Sashe 41
Mijin Malama Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
ce da za a ajjiye maka ita kai ta Kallonta? Me ya sa ka ke son kan ka har haka? Kana ganinta, But you don't want to marry her? what kind of nonsense and stupidity is that??" Aliyu ya marairaice ya ce "Ka tausaya mini Yaya, ni kaÉ—ai na san halin da nake ciki idan kai baka rarrashi su Hajia ba waye zai taimaka mini?" Jikin Almustapha ya yi sanyi ya ce "Papa Hajiya help him don Allah kada wani abu ya same shi" Papa da ran shi ya fara É“aci ya ce "Ok kai ma da kake da hankali kenan ko? To ba zan É—auki wannan haukan ba, zan je na nema masa auren Latifa Omar Æ™ilan hakan zai sanya ya manta da batun Majeederh" Wani irin rikitaccen kuka Aliyu ya saka jikinsa sai rawa yake ya riÆ™e Hajia da Æ™arfi numfashinsa na sarÆ™ewa yana riÆ™e Æ™irjinsa, Almustapha ya shiga faÉ—in "Dr... Dr... Dr.." Likitoci suka haÉ—u akan Aliyu da Æ™yar suka dawo da numfashinsa tare da yi masa allurar bacci dake jininsa mai Æ™arfi ne sai bacci ya gagari idanunsa ya dinga surutai. Dr ya kalli su Papa ya ce "Alhaji zaku tafka babban kuskure idan zaku dinga yin abin da zai É“ata masa ran shi" Papa ya kasa magana sai kan shi da yake jinjinawa. Suna haka wayar hannun Almustapha ta fara ringing ganin sunan “Latifa Omar†ya sanya ya É—aga kiran "Ok" ya furta yana barin cikin É—akin, not too long suka dawo tare da Latifa da kanta ke Æ™asa sanye da hijabi ta yi sallama tare da durÆ™osawa ta ce "Ina yini ya mai jiki?" Hajia ta dinga kallon Latifa Omar frm head to toe a taÆ™aice ta ce "Alhmd" kana ta miÆ™e ta bar É—akin, Papa ma ya fita Almustapha ya ajjiye wayar Aliyu ya fice wajan ya rage daga Latifa Omar sai Aliyu dake kwance. A hankali ta miÆ™e ta zauna a gefen gadon ta ce "Nasan ba bacci ka ke ba, ya jikin?" Aliyu sai ya ji tamkar muryar Majeederh lokacin da take cewa _“ I don't want to interfereâ€_ Da sauri ya buÉ—e idanunsa tare da sauke su akan Latifa Omar wacce a yanzu ta zame masa Majeederh Abdul'aziz Khan sak! Duk da bai san fuskarta ba amma zubin yadda idanunsa suka kalle masa Latifa sai yaga kawai Majeederh ce gabansa, ya mance drip a hannunsa ya tashi zaune yana kafeta da idanunsa wanda suka sauya Latifa na Æ™oÆ™arin magana ta ji gabaÉ—aya ya jawota ya riÆ™eta tsam a jikinsa ya Æ™anÆ™ameta yana sauke wata mahaukaciyar ajjiyar zuciya cikin magagin allura ya ce "Don't leave me alone please, ban so kada ki barni please Hawwy" Ya riÆ™e ta yana cusa kansa a wuyanta, Latifa Omar tsoro ya kamata sbd babu wani namiji daya taÉ“a yi mata hakan a tsayin rayuwarta, gefe na zuciyarta kuma bata jin zata iya hana shi yin haka sbd Allah kaÉ—ai ya san irin son da takewa Aliyu. "Ba zan barka ba, ni É—in taka ce Allah da Manzonsa ma sun shaida hakan" Ta faÉ—a a sanyaye ta kuma rasa faÉ—uwar gaban na mene?.. _*5 Month later...