Sashe 19
Tame Gari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
jin kamar qofa tayi motsi yasa su saurin waigawa sajida da zuciyarta ke kusa dan sai ysnzu ma ta tuna da yarinyar cewa tayi gida zata tafi to uban me ya dawo da ita bari ta tashi taci uwarta kawai inya so ta kadata ta koma gidan su nasir suje can su qaraci gayyar rashin hankalinsu can inma kashe su aljanun zasuyi su kashe su sai me nan ta miqe laila ta dafa mata baya suka nufi dakin suna zuwa suka tura qofar ga. mamakinsu bakowa toilet sajida ta nufa ta shiga fadin ke khadija !! khadija!!
jin shuru yasata tura qofar ta leqa bakowa cike da mamaki ta juyo ta dubi laila tace kika cemun ta dawo kuma?
ban gane nace miki ta dawo ba to karya zanyi miki ko me?
ta fada cikin hade rai
to kuma gashi bata nan duk da nasan munyi magana da habeen da safe cewa gida zata wuce
toh nidai naga yarinya ta shigo kuma da unifaom fara ce siririya ko
tabbas itace amma ai muna falon ko dai kafin in fito ta fice baki lura ba
wlh ba wani fita datayi dan tana shigowa kina fitowa sai dai in wani salon munafircin ne na qannen miji kinga irin abinda nake fada miki ba nan fa suka shiga neman dije gani duk sun leqa basu ganta ba yasa sajida fara zargin kodai aljanun laila ne suka fada mata qarya gashi ba damar tace ah ah tasan halin laila yanzu sai su hau sama ganin basu ganta ba duka cike da mamaki suka fito suna tunanin ina ta shiga
itako dije tun shigarsu dakin ta miqe ta koma kitchen nan ta hau safa da marwa na shirya kaya a saman dinning duk wani ruwa da kalar lemo saida ta hada a gurin saisa ya cika tab da kayan ciye ciye kafin tayi saurin fita zuwa qofar falon ta cake tana jiransu fito
tana daga tsaye taji alamar sun dawo falon dan haka ta turo kofar ta shigo da sallamarta tare da nuna alamun gajiya a tare da ita
kallonta suka shiga yi musamman laila da taga yadda ta shigo din itako sajida ta shiga karyata maganar laila dan duk wanda yaga dije a wannan lokacin yasan dawowarta kenan basu gama tunanin na sukaji dije ta buga tsalle tare da fadin
yehhhh dan dunga yaushe kuka karaso bayan saida nace ku bari mu taho tare ashe kun sato hanya kun taho lah ashe akuyatu ta fanshe ni dan tayi muku girki
dukansu juyawa sukayi suka kalli inda take magana
ganin gima giman kuloli ga dinning din cike da kaya yasa sajida sakin qara tare da nufar bayan kujera dan ta buya itama laila ta mara mata baya
habeeb ne ya shigo dauke da sallama a bakinsa inda yana shigowa yaga dije tsaye na fadin
aunty laila taso ga dan kutungayya wannan aljanin dake saki yawan munafurci yana son ku gaisa
da kyar ya mayar da
kofar ya rufe inda ya saki baki yana kallon sajida data leqo kai jiki na karkarwa
ganin hakan da yayi yasa shi fahimtar yarinyar nan ce yanzu hska tayi musu wani abun dan yasan iskancinta ai kuwa yau saita ci ubanta daga yau bazata qara ba nufarta yayi gadan gadan da niyyar cafkarta ya nadeta kawai sai gani yayi tayi gurin dinning tana fadin kada ki damu darwanatu ai kowa zai ci abincin nan waya isa kiyi girki aki ci duk ds nasan duk kayan 'yan gidan ne
ah ah kada ku damu basai kun kawo naku ba ku barmu da namu kalar
