tafiya zaiyi dan ita mamy tace ya wuce sai anyi murnar da ita jiki na rawa laila ma ta miqe ta dibi kayanta dan tasami hanyar kubuta ba wanda taiwa sallama ta fice
daddy har yakai bakin kofa ya tsinkayi muryar habeeb na fadin am daddy dama maganar khadija ne
dakatawa daddy yayi tare da juyowa dauke da murmushi akan fuskar sa yace ai kada ka damu tayimin bayanin komai nan da can ai duk dayane
da sauri habeeb yace daddy baka fahimceni bane ina nufin batun....caraf dije tace wai batun zuwa makaranta ta ai nayima principal bayani kada ka damu nace a dinga zuwa daukata
da sauri naseer yace a dinga zuwa daukarki kamar ya?
eh ai kasancewar na dawo nan da zama shine naga ba sai anyi wahalar daukar min driver ba kawai su dinga daukata da motar ina
gidan wa kk dawo da zama suka fada da bayyanar tashin hankalin maganarta a fuskokinsu har suna hada baki
sai dai in gidan naseer cewar habeeb
ah ah gidanka dai
naka dai
jin suna neman kwafsa mata yasa ta fadin kai brothers meye haka in dai dan nice kada ku bata ranku ina gidan kowa zan iya yini nan in kwana can ko kuma in dinga kwana daddaya ko bibbiyu dan haka daddy kada ka damu bari in bika in kwaso sauran kayana daya kamata tana gama fadar haka ta fice tayi wajen mota daddy kuwa juyawa yayi yace to sarakan rigima ni ba ruwana gata nan ta raba muku rigima ai
yasa kai ya fici yabarsu duk da bugun zuciya
mamy da duk abinda akeyi bata ce qala ba saida daddy ya fita kafin ta kalle su tace su zauna kowa ya zauna ta dan jima kafin tafara magana tace ina son sanin abinda ke faruwa a gidan nan tsakanin jiya da yau dan idona ya ganmun wasu ina son qarin bayani dukansu suka shiga rattaba mata bayani kuwa
jinjina kai ta shiga yi tare da naxari zuwa can ta nisa tace idan na fahimta wannan yarinyar annoba ce kenan a gida na nasan aninda zanyi badai tace zata dawo nan ba da zama to yau zan fada muku abinda zakuyi mata tasan ta dawo da zaman kamar yadda ta buqata nan ta shiga yi musu bayanin tare da fada musu matakinda zasu dauka dazai sa sai dije ta koma kauye da qafarta ta fada tare dayin kwafa ta miqe tayi musu sallama ta fito su habeeb suka biyota inda ta shiga motar habeeb danya maidata gida
itako dije koda sukataho ita da daddy ta sanar dashi tana son yasai mata waya koda qarama ce dan su dinga gaisawa tunda yanzu sun danyi nisa ba musu kuwa suka shiga wani shagon saida waya ya siya mata qarama dai dai ita a cewarsa saita gama secondry kafin yasai mata babba harda layi yasai mata kafin suka wuce gida suna zuwa kuwa ta shiga hada kayanta baseera tayi kewar rabuwarsu amma ta tausayawa su habeeb da zasu zauna da dije
komai nata saida ta hada tsab aka loda a mota ta ta shiga ita da habu driver ta nufi gidan su habeeb....... ...........
*wlh drmar nan fa yanzu aka fara kudai ku biyoni*
*Alqalamin khady*✍[3/14, 9:45 PM] El~hajj: 🌀🌀🌀🌀🌀🌀
*TA ME GARI*
NA
Khadija usman
2⃣1⃣
*A gaskiya banida bakin da zan gode muku masoya ta me gari a duk inda kk ina matuqar alfahari daku ngd sosai Allah ya qara qauna da zumunci luv u all😘*
suna qarasawa gidan habu ya shiga fito mata da kayanta inda ta tsaya tunanin to ina zata dosa gidan habeeb ko na naseer ?kai gidan ya habeeb ya kamata in fara zama tukun musa sai sim sim yakeyi tare da ladabi dashi aka dinga jidi kayan dije zuwa qofar part din habeeb kasancrwar magariba tayi yasa suna gama ajiye mata kayan suka juya shida habu dan yin sallah ita ko dije ta shiga knoking ta jima tana bugawa amma shiru kk ji ba'a bude ba tun dije nayin bugun marmari harta koma yin na qarfi amma still shuru jin ba ada niyyar budewa yasata juyawa ta nufi part din naseer canma bugun ta shiga yi still ba wanda ya bude ta jima anan din ma nan fa ran 'yammata ya fara baci wato ni zasuyi wa haka ko? to ko basa nan ne ta fada a zuciyarta tabbas da alama basa dan da suna nan tasan bazasu ki budewa ba kodan abinda ya faru dazu da wannan tunanin ta nemi guri ta zauna jin ana sallar magariba yasata miqewa ta nufi bakin gate gurin musa ta dauki buta tayi alwala bata ko tambayeshi mutanen gidan na ciki ba ta koma can gefe ta shimfida dankwalinta ta tada sallah