*_ Majeederh ce ke ta fe a hankali kanta a Æ™asa hannunta riÆ™e da littafai yadda take tafiya zai tabbatarwa da mai Kallonta a mugun gajiye take, kusan haka É—in ne domin karatu ya yi mata yawa bata da lokacin komai da kowa sai karatu tsayin watanni biyar da zuwanta Egypt bata taÉ“a kiran number kowa a Nijeriya ba, haka kuma bata da Æ™awa idan ba Ƙhulud Arzaan ba, hakan ya sa da yawan student suke mata kallon mai masifar girman kai suka yi tunanin Æ´ar gidan wani ce a duniyar ma bawai a Nijeriya ba, Ilimin da Majeederh take da shi ya Æ™ara mata kwarjini a idanun malaman jami'ar da sauran É—alibai, ita kuma suka zaÉ“a matsayin shugaban É—alibai duk da ta ce bata so amma aka tilasta mata amsa, da yawan Student na zuwa ta Æ™ara musu haske, wasu kawai don su ji maganarta wasu kuma ko Allah zai sanya suga fuskarta suga mene dalilin rufe fuskar. A cikin watanni biyar harshenta ya juye sak cikakken Balarabiya ba zaka taÉ“a cewa ta san hausa ko English ba idan tana larabci, to ta je garin larabawa uwa uba É“angaren Arabic take karanta. Duk rashin son maganarta sai da ta saba da Ƙhulud Arzaan ba tare da sanin dalili ba, haka kawai take son yarinyar kamar Aaliyyah, Ƙhulud Arzaan ta taka rawa sosai wajan wayar da Majeederh ta jata har shopping ta kwasu mata abayas masu mahaukacin kyau tsada very expensive classic one and unique. LiÆ™ab É—in ma ta sauya mata irin na Larabawa da suke sawa, a cikin 5 Month É—in nan Majeederh a rame take bata gaba bata baya jia iyau kamar kazar matsiyata ramar kuma ta samu asali akan abinda ke hanata bacci kullum yake sanyata azumi wanda babu fashi ya zame mata jiki kullum. "Majeederh... Majeederh" Kiran ya dakatar da ita daga tafiyar da take Ƙhulud Arzaan ta Æ™arasu tana dariya ta ce "Shi ne kika taho ko?" Majeederh ta É—an saki numfashi ta ce "Kin tsaya gulma" Ƙhulud Arzaan ta ce "Gulmar ta yi mini amfani kam" Ita dai Majeederh bata ce komai ba sbd an kusa kiran sallar Magriba bata so ta yi mata a hanya Ƙhulud Arzaan ta ce "MusabaÆ™ar Alkur'ani za a yi, Ta duka Æ™asashen duniya na Muslunci" Majeederh ta waro idanu ta ce "Ma sha Allah, za mu ga manyan malamai mu tada haddarmu mu ma" Ƙhulud Arzaan ta ce "Au haba? Kin san me gabaÉ—aya ko wacce Æ™asa ta bada sunan wanda zai wakilce su, Æ™asar ku Nigeria kawai ta rage" Majeederh ta yi shiru tana tunani wa Nigeriya zata zaÉ“a? Allah ya sa ko waye ya dawo musu da martabar Æ™asar su. Kafin ta yi magana Ƙhulud Arzaan ta ce "Kuma Saudiya ta sallamawa Misira kamar yadda suka buÆ™ata ayi MusabaÆ™ar a nan Æ™asar, kuma hadda Granny ta a mutanen da zasu zama masu tantance Æ™asar da tayi nasara" Majeederh ta ce "Kullum ana bani labarin Granny Finally zan ga Granny" Ƙhulud tayi dariya sosai ta ce "Like serious, ba ruwanta idan kin ganta sam ba zaki ce ta haifi Sarki Sultan ba" Majeederh ta ware idanunta ta cikin liÆ™ab ta ce "Kai, ke jinin sarauta ce?" Ƙhulud Arzaan ta yi shiru domin bata son cewa Majeederh ita surukar gidan ce babanta kuma Æ™anin Sarki Sultan ne. Suna hira har suka Æ™arasa gidansu Majeederh ta yi part É—inta Ƙhulud Arzaan ta shige nata. Wanka Majeederh ta yi kana ta yi sallah sannan ta sha ruwa, tana mai yin watsi da maganar Ƙhulud Arzaan. A nutse ta jawo wayarta ta kunna cikin nutsuwa ta danna number Abbu, ringing É—in farko ya É—aga ta cikin wayar ta ji ya ce "Ko baki faÉ—a ba nasan Majeederh ce" Ta sauke numfashi ta ce "Asslaymu Alaika Ya Abbu" Ta faÉ—a a nutse.