kutttt habeeb ya hadiyi wani yawu dan sai yanzu yakai dubansa ga saman dinning dinsu wanda yaga dirka dirkan kuloli ga kuma kayan ciye ciye nan tab akai dubansa yakai ga sajida wadda ya zuwa yanzu banda rawa ba abinda jikinta keyi cikin rada ya shiga tambayarta abinda ya faru hankali ta fada mishi duk abinda tasani da yadda laila ta fada mata dawowar dije da kuma yadda ta duba basu ganta ba
jin murysr dije sukayi na fadin ah ah ai basai kun dauko su ba dukansu yanzu zasu taho muci gaba daya ai kada ku damu dukansu na jin haka suka juya da niyyar kwasa da gudu amma me? kafin su kai ga fita suna rige rige da gwara kawuna dije tayi caraf ta riqe habeeb wani ihu ya saki dan in baku manta ba na fada muku habeeb akwai tsoro
dariya dije takeyi iya yinta ta kuma riqe habeeb wanda ya kama ihu iya yinsa tare da karanta ayatul kursiyyu a fili naseer da yusra ne suka fito daga part dinsu jin ihun naseer ganin laila da sajida sun rukunkume juna suna rawar dari a bakin falon yasasu qarasawa tare da tambayarsu lfy duk sun kasa magana inda naseer yayi ta maza shida musa me gadi da shima ya karasso yanzu jin ihun me gidan suna shiga suka ga dije zaune dirshan a gaban habeeb ta riqe masa maka kam tana dariya harda kwalla shiko ya bude baki yana ihu da addu'a naseer yasan kwanan zancen dan haka ya kasa qarasawa sai musa ne ya qarasa koda ya isa nan ya tsugunna ya fara bawa dije haquri domin yasan wannan aikin na jinni ne
kallon sa tayi tace nice dai dijen da ka sani ga dai aljanun can akan dinning suna walima
kallon gurin duk sukayi suka ga abinda ke kai kowa yafara zufa yana neman hanyar fecewa inda habeeb najin muryar musa ya shiga magiyar yace ta sakeshi
zan sakeka amma su dan dukununu sunce yau sai mun tayasu murnar zagayowar haihuwar dan autan su dan haka dole kowa na gidan nan ya zo yaci abin cin can
nan aka shiga kallon kallo su kuwa matan na waje tuni suka sheqa pary din yusra suka kulle inda sajida ta dubi laila tace kin gani ko gashi nan harda irin na kanki sunzo min gida ina zaman zamana gashi kinsa sun kawo ziyara kin san suna binki meyasa kika zomin bayan kin san ni dul lamarin iska tsoronshi nakeyi
cikin kuka laila tace wlh ni banida aljanu ki dena jamin jaraba kada suji su dafemin
ina na kan naki dari ba dayan ?
ai sun barni tun da aka yayeni wayyo ni wlh gida zan tafi tunda abin harya kai haka baxan kara zuwa gidanki ba ashe har uwar aljanu kk aje a gida
duk kansu tsorace suke sunata kukan nadama wai🤣
su kuwa mazan nacan dije fa tace sai kowa yaci abincin nan kafin su dan dukununu su bar gidan nan jin in ba'aci bazasu tafi ba yasa habeeb saurin amsa duk zasu ci shidai tunda ta sakeshi
a gaba tasasu suka nufi dinning inda musa jikinsa ke bala'in rawa hakama naseer suna qarasawa sukaja kujera da niyyar zama dije ce ta da karfi tace ya naseer ka jefar da tunguji ba ruwana
da sauri ya ja da baya tare da kwalla kara habeeb da yake kokarin zama ji yayi tace shikenan ya zauna akan iya tsibbanatu qara yayi tare da zamewa qasa ji kakeyi kwal ya kwale da gefen table din yayin da qugunsa yayi qara.......
