Sashe 95
Idon Nera Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tunda tadawo gida tayi busy mommynta ta hanata ko saukowa shima yayi busy sosai sbd ayyukansa daya Bari hakama akwai wata tafiyar gabansa amma tareda matarsa zaije dan Haka saiya bawa su Mamin daman yanda takeso baijeba bare hankalin Maminsa ya tashi da ganinsa Dan ya lura yanzu idan yaje gidan ta dinga rarraba ido kenan Dan kada yayi wani Abu gidan da Amal tunda ba sanin inda Suka Saba kebewa suka samu ciki ba tayi.
Cikin kwana biyun Idon Nera Suka Gama shirye shiryensu na komai tareda hada family walima iya su kawai sai familyn AQEEL din.
A Nan gidan suka hada liyafar Dan Haka Dole su Haj Maryamah sune Suka taho gidan tareda AQEEL iya su hudu kawai sai Al-Amin na biyar.
Suma Idon NERA's basuda yawa Amma soyayya da kaunar dasuke wa junansa yasa Haj Maryamah zubarda hawaye lokacinda Uncle Lulu yayiwa Amal fadan aure tareda fara zayyano asalin tarihinsu komai ya fadawa su Haj Maryamah sbd fatan su kaunaci Amal da abinda zata Haifa musu da zuciya daya sbd basuda illa ko laifi.
Haj Maryamah da umma har mufeeda hawaye sukeyi sbd jin kaf Yan idon Nera din Bayan Amal datake Yar Zainab data haifa da kanta kaf dinsu basuda alaqan jini da juna Amma tsananin son dasukewa juna Babu Wanda zaice su din ba jini bane,Kuma ahakan Allah ya albarkacesu duk bakin mutane da fatan mutane Bai tarwatsasuba.
Basu sake Shiga kunyar kansuba saida siddi ta sako hawaye masu zafi daga idanuwanta tana rungume mommynta tareda fashewa da kuka Jin asalin ba mommy ce ta haifeta Amma Kuma ciwo da radadin dayayi breaking zuciyarta bekai Jin nutsuwa da qarfin zuciyar samun Haj Zainab amatsayin gurbin mahaifiyarta Dan Haka addua zata ringawa mahaifiyarta data haifeta daga yanzu har ta mutu Amma Kuma har tabar duniya mommynta itace mommynta batada tamkarta hakama familynta bakuma zata saka kanta tunani ko wata damuwar ba uwarta daya da Amal ba hakama Uncle dinta.
Qarfin zuciyarta da imaninta akan lamarin hattada AQEEL Saida ya jinjinwa hankalinta sbd kuka ko wani daga hankali Babu abinda zai sauya koya dawo dashi,
Duniya a 'yar Zainab Idon Nera ta Santa Dan Haka ko yanzu ahakan take Kuma harsu mutu a hakan sunke.
Mufeeda dataji wadda tafiya rashin asali mai kyau ta rungumi qaddararta batareda damuwaba ko sakawa Kai abinda bazaka iya magancewa kankaba sai Allah daya qaddaro maka hakan,duk saitaji jikinta yayi sanyi sbd tunda nata asalin ya fito ta tsangwama kanta ta tsani Amal tana neman illata rayuwarta da kunci da baqin ciki sbd umminta dake sake dorawa akan tsnaar Amal kullum a waya.
Umma dasuka kasa riqe Zainab din Bayan tana matsayin jininsu Kuma Yar halak dasuka shedar da halak ce ya haifeta Amma gata ta rungumi Yar da batada Hadi da ita Kuma ba Yar halak din ba a matsayin tata,
Ta amsa sunan uwa da duk abinda zaa fada akanta ga Siddin gashinan suna rayuwa cikin nutsuwa da kwanciyar hankali batareda damuwa da bakin kowaba sbd sunsan tsakaninsu da ubangijinsu gashi yayanta sunfi tasu Yar tarbiya da 'da'a.
