Sashe 5
Tame Gari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ita ko yusra ta dan jima kafin itama taji yanayin na hajiyar itama ta mike ta shige dakin inda ta afka toilet tafara zabga nata tutun
*******
shi kam naseer abin ba'a magana domin kuwa ya zuwa yanzu ya tabbatar cikinsa yadan rikice dan haka ya dinga zarya zuwa toilet abun mashi har bashi tsoro yakeyi duba da yadda yaketa zaryar toilet ga muntar sa harya fara zafi
bangaren habeeb kuwa baccinsa yakeyi kamar wani matacce
bangaren su hajiya kuwa abin fa ya ci tura inda suketa zaryar zuwa toilet ganin abin yana neman wuce gona da iri yasata lalubar wayar habeeb dan ya zo yakawo mata magani ta kira yakai sau biyar be daga ba hakan yasa ta kira number naseer shima din shuru domin yana toilet ya na ta zabga abin tana kokarin kara kira yusra ta shigo dafe da cikinta tana dukawa mamy na bude baki da niyyar tambayarta taga ta kwasa da gudu tayi toilet din dakin itama cikinta sake murdawa yayi inda ta tashi da niyyar shiga toilet din taji shi gam a bame koda ta dan yunkura tana rawar disko irin ta wanda kashi inya matsi mutum taji kawai ya zubo mata
ku biyoni
*vote*
*comments*
*khady ce*✍
[16/12, 11:40] +234 806 493 3819: 🌀🌀🌀🌀🌀🌀
TA ME GARI
NA
khadija usman
7⃣
wayyo Allah cikina mamy ta fada tare da dukan kofar toilet din cike da maseefa takama fadin wai ke yusra uwar me kikeyi a bandaki har yanzu ko kashin danko ne ai ya ci ace kin gama to waima ina na dakin da kike shine sai kin taho nan
a wahalce yusrah ta bude kofar toilet din kafin daga bisani tasa hannunta ta toshe hancinta kafin tace mamy wlh gudawa nakeyi dazu kam da dan dama dama amma yanzu kamar ruwa nake yinta ni tsoro ma nakeji kar inje ko amai da gudawa zanyi
cikin mamy ne yayi wata qara bata san lokacin data buge yusrah ba ta afka toilet itako yusrah bin wajen da mamy ta tsaya tayi da kallo tare da fadin mamy kema gudawar kk yi ashe?
******
kwance take kan katifa amma tunaninta nacan gurin masu zawon gidan dan haka ta mike ta fita zuwa falon akan idonta yusra ta fito tana tfy a dudduke kuma a botsare ta kuma dafe ciki kallonta dije tayi kafin tace sannu anty
harara ta wurga mata tare da fadin dan uwarki ciwo kikaga inayi da zaki cemin sannu
kuri tayi da ido takama dariya kasa kasa sannan tace ah ah dana ganki haka ne saina ga kinyi kama da masu ciwon zawo amma kiyi haquri tsaki tayi kafin taja qafa ta bar gurin inda dije na ganin ta shige ta kife a gurin tana dariya saida tayi me isarta kafin ta mike ta nufi kitchen tana shiga ta bude drower ta fito da bucket din da ake zuba kaji idan an soya ta zauna zaman dirshin tare da dauko lemo jin alamun ya huce ba sanyi yasata tunawa da ita ta kwashe su dazu ashe tsaki tayi ta mike ta nufi friedge din falo ta dauko exotic me sanyi ta zauna ta fara yagar naman tana shan lemo kuma saida taji kamar cikinta ze fashe kafin ta mike da kyar tana hamdala har tazo fita a kicin din ko me ta tuna kuma oho? sai naga ta juyo ta shiga store ruwa ta dauko carton daya ta nufi friedge dasu duka ta bude ta dura maganin nan a cikin kowacce gorar ruwa kafin ta jera su a friedge dan tasan suna cikin wannan halin bazasu buqaci lemo ba sai dai ruwa saida ta gama shirya su ta miqe tabar kitchen din takoma daki
******
sam yakasa gane meya rikita cikinsa haka lokaci daya dan ya zuwa yanzu yayi bayan gida sau ba adadi dan haka da himma ya qarasa inda wayarsa take ya dauka danya kira docter yusif abokinsa yakawo mishi magani ganin missed calls din mamy yasashi fara kiranta amma bata daga ba yasan bazai wuce zancen aiken datace zatayi masa ba shi kuwa a wannan yanayin dayake ciki ba inda zai iya zuwa dan haka jin bata dauka ba yasa shi kuma be sake kira ba dan haka ya kira doctor yusif yana dagawa yasanar dashi abinda zai kawo masa ya kashe wayar
minti talatin sannan doctor yusif ya iso direct part dinsu ya nufa yana zuwa lokacin naseer yana fitowa kenan daga toilet yana ganinshi ya mika masa hannu pls bani maganin nan kada in mutu dariya yusif yayi kafin yace lallai abin nan yadameka sosai so gashi ko karba yayi kafin yace pls dan bani ruwa a friedge din nan
yana dubawa yace ba ruwa sai lemo
kai pls kaje cikin gida ka daukomin pls
fita yayi yaje kitchen yadauko yana fitowa yaga mamy ta fito ta nufi dakin da yusra take
mamy ina yini?