tana tayarwa taji ana danna horn musa ya bude habeeb ne ya shigo aikuwa yana gama parking ya fito ya nufi part dinsa a kofar yaga kayan dije murmushi ya sake tare da fiddo wayarsa ya kira sajida tana dagawa yace zo ki bude nadawo zuwa can sai gata ta bude masa ya shiga suka mayar da kofa suka rufe
daddy ne yace kai amma yaran nan kun fiya shiririta wlh kai yanzu habeeb harda kai da girmanka akayi wannan abin dakai habeeb da tun dazu yayi zugum yanata raba ido sbd tsoron Allah yayi masa yawa yama rasa gane inda batun ya dosa sai da ya ji muryar daddy na fadin wlh dai in an girma asan an girma yanzu dai kun ajiye iyali dukanku ba yara bane yanzu gashi ina zaman zmana kun tasoni akan wani shirme naku
dukansu shuru sukayi suka shiga rarraba idanu domin kuwa ba halin suce qarya ne ba haka bane aljanun dake wurin suyi kulin kulifita dasu suce sun qaryata uwar dakinsu dan haka kowa ya shiga mirgina kai da raba ido ita kam laila fatanta bai wuce ta bar gidan ba
dije ce ta katse wa kowa tunanisa inda tace cikin 'yar shagwaba daddy ku taso kuma ayi daku
ah ah ni bada ni ba cewar daddy wannan aikin ku ne na yara a dai bani ruwa ya isheni
miqewa dije tayi ta dauko masa gorar ruwa ta dauki cup ta zuba masa inda ya karba yana kaiwa baki da niyyar sha yaji naseer na fadin kada kasha daddy pls
sauke kofin yayi kafin yace sbd me ?
kafin ya bashi amsa dije tace sbd tunanisa akwai sanyi ne to babu wani sanyi ka dauka ka fini son daddy din ne dazan bashi ruwan dazai cutar dashi kaga ya naseer wlh ba ruwana idan ka hadu da fushin......hmmm bari dai inyi shuru ta qarasa maganar tare da kashe masa ido tana dariya kasa kasa
ganin yadda tayi ne yasashi yin gum da bakinsa mamy dake gefe duk tana lura da yadda komai ke faruwa ganin hakan yasata sakin ranta tare da fadin
oh wato daddy'n ku kadai kuka sani ni ko tayi ma ba'aminba to ba damuwa godiya nake
ah ah mamy wlh ba haka bane cewar habeeb munga kamar a koshe kike ba kya buqata
au dama ana gane mutum ya qoshi da ruwa kenan?
ah ah no ba haka bane barii inje in kawo miki wani ya fada yana qoqarin mikewa duk tana hankalce dashi hakan yasa ta shiga nazarin tabbas akwai abinda ke faruwa boye mata sukayi dole ne kuma ta bincika dan haka saita maxe tare da fadin no shi wannan ba nasha bane
ai duk sunyi expire cewar sajida dasai yanzu tayi magana tun shigowarsu duk mamy ta karanci halin da kowa ke ciki
expire kuma duk kayan gurin
eh wlh habeeb ya fada da sauri
musa ne ya mike tare da fadin to ni fa zan koma bakin aiki wanda a ransa ya ayyana yana fita hada kayansa zaiyi yayi kauye bai ko jira amsar kowa ba yasa kai ya fita aikuwa yana fita dije tabi bayansa yana gab da shiga daki yaji ta kira sunansa aikuwa da gudu ya afka dakin be ko tsaya rufewa ba jiki na rawa daga labulen dakin tayi ta tsaya daga waje kafin ta dan leqo kanta tace nasan ya zuwa yanzu so kk yi ka bar gidan nan ko to wlh kasake ka bar aiki a gidan nan ko kasa kafarka ka fita sainasa inna arwanatu ta shanye mun qafafunka da hannaye inga ta inda zaka moru inka musa ka tafi din tana gama fadar hakan ta juya ta koma cikin gida musa kuwa kuka ya shiga yi harda sharbar majina ganin hakan bazai fishsheshi ba ya miqe ya dauki buta ya daura alwala ya samu guri ya zauna a cewarsa gara ya dinga zama cikin tsarki da alwala shina kariya ce nan ya shiga karanta ayatul kursiyyu
tana shiga ta tarar da daddy ya mike yana fadin tafiya zaiyi dan ita mamy tace ya wuce sai anyi murnar da ita jiki na rawa laila ma ta miqe ta dibi kayanta dan tasami hanyar kubuta ba wanda taiwa sallama ta fice
daddy har yakai bakin kofa ya tsinkayi muryar habeeb na fadin am daddy dama maganar khadija ne
dakatawa daddy yayi tare da juyowa dauke da murmushi akan fuskar sa yace ai kada ka damu tayimin bayanin komai nan da can ai duk dayane
da sauri habeeb yace daddy baka fahimceni bane ina nufin batun....caraf dije tace wai batun zuwa makaranta ta ai nayima principal bayani kada ka damu nace a dinga zuwa daukata
da sauri naseer yace a dinga zuwa daukarki kamar ya?