Jiki mace ba qwari Suka Gama liyafar anan sukai sallar magrib da ishai sai dare dukkaninsu suka Kai Amal gidanta Anan ne Haj Maryamah tasake tabbatarda irin girman son da AQEEL yakewa 'yar Zainab take ta qarasa yarda ta karbi qaddararta cewan kaunar dake tsakanin Zainab da AQEEL daga Allah ne,
Kaunar dayakewa Zainab ce ya shafi 'yarta yagama kamuwa da son Amal ta sheda hakan sheda Mai tsanani,
Sannan yanzu ga cikinta Nan shima tun baizo duniyaba aka sheda girman son dayake Masa Dan Haka soyayyar jinin Zainab har abada bazata gogu agunsaba duk Wanda ya dage wahala ce rabonsa,
Tunda dai Babu Wanda ya goge matsayinta na mahaifinsa a zuciyarsa,hakama tata soyayya da kaunar tana gani yanzu data kwantar da hankali tagano girman nata son da matsayin dan Haka Alhamdllh tana godewa Allah.
Al-Amin ya sallama qarshe kafin ya shigo ya rufe koina ya nufi hanyar bedroom dinta ya bude kofar yashiga Yana lumshe idanuwansa sbd qamshinta daya yadu a dakin kaman sunsan susucewan dayake suka fesa harda Turarenta a dakin.
Qarasowa yayi Yana kallonta zaune a sofa da mayafinta akai Amma Babu wani rufe fuska.
Cikinta ya kalla Yana godewa Allah daya samu cikin Nan tintini da yanzu a Daren yau dinne zai samesa kila.
Zaman yayi kusa da ita ta juyo tana kallonsa cikin Yar shagwaba zatayi magana ya kamo bakinta yayi Masa wata irin tsotsa tsawon mintina kafin ya saketa ya sauke Ajiyar zuciya Yana godewa Allah.
Janta yayi Suka sake nafilar godewa Allah kafin ya janyota jikinsa Yana shinshinawa idanuwansa dasuka fara sauyawa a rufe Yana Jin yau gabaki daya tagama rabasa da nutsuwar da Kansa gabaki daya.
Yau wasa da Romance din masu ciki sukayi sbd zaunar da ita yayi yaringa binta da wasu irin kisses a koina Yana lashewa.
Rabata da numfashinta yakusa Yi da wasanninsa tana biye Masa da nata abubuwan dake gigitasa kafin ya dauketa suka qarasa tsakiyar gadonsa suna shaaninsu.
Washe gari a shagwabe ta tashi ta wuni tana narke Masa da shagwaba sbd galabaitar datayi a hannunsa,
Abincin safe Dana Rana Dana dare Haka aka kawo daga gida umman da gidan mommy.
Bata kowane aiki bayan gyaran dakinsa sbd gatan da ake Nuna Mata
Nata dakin ba habiba ce takeyi sbd ankawo Mata ita.
Basufi sati uku da tarewar ba ya bawa Al-Amin auren Mufeeda wadda gabaki daya ta sauya rayuwarta takoma kaman wadda baqin ciki zai kashe tarasa walwala da farin ciki gabaki daya sbd Bilkees daketa binta a waya tana cusa Mata banzayen halayenta,
Fahimtar hakan yasa ya yanke hukuncin bada ita ga Al-Amin tareda bada Dama aka daura auren cikin dan lokaci ya siya musu babban gida Mai kyau ya zuba musu komai tareda bawa Al-Amin Amanar Yar tasa.
Anyi hidima sosai a auren anyi Mata aure na 'yayan gata masu gata sosai
Kuma Bilkees tazo saidai da kanta ta silale ta koma inda ta fito batareda an gantaba ganin lamarin yafi qarfinta batada guri.
Bayan auren da sati biyu suka tafiya zuwa UAE itada AQEEL dinta
Shima Al-Amin da auren ya samesa daga sama daukan mufeedan yayi sukai tafiya dan su samu fuskantar juna da kyau kafin su dawo.
Tunda sukayi tafiya AQEEL ASAD ya tattara kamun Kansa ya watsar shida matarsa Suka ringa zuba rayuwar soyayya da Jin Dadi.
Watansu daya Suka dawo
Suna dawowa ko sati biyu batayiba cikinta ya Shiga wata Tara
Before EDD dinta ta haihu sbd barnar da cikin Kesha agurin iyayensa.
Lokacinda aka miqowa AQEEL ASAD 'yaya biyu duka maza lokaci daya Amal dinsa ta Haifa Masa wani irin numfashi ma sanyi ya sauke tareda ajiyar zuciya ya lumshe idanuwansa yana miqa dukkanin godiyarsa ga Allah.