juyowa tayi ganin yusif a tsaye yasata hamdala tare da fadin lfy qalau ya aiki ?
lfy qalau alhmdllh
abokinka kuwa yana nan dan nakira wayasu duka basu dauka ba
eh yana nan bejin dadi ne wai
subahanallah meke damunsa ?
wlh wai zawo yakeyi yanzu haka wani abun yaci kin sanshi sarkin ciye ciye a waje
sai yanzu tayi tunanin irin cimakar dasuka ta ci kuma duk laifin yusra ne ita tasa sai an siyo gashi nan taja musu shegiya gashi yanzu taja musu rudewar ciki
jin cikinta ya dan juya yasata fadin am kanaji yusif inka shiga wajen nasa ka kawowa yusra maganin itama tasha dan itama cikinta ya dan birkice
ok mamy ya fada tare da juyawa ya nufi hanyar fita
ka danyi sauri dan Allah
insha Allah yanzu zan dawo
be wani jima ba sai gashi yadawo aikuw a da sauri mamy ta nufi kitchen tadauko gorar ruwa tun a can ta bude maganin tasha dasauri ta nufi dakin yusrah ta bata itama tasha
********
toh fa abu kamar wasa gida ya kacame da 'yan zawo abincin da basira tayi ba wanda ya kalleshi se dije da duk abinda su mamy ke ciki ta sani hankalinta kwance ta zage ta dirki abincinta
******
washe gari sai wajen qarfe goma yatashi da kyar ya iya bude idonsa domin nauyin dasukai masa jikinsa yakeji wani iri duk ba kwari haka ya lallaba ya tashi ya shiga toilet dan yayi wanka yayi sallar magrib wanda shi a tunanisa bai jima yana baccin ba
ganin toilet din kaca kaca yasa ranshi ya baci shin wane dan iskan ne yayi haka da wurin yana cikin haka yaji an turo qofar da qarfi koda ya duba naseer ne baiko bi ta kanshi ba ya sabule wando ya fara nishi harda 'yan hawaye domin yazuwa yanzu gudawar ma taki zuwa sai majina toh inama yaci abincin dazai narke yazama kashi tun jiya yake yin abu daya ina yaga lokacin zaman cin abinci gara ma ruwa danshi yana sha sosai maganin da yusuf ya kawo masa kuwa duk ya shanye su amma a banza ga mamy ma ya kirata tace mishi itama hakan take amma tasan be rasa nasaba da ciye ciyen da yusra tasa sukai tayi tsakanin jiya da yau ya tsinewa yusra tare da ja mata Allah ya isa yafi sau nawa
zuba masa ido habeeb yayi ganin yadda yaketa faman nishi harda 'yar kwalla ga uwar zufa dayakeyi kuma inba abin ya girmama ba yasan ba yadda za'ayi naseer ya iya irin wannan lalurar a gabansa dan haka hankalinsa tashe ya nufi gurinsa yana fadin sannu bros meke damunka haka?
nishi yayi kafin yabashi. labarin cimar da sukayi jiya inda ya fada mishi su mamy ma nacan na fama
subahanallahi ai ban sani ba meyasa baku fadamin ba
duk da halin dayake ciki saida ya fella masa harara kafin yace ta ina za'a sanar dakai ka kwanta bacci kamar gawa kasan ko tashi nawa nayi maka amma bakaji ba
ya Allah wlh ni kaina ban san wane irin bacci nayi ba me nauyi haka yanzu haka wlh be isheni ba
kaga malam nidai dan girman Allah taimaka kasamin drip kar ruwan jikina su ida qarewa jini ya biyo baya
toh ai abari dai inyi wanka in rama sallolin da ake bina ko
toh yi maza kayi naseer yafada tare da mikewa yayi tsarki ya fita yana dafa bango
******
hankalin habeeb ba qaramin tashi yayi ba domin kuwa gidan duk na 'yan gudawa ne dole ya kwashe su duka ya nufi hospital dinsu dasu domin dole asa musu drip da sauran allurai wannan kashi sai kace annoba
itako dije komai akeyi akan idonta inda taketa dariya basira ta kalleta tace ke wai lafiyarki kuwa?