*Alqalamin khady*
TA ME GARI
na
khadeeja usman
1⃣9⃣
naji rokonku masoya amma kuyi haquri bazan iya yi muku typing sau biyu a rana ba ku tuna fa dukanmu matane munada uzuri a gabanmu karantawa ba wahala cikin qanqanin lokaci zaka gama amma typing akwai wahala ina son nishadinku shiyasa na ke bada lokacina nake muku typing fatana kuyi haquri mu qarasa da yadda muka fara idan nasami dama zan iya yi muku fiye da biyun ma a rana
wata azaba yaji amma ba halin yin ihu ya zuwa yanzu dan duk a rude yake ganin yanayin da duk suke ciki yasa dije cewa
lah sannunku kunga fa yanzu sun fara fushi gara ku tashi a gaggauta walimar nan su kama gabansu kaga dan dukununu kuyu haquri ku debo naku kujerun ku basu wannan su zauna ta fada tare da qara gyara zaman kujerun gurin
cikinsu duk wanda ka kalli fuskarsa kasan kadan yake jira ace arrr ya arta dan haka cikin himma suka fara qoqarin zama a dan dosane
itama dijen zama tayi ta kame guri daya tare da fadin toh ku zuzxuba mana arwanatu
😳 sukayi sunata raba idanu jin ta ambaci a zuba abincin kowanne yana kissima yadda zai kwashi wannan girkin na aljanu itako dije ta kame tana kallon kowa a ranta banda dariya ba abinda takeyi
can kuma sai ta miqe zumbur kamar wadda ta tuna wani abun suma miqewar sukayi dan su yanzu duk wani motsin yarinyar tsoro yake basu ganin duk sun miqe ne suma yasata fadin ina kuma zakuje?
binki zamuyi cewar naseer da kyar
ai nima ba tafiya zanyi ba zanje ne na kirawo matanku suzo su taya autaress murna suma
yauwa Alhmdllh dan Allah kirawo su din
cewar habeeb da ya zuwa yanzu ya dora laifin faruwar komai akan sajida dan a bayanin data masa ya fuskanci bakuwarta ce silar komai
toh ku koma ku zauna mana in kirasu
duk komawa sukayi suka zauna inda ita kuma tasa kai ta fice a falon ta nufi part din su yusrah dan tasan suna can
tana fita naseer ya kalli habeeb cikin marairaicewar fuska kamar zaiyi kuka yace bros nifa wlh lamarin yarinyar nan tsoro yake bani wannan wace irin masifa ce tunda muka fara ganin yarinyar nan bamu taba wanyewa lfy ba wannan ai ita ce da tauraruwa me wutsiya gani yayi habeeb da musa nata mishi alama daya yi shuru sai daga baya ya fahimci me suke nufi ganin musa nayi masa nuni da saman dinning hannu yasa da sauri ya kama bakinsa kamar qaramin yaro suka shiga raba ido🤣
tana zuwa part din ta shiga kwankwasawa laila da sajida da suke jiran tsammanin warabbuka sukayi saurin nufo kofar dan sun san yazuwa yanzu komai ya kamalla barin ma laila data matsu tabar gidan dan ita yusra ta shige daki ta kulle kanta ta shiga kiran wayar mamy amma bata daga ba
jin shuru yasata tura qofar ta leqa bakowa cike da mamaki ta juyo ta dubi laila tace kika cemun ta dawo kuma?
ban gane nace miki ta dawo ba to karya zanyi miki ko me?
ta fada cikin hade rai
to kuma gashi bata nan duk da nasan munyi magana da habeen da safe cewa gida zata wuce
toh nidai naga yarinya ta shigo kuma da unifaom fara ce siririya ko
tabbas itace amma ai muna falon ko dai kafin in fito ta fice baki lura ba
wlh ba wani fita datayi dan tana shigowa kina fitowa sai dai in wani salon munafircin ne na qannen miji kinga irin abinda nake fada miki ba nan fa suka shiga neman dije gani duk sun leqa basu ganta ba yasa sajida fara zargin kodai aljanun laila ne suka fada mata qarya gashi ba damar tace ah ah tasan halin laila yanzu sai su hau sama ganin basu ganta ba duka cike da mamaki suka fito suna tunanin ina ta shiga
itako dije tun shigarsu dakin ta miqe ta koma kitchen nan ta hau safa da marwa na shirya kaya a saman dinning duk wani ruwa da kalar lemo saida ta hada a gurin saisa ya cika tab da kayan ciye ciye kafin tayi saurin fita zuwa qofar falon ta cake tana jiransu fito