Haj Maryamah data karbi yayan hawaye tafara tsiyayowa Dan ba qaramar kuruwa tayiba da rabon 'yayan Nan ya kasheta itada ummanta.
ASADULLAH AQEEL ASAD da UMAR AQEEL ASAD aka sakawa yaran Wanda suke Kira da Ayan da Adeel.
Mommy Kam duk abin AQEEL karbe Amal din tayi sbd tasan ba yarda zaiyiba idan tayi Sanya.
A gidan umma ta zauna sai baya suna yabari Mamin ta karbesu Suka tafi gidanta.
A gidan mommy kulawa suke samu tako Ina,
Shi kansa indai Yana gari kusan kullum Yana gidan daqyar sukai 60 days Suka koma.
Da zata koma Dole da Bilkisu aka hada Mata ta hada da Bilkisun da habiba sbd rigimace da yaran sosai.
Su Ayan basufi 9month ba tafara service dinta Dan Haka take Dan Shan wahala sosai,
Tana gap da gamawa tasamu wani cikin murnar zata yayesu Ayan din yasa batama shiga damuwar samun wani cikin da wuri ba Dan Haka aka tattarasu aka maida gida umma sbd mommy Bata zama sosai tana zuwa office saidai duk da hakan tana biyawa kusan duk bayan kwana biyu ta dubo jikokinta.
Samun cikinta na biyu yasa mommy tasake dagewa gurin yawon kasashe da Siddi sbd tanason siddinta ta haihu itama.
Amal na Gama service Suka tattara da Mijinta sukai tafiya wani aikin da zashi Greece.
Bayan tafiyarsu cikin ikon Allah siddi tasamu ciki
Murna a Idon NERA's baa magana Dan Haka Dole mommy taje Abuja tayi zaman jinyar siddin sbd tanajin jiki sosai.
Qarshe gida mommy tadawo da ita anan suka ringa lallaba cikin Anata fama harya fara tsufa.
Amal acan ta haihu tasake samun Yan uku biyu Mata sai mace daya,
Kusan zarewa AQEEL ASAD yayi a wannan haihuwar Tata Dan hakama yace bazasu dawoba sai yaran sun qwari.
Mommy da uncle Lulu da Anty Fareedah harma da Siddi cikin Dace Suka samu visa ba Bata time sosai Dan Haka Suka taho Dan bazasu iya jiran harsai sun dawoba.
Suna can su umma suka iso itada mufeeda da Al-Amin dasu Ayan da Adeel Banda umman Cameroon datace bazata iya Doguwar tafiya ba qafafu na Dan damunta kwanakin.
Wannan karon Ummu rumanah da Ummu sulaim ya saka sai Muhammad Ashraf.
Dasu mommy zasu dawo gabaki dayansu umma ta basa umarni suka dawo da yaran.
Suna dawowa wannan karon gidanta ta zauna bataje wankaba koina tinda ma haihuwar ta kwana biyu.
Sabuwar babin rayuwar so da kauna juna ahalin guda biyu suka bude cikeda mutunta juna da sanin haqqin juna,
Siddi ta haihu itama namiji ta Haifa mahaifinsa ya saka Masa Abubakar siddeq.
Data Gama wanka zata koma harda Amal aka rakata da mommy sai Anty Fareedah,
Yaranma bataje dasuba a gurin umma aka kaisu su Rumanah kawai taje dasu da Bilkisu me tayata hidimarsu.
Daga wannan haihuwar tsayar da haihuwa tayi kwata kwata Dan batajin zata qara
Koda yayi fadan a qara din ba kusa zata qaraba gaskia.
##MAMUH#
ALHAMDLLH
ANAN NAZO KARSHEN LABARIN IDON NERA INSHA ALLAH.
INA FATAN ALLAH YA YAFE MANA KURA KUREN CIKI GABAKI DAYANMU.
ABINDA NA MANTA BAN SAKABA A DAUKESA AMATSAYIN MANTUWA KO AJIZANCI NA DAN ADAM AMUN UZURI.
DAN ALLAH KAR KUCE YAYI KADAN KO YA YANKE SBD BANSAN YA ZAN JASABA KUMA,
HAKAN SHINE IYAKARSA GAKUMA AZUMI YA KARATO DAN HAKA AYI HAKURI IDAN BAIYIBA,ALLAH YA HADAMU A LITTAFI NA GABA AMIN YA ALLAH.