wlh qalau nake kawai murna nakeyi ina cikin farin ciki su da sun dauka in ta zama suna dimata kamar jaka ina kallonsu wlh kadanma suka gani daga yanzu duk wanda ya qara yimun wani abu na mugunta saina sa shi rawar nanaye😂
kallonta baseera tayi cike da mamakin maganar ta tace kina nufin kece silar rashin lafiyar 'yan gidan nan?
sosai ma kuwa Aunty ai baki sani ba ma wlh kadan suka gani tunda suka sa nadawo dijeta ta ainihi
kallonta kawai basira takeyi tare da yaba qoqari da muguntar yarinyar dole itama tayi hankali da ita dan kar wataran tasata rawar nanayen itama🤣
miqewa dije tayi ta tafi ta bude friedge ganin babu sauran ruwa ko guda daya yasata qara fashewa da dariya harda kwalla kafin tace sai ni dije uwar mazga ba'a min ba ma nayi bare anyimin
*****
kwanan su mamy biyu a asibiti duk sun rame inda gudawar ta tsaya cikin ikon Allah
yusracan dada ramewa hakora sun bayyana daddy dake zaune gefen gadon da mamy ke kwance yana ta fadan meyasa suka ci abinda sukaci waje wasu basa inganta tsaftar kayansu gashi nan sun jama kansu ai nan yagama me isar shi kafin daga baya ya shiga dawai niyar kula dasu
kwanansu biyu a asibiti ana musu karin ruwa kafin aka sallamosu zuwa gida
koda basira ta gabatar musu da abinci cewa sukayi basa ci kayan fruit kawai suka dinga sha dan sunyi losing Apetti basu jin dadin komai
itako dije rai fesss domin makarantart ake tafiya hankali kwance
*******
shi kam naseer abin ba'a magana domin kuwa ya zuwa yanzu ya tabbatar cikinsa yadan rikice dan haka ya dinga zarya zuwa toilet abun mashi har bashi tsoro yakeyi duba da yadda yaketa zaryar toilet ga muntar sa harya fara zafi
bangaren habeeb kuwa baccinsa yakeyi kamar wani matacce
bangaren su hajiya kuwa abin fa ya ci tura inda suketa zaryar zuwa toilet ganin abin yana neman wuce gona da iri yasata lalubar wayar habeeb dan ya zo yakawo mata magani ta kira yakai sau biyar be daga ba hakan yasa ta kira number naseer shima din shuru domin yana toilet ya na ta zabga abin tana kokarin kara kira yusra ta shigo dafe da cikinta tana dukawa mamy na bude baki da niyyar tambayarta taga ta kwasa da gudu tayi toilet din dakin itama cikinta sake murdawa yayi inda ta tashi da niyyar shiga toilet din taji shi gam a bame koda ta dan yunkura tana rawar disko irin ta wanda kashi inya matsi mutum taji kawai ya zubo mata
ku biyoni
*vote*
*comments*
*khady ce*✍
[16/12, 11:40] +234 806 493 3819: 🌀🌀🌀🌀🌀🌀
TA ME GARI
NA
khadija usman
7⃣
wayyo Allah cikina mamy ta fada tare da dukan kofar toilet din cike da maseefa takama fadin wai ke yusra uwar me kikeyi a bandaki har yanzu ko kashin danko ne ai ya ci ace kin gama to waima ina na dakin da kike shine sai kin taho nan
a wahalce yusrah ta bude kofar toilet din kafin daga bisani tasa hannunta ta toshe hancinta kafin tace mamy wlh gudawa nakeyi dazu kam da dan dama dama amma yanzu kamar ruwa nake yinta ni tsoro ma nakeji kar inje ko amai da gudawa zanyi
cikin mamy ne yayi wata qara bata san lokacin data buge yusrah ba ta afka toilet itako yusrah bin wajen da mamy ta tsaya tayi da kallo tare da fadin mamy kema gudawar kk yi ashe?