eh ai kasancewar na dawo nan da zama shine naga ba sai anyi wahalar daukar min driver ba kawai su dinga daukata da motar ina
gidan wa kk dawo da zama suka fada da bayyanar tashin hankalin maganarta a fuskokinsu har suna hada baki
sai dai in gidan naseer cewar habeeb
ah ah gidanka dai
naka dai
jin suna neman kwafsa mata yasa ta fadin kai brothers meye haka in dai dan nice kada ku bata ranku ina gidan kowa zan iya yini nan in kwana can ko kuma in dinga kwana daddaya ko bibbiyu dan haka daddy kada ka damu bari in bika in kwaso sauran kayana daya kamata tana gama fadar haka ta fice tayi wajen mota daddy kuwa juyawa yayi yace to sarakan rigima ni ba ruwana gata nan ta raba muku rigima ai
yasa kai ya fici yabarsu duk da bugun zuciya
mamy da duk abinda akeyi bata ce qala ba saida daddy ya fita kafin ta kalle su tace su zauna kowa ya zauna ta dan jima kafin tafara magana tace ina son sanin abinda ke faruwa a gidan nan tsakanin jiya da yau dan idona ya ganmun wasu ina son qarin bayani dukansu suka shiga rattaba mata bayani kuwa
jinjina kai ta shiga yi tare da naxari zuwa can ta nisa tace idan na fahimta wannan yarinyar annoba ce kenan a gida na nasan aninda zanyi badai tace zata dawo nan ba da zama to yau zan fada muku abinda zakuyi mata tasan ta dawo da zaman kamar yadda ta buqata nan ta shiga yi musu bayanin tare da fada musu matakinda zasu dauka dazai sa sai dije ta koma kauye da qafarta ta fada tare dayin kwafa ta miqe tayi musu sallama ta fito su habeeb suka biyota inda ta shiga motar habeeb danya maidata gida
itako dije koda sukataho ita da daddy ta sanar dashi tana son yasai mata waya koda qarama ce dan su dinga gaisawa tunda yanzu sun danyi nisa ba musu kuwa suka shiga wani shagon saida waya ya siya mata qarama dai dai ita a cewarsa saita gama secondry kafin yasai mata babba harda layi yasai mata kafin suka wuce gida suna zuwa kuwa ta shiga hada kayanta baseera tayi kewar rabuwarsu amma ta tausayawa su habeeb da zasu zauna da dije
komai nata saida ta hada tsab aka loda a mota ta ta shiga ita da habu driver ta nufi gidan su habeeb....... ...........
*wlh drmar nan fa yanzu aka fara kudai ku biyoni*
*Alqalamin khady*✍[3/14, 9:45 PM] El~hajj: 🌀🌀🌀🌀🌀🌀
*TA ME GARI*
NA
Khadija usman
2⃣1⃣
*A gaskiya banida bakin da zan gode muku masoya ta me gari a duk inda kk ina matuqar alfahari daku ngd sosai Allah ya qara qauna da zumunci luv u all😘*
suna qarasawa gidan habu ya shiga fito mata da kayanta inda ta tsaya tunanin to ina zata dosa gidan habeeb ko na naseer ?kai gidan ya habeeb ya kamata in fara zama tukun musa sai sim sim yakeyi tare da ladabi dashi aka dinga jidi kayan dije zuwa qofar part din habeeb kasancrwar magariba tayi yasa suna gama ajiye mata kayan suka juya shida habu dan yin sallah ita ko dije ta shiga knoking ta jima tana bugawa amma shiru kk ji ba'a bude ba tun dije nayin bugun marmari harta koma yin na qarfi amma still shuru jin ba ada niyyar budewa yasata juyawa ta nufi part din naseer canma bugun ta shiga yi still ba wanda ya bude ta jima anan din ma nan fa ran 'yammata ya fara baci wato ni zasuyi wa haka ko? to ko basa nan ne ta fada a zuciyarta tabbas da alama basa dan da suna nan tasan bazasu ki budewa ba kodan abinda ya faru dazu da wannan tunanin ta nemi guri ta zauna jin ana sallar magariba yasata miqewa ta nufi bakin gate gurin musa ta dauki buta tayi alwala bata ko tambayeshi mutanen gidan na ciki ba ta koma can gefe ta shimfida dankwalinta ta tada sallah
tana tayarwa taji ana danna horn musa ya bude habeeb ne ya shigo aikuwa yana gama parking ya fito ya nufi part dinsa a kofar yaga kayan dije murmushi ya sake tare da fiddo wayarsa ya kira sajida tana dagawa yace zo ki bude nadawo zuwa can sai gata ta bude masa ya shiga suka mayar da kofa suka rufe