THANK YOU 🙏🙏🙏
NAGODE SOSAI ALLAH YABAR TARE🙏💯💯
Cikin kwana biyun Idon Nera Suka Gama shirye shiryensu na komai tareda hada family walima iya su kawai sai familyn AQEEL din.
A Nan gidan suka hada liyafar Dan Haka Dole su Haj Maryamah sune Suka taho gidan tareda AQEEL iya su hudu kawai sai Al-Amin na biyar.
Suma Idon NERA's basuda yawa Amma soyayya da kaunar dasuke wa junansa yasa Haj Maryamah zubarda hawaye lokacinda Uncle Lulu yayiwa Amal fadan aure tareda fara zayyano asalin tarihinsu komai ya fadawa su Haj Maryamah sbd fatan su kaunaci Amal da abinda zata Haifa musu da zuciya daya sbd basuda illa ko laifi.
Haj Maryamah da umma har mufeeda hawaye sukeyi sbd jin kaf Yan idon Nera din Bayan Amal datake Yar Zainab data haifa da kanta kaf dinsu basuda alaqan jini da juna Amma tsananin son dasukewa juna Babu Wanda zaice su din ba jini bane,Kuma ahakan Allah ya albarkacesu duk bakin mutane da fatan mutane Bai tarwatsasuba.
Basu sake Shiga kunyar kansuba saida siddi ta sako hawaye masu zafi daga idanuwanta tana rungume mommynta tareda fashewa da kuka Jin asalin ba mommy ce ta haifeta Amma Kuma ciwo da radadin dayayi breaking zuciyarta bekai Jin nutsuwa da qarfin zuciyar samun Haj Zainab amatsayin gurbin mahaifiyarta Dan Haka addua zata ringawa mahaifiyarta data haifeta daga yanzu har ta mutu Amma Kuma har tabar duniya mommynta itace mommynta batada tamkarta hakama familynta bakuma zata saka kanta tunani ko wata damuwar ba uwarta daya da Amal ba hakama Uncle dinta.
Qarfin zuciyarta da imaninta akan lamarin hattada AQEEL Saida ya jinjinwa hankalinta sbd kuka ko wani daga hankali Babu abinda zai sauya koya dawo dashi,
Duniya a 'yar Zainab Idon Nera ta Santa Dan Haka ko yanzu ahakan take Kuma harsu mutu a hakan sunke.
Mufeeda dataji wadda tafiya rashin asali mai kyau ta rungumi qaddararta batareda damuwaba ko sakawa Kai abinda bazaka iya magancewa kankaba sai Allah daya qaddaro maka hakan,duk saitaji jikinta yayi sanyi sbd tunda nata asalin ya fito ta tsangwama kanta ta tsani Amal tana neman illata rayuwarta da kunci da baqin ciki sbd umminta dake sake dorawa akan tsnaar Amal kullum a waya.
Umma dasuka kasa riqe Zainab din Bayan tana matsayin jininsu Kuma Yar halak dasuka shedar da halak ce ya haifeta Amma gata ta rungumi Yar da batada Hadi da ita Kuma ba Yar halak din ba a matsayin tata,
Ta amsa sunan uwa da duk abinda zaa fada akanta ga Siddin gashinan suna rayuwa cikin nutsuwa da kwanciyar hankali batareda damuwa da bakin kowaba sbd sunsan tsakaninsu da ubangijinsu gashi yayanta sunfi tasu Yar tarbiya da 'da'a.
Jiki mace ba qwari Suka Gama liyafar anan sukai sallar magrib da ishai sai dare dukkaninsu suka Kai Amal gidanta Anan ne Haj Maryamah tasake tabbatarda irin girman son da AQEEL yakewa 'yar Zainab take ta qarasa yarda ta karbi qaddararta cewan kaunar dake tsakanin Zainab da AQEEL daga Allah ne,
Kaunar dayakewa Zainab ce ya shafi 'yarta yagama kamuwa da son Amal ta sheda hakan sheda Mai tsanani,
Sannan yanzu ga cikinta Nan shima tun baizo duniyaba aka sheda girman son dayake Masa Dan Haka soyayyar jinin Zainab har abada bazata gogu agunsaba duk Wanda ya dage wahala ce rabonsa,
Tunda dai Babu Wanda ya goge matsayinta na mahaifinsa a zuciyarsa,hakama tata soyayya da kaunar tana gani yanzu data kwantar da hankali tagano girman nata son da matsayin dan Haka Alhamdllh tana godewa Allah.