******
kwance take kan katifa amma tunaninta nacan gurin masu zawon gidan dan haka ta mike ta fita zuwa falon akan idonta yusra ta fito tana tfy a dudduke kuma a botsare ta kuma dafe ciki kallonta dije tayi kafin tace sannu anty
harara ta wurga mata tare da fadin dan uwarki ciwo kikaga inayi da zaki cemin sannu
kuri tayi da ido takama dariya kasa kasa sannan tace ah ah dana ganki haka ne saina ga kinyi kama da masu ciwon zawo amma kiyi haquri tsaki tayi kafin taja qafa ta bar gurin inda dije na ganin ta shige ta kife a gurin tana dariya saida tayi me isarta kafin ta mike ta nufi kitchen tana shiga ta bude drower ta fito da bucket din da ake zuba kaji idan an soya ta zauna zaman dirshin tare da dauko lemo jin alamun ya huce ba sanyi yasata tunawa da ita ta kwashe su dazu ashe tsaki tayi ta mike ta nufi friedge din falo ta dauko exotic me sanyi ta zauna ta fara yagar naman tana shan lemo kuma saida taji kamar cikinta ze fashe kafin ta mike da kyar tana hamdala har tazo fita a kicin din ko me ta tuna kuma oho? sai naga ta juyo ta shiga store ruwa ta dauko carton daya ta nufi friedge dasu duka ta bude ta dura maganin nan a cikin kowacce gorar ruwa kafin ta jera su a friedge dan tasan suna cikin wannan halin bazasu buqaci lemo ba sai dai ruwa saida ta gama shirya su ta miqe tabar kitchen din takoma daki
******
sam yakasa gane meya rikita cikinsa haka lokaci daya dan ya zuwa yanzu yayi bayan gida sau ba adadi dan haka da himma ya qarasa inda wayarsa take ya dauka danya kira docter yusif abokinsa yakawo mishi magani ganin missed calls din mamy yasashi fara kiranta amma bata daga ba yasan bazai wuce zancen aiken datace zatayi masa ba shi kuwa a wannan yanayin dayake ciki ba inda zai iya zuwa dan haka jin bata dauka ba yasa shi kuma be sake kira ba dan haka ya kira doctor yusif yana dagawa yasanar dashi abinda zai kawo masa ya kashe wayar
minti talatin sannan doctor yusif ya iso direct part dinsu ya nufa yana zuwa lokacin naseer yana fitowa kenan daga toilet yana ganinshi ya mika masa hannu pls bani maganin nan kada in mutu dariya yusif yayi kafin yace lallai abin nan yadameka sosai so gashi ko karba yayi kafin yace pls dan bani ruwa a friedge din nan
yana dubawa yace ba ruwa sai lemo
kai pls kaje cikin gida ka daukomin pls
fita yayi yaje kitchen yadauko yana fitowa yaga mamy ta fito ta nufi dakin da yusra take
mamy ina yini?
juyowa tayi ganin yusif a tsaye yasata hamdala tare da fadin lfy qalau ya aiki ?
lfy qalau alhmdllh
abokinka kuwa yana nan dan nakira wayasu duka basu dauka ba
eh yana nan bejin dadi ne wai
subahanallah meke damunsa ?