tana daga tsaye taji alamar sun dawo falon dan haka ta turo kofar ta shigo da sallamarta tare da nuna alamun gajiya a tare da ita
kallonta suka shiga yi musamman laila da taga yadda ta shigo din itako sajida ta shiga karyata maganar laila dan duk wanda yaga dije a wannan lokacin yasan dawowarta kenan basu gama tunanin na sukaji dije ta buga tsalle tare da fadin
yehhhh dan dunga yaushe kuka karaso bayan saida nace ku bari mu taho tare ashe kun sato hanya kun taho lah ashe akuyatu ta fanshe ni dan tayi muku girki
dukansu juyawa sukayi suka kalli inda take magana
ganin gima giman kuloli ga dinning din cike da kaya yasa sajida sakin qara tare da nufar bayan kujera dan ta buya itama laila ta mara mata baya
habeeb ne ya shigo dauke da sallama a bakinsa inda yana shigowa yaga dije tsaye na fadin
aunty laila taso ga dan kutungayya wannan aljanin dake saki yawan munafurci yana son ku gaisa
da kyar ya mayar da
kofar ya rufe inda ya saki baki yana kallon sajida data leqo kai jiki na karkarwa
ganin hakan da yayi yasa shi fahimtar yarinyar nan ce yanzu hska tayi musu wani abun dan yasan iskancinta ai kuwa yau saita ci ubanta daga yau bazata qara ba nufarta yayi gadan gadan da niyyar cafkarta ya nadeta kawai sai gani yayi tayi gurin dinning tana fadin kada ki damu darwanatu ai kowa zai ci abincin nan waya isa kiyi girki aki ci duk ds nasan duk kayan 'yan gidan ne
ah ah kada ku damu basai kun kawo naku ba ku barmu da namu kalar
kutttt habeeb ya hadiyi wani yawu dan sai yanzu yakai dubansa ga saman dinning dinsu wanda yaga dirka dirkan kuloli ga kuma kayan ciye ciye nan tab akai dubansa yakai ga sajida wadda ya zuwa yanzu banda rawa ba abinda jikinta keyi cikin rada ya shiga tambayarta abinda ya faru hankali ta fada mishi duk abinda tasani da yadda laila ta fada mata dawowar dije da kuma yadda ta duba basu ganta ba
jin murysr dije sukayi na fadin ah ah ai basai kun dauko su ba dukansu yanzu zasu taho muci gaba daya ai kada ku damu dukansu na jin haka suka juya da niyyar kwasa da gudu amma me? kafin su kai ga fita suna rige rige da gwara kawuna dije tayi caraf ta riqe habeeb wani ihu ya saki dan in baku manta ba na fada muku habeeb akwai tsoro
dariya dije takeyi iya yinta ta kuma riqe habeeb wanda ya kama ihu iya yinsa tare da karanta ayatul kursiyyu a fili naseer da yusra ne suka fito daga part dinsu jin ihun naseer ganin laila da sajida sun rukunkume juna suna rawar dari a bakin falon yasasu qarasawa tare da tambayarsu lfy duk sun kasa magana inda naseer yayi ta maza shida musa me gadi da shima ya karasso yanzu jin ihun me gidan suna shiga suka ga dije zaune dirshan a gaban habeeb ta riqe masa maka kam tana dariya harda kwalla shiko ya bude baki yana ihu da addu'a naseer yasan kwanan zancen dan haka ya kasa qarasawa sai musa ne ya qarasa koda ya isa nan ya tsugunna ya fara bawa dije haquri domin yasan wannan aikin na jinni ne
kallon sa tayi tace nice dai dijen da ka sani ga dai aljanun can akan dinning suna walima
kallon gurin duk sukayi suka ga abinda ke kai kowa yafara zufa yana neman hanyar fecewa inda habeeb najin muryar musa ya shiga magiyar yace ta sakeshi
zan sakeka amma su dan dukununu sunce yau sai mun tayasu murnar zagayowar haihuwar dan autan su dan haka dole kowa na gidan nan ya zo yaci abin cin can
nan aka shiga kallon kallo su kuwa matan na waje tuni suka sheqa pary din yusra suka kulle inda sajida ta dubi laila tace kin gani ko gashi nan harda irin na kanki sunzo min gida ina zaman zamana gashi kinsa sun kawo ziyara kin san suna binki meyasa kika zomin bayan kin san ni dul lamarin iska tsoronshi nakeyi
cikin kuka laila tace wlh ni banida aljanu ki dena jamin jaraba kada suji su dafemin
ina na kan naki dari ba dayan ?