Al-Amin ya sallama qarshe kafin ya shigo ya rufe koina ya nufi hanyar bedroom dinta ya bude kofar yashiga Yana lumshe idanuwansa sbd qamshinta daya yadu a dakin kaman sunsan susucewan dayake suka fesa harda Turarenta a dakin.
Qarasowa yayi Yana kallonta zaune a sofa da mayafinta akai Amma Babu wani rufe fuska.
Cikinta ya kalla Yana godewa Allah daya samu cikin Nan tintini da yanzu a Daren yau dinne zai samesa kila.
Zaman yayi kusa da ita ta juyo tana kallonsa cikin Yar shagwaba zatayi magana ya kamo bakinta yayi Masa wata irin tsotsa tsawon mintina kafin ya saketa ya sauke Ajiyar zuciya Yana godewa Allah.
Janta yayi Suka sake nafilar godewa Allah kafin ya janyota jikinsa Yana shinshinawa idanuwansa dasuka fara sauyawa a rufe Yana Jin yau gabaki daya tagama rabasa da nutsuwar da Kansa gabaki daya.
Yau wasa da Romance din masu ciki sukayi sbd zaunar da ita yayi yaringa binta da wasu irin kisses a koina Yana lashewa.
Rabata da numfashinta yakusa Yi da wasanninsa tana biye Masa da nata abubuwan dake gigitasa kafin ya dauketa suka qarasa tsakiyar gadonsa suna shaaninsu.
Washe gari a shagwabe ta tashi ta wuni tana narke Masa da shagwaba sbd galabaitar datayi a hannunsa,
Abincin safe Dana Rana Dana dare Haka aka kawo daga gida umman da gidan mommy.
Bata kowane aiki bayan gyaran dakinsa sbd gatan da ake Nuna Mata
Nata dakin ba habiba ce takeyi sbd ankawo Mata ita.
Basufi sati uku da tarewar ba ya bawa Al-Amin auren Mufeeda wadda gabaki daya ta sauya rayuwarta takoma kaman wadda baqin ciki zai kashe tarasa walwala da farin ciki gabaki daya sbd Bilkees daketa binta a waya tana cusa Mata banzayen halayenta,
Fahimtar hakan yasa ya yanke hukuncin bada ita ga Al-Amin tareda bada Dama aka daura auren cikin dan lokaci ya siya musu babban gida Mai kyau ya zuba musu komai tareda bawa Al-Amin Amanar Yar tasa.
Anyi hidima sosai a auren anyi Mata aure na 'yayan gata masu gata sosai
Kuma Bilkees tazo saidai da kanta ta silale ta koma inda ta fito batareda an gantaba ganin lamarin yafi qarfinta batada guri.
Bayan auren da sati biyu suka tafiya zuwa UAE itada AQEEL dinta
Shima Al-Amin da auren ya samesa daga sama daukan mufeedan yayi sukai tafiya dan su samu fuskantar juna da kyau kafin su dawo.
Tunda sukayi tafiya AQEEL ASAD ya tattara kamun Kansa ya watsar shida matarsa Suka ringa zuba rayuwar soyayya da Jin Dadi.
Watansu daya Suka dawo
Suna dawowa ko sati biyu batayiba cikinta ya Shiga wata Tara
Before EDD dinta ta haihu sbd barnar da cikin Kesha agurin iyayensa.
Lokacinda aka miqowa AQEEL ASAD 'yaya biyu duka maza lokaci daya Amal dinsa ta Haifa Masa wani irin numfashi ma sanyi ya sauke tareda ajiyar zuciya ya lumshe idanuwansa yana miqa dukkanin godiyarsa ga Allah.
Haj Maryamah data karbi yayan hawaye tafara tsiyayowa Dan ba qaramar kuruwa tayiba da rabon 'yayan Nan ya kasheta itada ummanta.