wlh wai zawo yakeyi yanzu haka wani abun yaci kin sanshi sarkin ciye ciye a waje
sai yanzu tayi tunanin irin cimakar dasuka ta ci kuma duk laifin yusra ne ita tasa sai an siyo gashi nan taja musu shegiya gashi yanzu taja musu rudewar ciki
jin cikinta ya dan juya yasata fadin am kanaji yusif inka shiga wajen nasa ka kawowa yusra maganin itama tasha dan itama cikinta ya dan birkice
ok mamy ya fada tare da juyawa ya nufi hanyar fita
ka danyi sauri dan Allah
insha Allah yanzu zan dawo
be wani jima ba sai gashi yadawo aikuw a da sauri mamy ta nufi kitchen tadauko gorar ruwa tun a can ta bude maganin tasha dasauri ta nufi dakin yusrah ta bata itama tasha
********
toh fa abu kamar wasa gida ya kacame da 'yan zawo abincin da basira tayi ba wanda ya kalleshi se dije da duk abinda su mamy ke ciki ta sani hankalinta kwance ta zage ta dirki abincinta
******
washe gari sai wajen qarfe goma yatashi da kyar ya iya bude idonsa domin nauyin dasukai masa jikinsa yakeji wani iri duk ba kwari haka ya lallaba ya tashi ya shiga toilet dan yayi wanka yayi sallar magrib wanda shi a tunanisa bai jima yana baccin ba
ganin toilet din kaca kaca yasa ranshi ya baci shin wane dan iskan ne yayi haka da wurin yana cikin haka yaji an turo qofar da qarfi koda ya duba naseer ne baiko bi ta kanshi ba ya sabule wando ya fara nishi harda 'yan hawaye domin yazuwa yanzu gudawar ma taki zuwa sai majina toh inama yaci abincin dazai narke yazama kashi tun jiya yake yin abu daya ina yaga lokacin zaman cin abinci gara ma ruwa danshi yana sha sosai maganin da yusuf ya kawo masa kuwa duk ya shanye su amma a banza ga mamy ma ya kirata tace mishi itama hakan take amma tasan be rasa nasaba da ciye ciyen da yusra tasa sukai tayi tsakanin jiya da yau ya tsinewa yusra tare da ja mata Allah ya isa yafi sau nawa
zuba masa ido habeeb yayi ganin yadda yaketa faman nishi harda 'yar kwalla ga uwar zufa dayakeyi kuma inba abin ya girmama ba yasan ba yadda za'ayi naseer ya iya irin wannan lalurar a gabansa dan haka hankalinsa tashe ya nufi gurinsa yana fadin sannu bros meke damunka haka?
nishi yayi kafin yabashi. labarin cimar da sukayi jiya inda ya fada mishi su mamy ma nacan na fama
subahanallahi ai ban sani ba meyasa baku fadamin ba
duk da halin dayake ciki saida ya fella masa harara kafin yace ta ina za'a sanar dakai ka kwanta bacci kamar gawa kasan ko tashi nawa nayi maka amma bakaji ba
ya Allah wlh ni kaina ban san wane irin bacci nayi ba me nauyi haka yanzu haka wlh be isheni ba
kaga malam nidai dan girman Allah taimaka kasamin drip kar ruwan jikina su ida qarewa jini ya biyo baya
toh ai abari dai inyi wanka in rama sallolin da ake bina ko
toh yi maza kayi naseer yafada tare da mikewa yayi tsarki ya fita yana dafa bango
******
hankalin habeeb ba qaramin tashi yayi ba domin kuwa gidan duk na 'yan gudawa ne dole ya kwashe su duka ya nufi hospital dinsu dasu domin dole asa musu drip da sauran allurai wannan kashi sai kace annoba
itako dije komai akeyi akan idonta inda taketa dariya basira ta kalleta tace ke wai lafiyarki kuwa?
wlh qalau nake kawai murna nakeyi ina cikin farin ciki su da sun dauka in ta zama suna dimata kamar jaka ina kallonsu wlh kadanma suka gani daga yanzu duk wanda ya qara yimun wani abu na mugunta saina sa shi rawar nanaye😂
kallonta baseera tayi cike da mamakin maganar ta tace kina nufin kece silar rashin lafiyar 'yan gidan nan?
sosai ma kuwa Aunty ai baki sani ba ma wlh kadan suka gani tunda suka sa nadawo dijeta ta ainihi
kallonta kawai basira takeyi tare da yaba qoqari da muguntar yarinyar dole itama tayi hankali da ita dan kar wataran tasata rawar nanayen itama🤣
miqewa dije tayi ta tafi ta bude friedge ganin babu sauran ruwa ko guda daya yasata qara fashewa da dariya harda kwalla kafin tace sai ni dije uwar mazga ba'a min ba ma nayi bare anyimin
*****
kwanan su mamy biyu a asibiti duk sun rame inda gudawar ta tsaya cikin ikon Allah
yusracan dada ramewa hakora sun bayyana daddy dake zaune gefen gadon da mamy ke kwance yana ta fadan meyasa suka ci abinda sukaci waje wasu basa inganta tsaftar kayansu gashi nan sun jama kansu ai nan yagama me isar shi kafin daga baya ya shiga dawai niyar kula dasu
kwanansu biyu a asibiti ana musu karin ruwa kafin aka sallamosu zuwa gida
koda basira ta gabatar musu da abinci cewa sukayi basa ci kayan fruit kawai suka dinga sha dan sunyi losing Apetti basu jin dadin komai
itako dije rai fesss domin makarantart ake tafiya hankali kwance