ai sun barni tun da aka yayeni wayyo ni wlh gida zan tafi tunda abin harya kai haka baxan kara zuwa gidanki ba ashe har uwar aljanu kk aje a gida
duk kansu tsorace suke sunata kukan nadama wai🤣
su kuwa mazan nacan dije fa tace sai kowa yaci abincin nan kafin su dan dukununu su bar gidan nan jin in ba'aci bazasu tafi ba yasa habeeb saurin amsa duk zasu ci shidai tunda ta sakeshi
a gaba tasasu suka nufi dinning inda musa jikinsa ke bala'in rawa hakama naseer suna qarasawa sukaja kujera da niyyar zama dije ce ta da karfi tace ya naseer ka jefar da tunguji ba ruwana
da sauri ya ja da baya tare da kwalla kara habeeb da yake kokarin zama ji yayi tace shikenan ya zauna akan iya tsibbanatu qara yayi tare da zamewa qasa ji kakeyi kwal ya kwale da gefen table din yayin da qugunsa yayi qara.......
*Alqalamin khady*
TA ME GARI
na
khadeeja usman
1⃣9⃣
naji rokonku masoya amma kuyi haquri bazan iya yi muku typing sau biyu a rana ba ku tuna fa dukanmu matane munada uzuri a gabanmu karantawa ba wahala cikin qanqanin lokaci zaka gama amma typing akwai wahala ina son nishadinku shiyasa na ke bada lokacina nake muku typing fatana kuyi haquri mu qarasa da yadda muka fara idan nasami dama zan iya yi muku fiye da biyun ma a rana
wata azaba yaji amma ba halin yin ihu ya zuwa yanzu dan duk a rude yake ganin yanayin da duk suke ciki yasa dije cewa
lah sannunku kunga fa yanzu sun fara fushi gara ku tashi a gaggauta walimar nan su kama gabansu kaga dan dukununu kuyu haquri ku debo naku kujerun ku basu wannan su zauna ta fada tare da qara gyara zaman kujerun gurin
cikinsu duk wanda ka kalli fuskarsa kasan kadan yake jira ace arrr ya arta dan haka cikin himma suka fara qoqarin zama a dan dosane
itama dijen zama tayi ta kame guri daya tare da fadin toh ku zuzxuba mana arwanatu
😳 sukayi sunata raba idanu jin ta ambaci a zuba abincin kowanne yana kissima yadda zai kwashi wannan girkin na aljanu itako dije ta kame tana kallon kowa a ranta banda dariya ba abinda takeyi
can kuma sai ta miqe zumbur kamar wadda ta tuna wani abun suma miqewar sukayi dan su yanzu duk wani motsin yarinyar tsoro yake basu ganin duk sun miqe ne suma yasata fadin ina kuma zakuje?
binki zamuyi cewar naseer da kyar
ai nima ba tafiya zanyi ba zanje ne na kirawo matanku suzo su taya autaress murna suma
yauwa Alhmdllh dan Allah kirawo su din
cewar habeeb da ya zuwa yanzu ya dora laifin faruwar komai akan sajida dan a bayanin data masa ya fuskanci bakuwarta ce silar komai
toh ku koma ku zauna mana in kirasu
duk komawa sukayi suka zauna inda ita kuma tasa kai ta fice a falon ta nufi part din su yusrah dan tasan suna can
tana fita naseer ya kalli habeeb cikin marairaicewar fuska kamar zaiyi kuka yace bros nifa wlh lamarin yarinyar nan tsoro yake bani wannan wace irin masifa ce tunda muka fara ganin yarinyar nan bamu taba wanyewa lfy ba wannan ai ita ce da tauraruwa me wutsiya gani yayi habeeb da musa nata mishi alama daya yi shuru sai daga baya ya fahimci me suke nufi ganin musa nayi masa nuni da saman dinning hannu yasa da sauri ya kama bakinsa kamar qaramin yaro suka shiga raba ido🤣
tana zuwa part din ta shiga kwankwasawa laila da sajida da suke jiran tsammanin warabbuka sukayi saurin nufo kofar dan sun san yazuwa yanzu komai ya kamalla barin ma laila data matsu tabar gidan dan ita yusra ta shige daki ta kulle kanta ta shiga kiran wayar mamy amma bata daga ba