ASADULLAH AQEEL ASAD da UMAR AQEEL ASAD aka sakawa yaran Wanda suke Kira da Ayan da Adeel.
Mommy Kam duk abin AQEEL karbe Amal din tayi sbd tasan ba yarda zaiyiba idan tayi Sanya.
A gidan umma ta zauna sai baya suna yabari Mamin ta karbesu Suka tafi gidanta.
A gidan mommy kulawa suke samu tako Ina,
Shi kansa indai Yana gari kusan kullum Yana gidan daqyar sukai 60 days Suka koma.
Da zata koma Dole da Bilkisu aka hada Mata ta hada da Bilkisun da habiba sbd rigimace da yaran sosai.
Su Ayan basufi 9month ba tafara service dinta Dan Haka take Dan Shan wahala sosai,
Tana gap da gamawa tasamu wani cikin murnar zata yayesu Ayan din yasa batama shiga damuwar samun wani cikin da wuri ba Dan Haka aka tattarasu aka maida gida umma sbd mommy Bata zama sosai tana zuwa office saidai duk da hakan tana biyawa kusan duk bayan kwana biyu ta dubo jikokinta.
Samun cikinta na biyu yasa mommy tasake dagewa gurin yawon kasashe da Siddi sbd tanason siddinta ta haihu itama.
Amal na Gama service Suka tattara da Mijinta sukai tafiya wani aikin da zashi Greece.
Bayan tafiyarsu cikin ikon Allah siddi tasamu ciki
Murna a Idon NERA's baa magana Dan Haka Dole mommy taje Abuja tayi zaman jinyar siddin sbd tanajin jiki sosai.
Qarshe gida mommy tadawo da ita anan suka ringa lallaba cikin Anata fama harya fara tsufa.
Amal acan ta haihu tasake samun Yan uku biyu Mata sai mace daya,
Kusan zarewa AQEEL ASAD yayi a wannan haihuwar Tata Dan hakama yace bazasu dawoba sai yaran sun qwari.
Mommy da uncle Lulu da Anty Fareedah harma da Siddi cikin Dace Suka samu visa ba Bata time sosai Dan Haka Suka taho Dan bazasu iya jiran harsai sun dawoba.
Suna can su umma suka iso itada mufeeda da Al-Amin dasu Ayan da Adeel Banda umman Cameroon datace bazata iya Doguwar tafiya ba qafafu na Dan damunta kwanakin.
Wannan karon Ummu rumanah da Ummu sulaim ya saka sai Muhammad Ashraf.
Dasu mommy zasu dawo gabaki dayansu umma ta basa umarni suka dawo da yaran.
Suna dawowa wannan karon gidanta ta zauna bataje wankaba koina tinda ma haihuwar ta kwana biyu.
Sabuwar babin rayuwar so da kauna juna ahalin guda biyu suka bude cikeda mutunta juna da sanin haqqin juna,
Siddi ta haihu itama namiji ta Haifa mahaifinsa ya saka Masa Abubakar siddeq.
Data Gama wanka zata koma harda Amal aka rakata da mommy sai Anty Fareedah,
Yaranma bataje dasuba a gurin umma aka kaisu su Rumanah kawai taje dasu da Bilkisu me tayata hidimarsu.
Daga wannan haihuwar tsayar da haihuwa tayi kwata kwata Dan batajin zata qara
Koda yayi fadan a qara din ba kusa zata qaraba gaskia.
##MAMUH#
ALHAMDLLH
ANAN NAZO KARSHEN LABARIN IDON NERA INSHA ALLAH.
INA FATAN ALLAH YA YAFE MANA KURA KUREN CIKI GABAKI DAYANMU.
ABINDA NA MANTA BAN SAKABA A DAUKESA AMATSAYIN MANTUWA KO AJIZANCI NA DAN ADAM AMUN UZURI.
DAN ALLAH KAR KUCE YAYI KADAN KO YA YANKE SBD BANSAN YA ZAN JASABA KUMA,
HAKAN SHINE IYAKARSA GAKUMA AZUMI YA KARATO DAN HAKA AYI HAKURI IDAN BAIYIBA,ALLAH YA HADAMU A LITTAFI NA GABA AMIN YA ALLAH.
THANK YOU 🙏🙏🙏
NAGODE SOSAI ALLAH YABAR TARE🙏💯💯